Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 99

Chapter 99

Gidan Uncle Return Complete Hausa Novel 1,207 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

ya shafemu D.S banason tuna abinda ya wucce nidai kayimin kuma zan rayu dakai da zuciya daya wlh Sulaiman bantaba sanin asalin sex yanada dadi ba sai a gurinka ni a rayuwata dadin romance kawai na sani amma duk da haka idan nace maka banason dan'uwana nayi maka qarya saboda haka kadaina kawo min mgnrsa plz tayar min da hankali zaka keyi" Share hawayen fuskarsa yayi da sauri matarsa tana iqirarin tanason wani ajiyar zuciya yayi yace “zan rabaki da son nasa ma ki tsaya a iyakae tausayinsa kadai" murmushi tayi masa shima yayi sukasa kayansu wayarsa tayi ring ya dauka Mommy yagani yayi murmushi ya kara a kunnensa yace “Allah yaja kwanan Mommy na fatan kin tashi lfy cikin aminci" murmushi tayi tace “lfy qlau babana ya kwanan amarya" kallonta yayi ya janyota jikinsa yace “Alhmdllh Mommy amarya tayi sosai saidai fatan dorewar zaman lfy da zuri'a ta gari” murmushi Momy tayi tace “masha Allah naji dadi bata mu gaisa" kara mata wayar yayi cikin in...Ina tayi sallama Hajiya Sa'adatu ta amsa da cewa. “Yata kin tashi lfy ya kwanan baqunta" a kunyace tace “lfy qlau Mommy ya gajiyarku?" Amsawa tayi da “gajiya ta biya ai tunda burin babana ya cika Umaimatu naji dadin samunki a matsayin suruka kin samu yabo da shaida me kyau babu abinda da yake boyayye a gurinmu iyayenki sun sanar damu komai tun kafin munafukai su fada mana kuma munji mun gani mun yarda saboda munsani komai yana faruwa ne bisa turbar qaddara ko badon komai ba don maraicinki munyi alqawarin riqeki amana insha Allahu bazaki taba nadamar shigowa cikin zuri'ar Alh Kabir Yola ba Umaimah ga babana nan Sulaiman bawai donna haifeshi ba aa iyakar gsky ta nake fada miki Sulaiman bashida matsala kuma yana sonki qaddarar ku hadu ce tasashi zuwa course Skyline University so alhmdllh ko yanzu mu skyline ta biyamu Umaimah ki riqemin amanar babana yanada sanyin hali hqr da kawaici kuma yanason farin cikin duk wanda yake tare dashi bai yarda ya cutar da wanda yake qarqashinsa ba gara shi ya cutu yana da rauni akanki Umaimah ki tausaya masa ki zauna dashi da tsarkakkakiyar niyyah insha Allahu zakiyi alfahari dashi ki huta sosai yata kuma ki kula da mijinki masoyinki ne Umaimah bashi kadai na haifaba su hudune maza sai mata biyu shine dana na uku amma nafi jinsa a raina saboda rauninsa da hqrnsa tunda nake da Sulaiman tsayin shekaru 33 baa taba kawomin qararsa ba" Tunda Hajiya ta fara mgnr take hawaye shikuma yana share mata a ranta tace “wadannan wadanne irin mutane ne karamci da sanyin halin D.S na mahaifiyarsa ne" ajiyar zuciya tayi tace “na gde Mommy insha Allahu bazan baku kunya ba" fadada fara'arta tayi tace “na gde yata Allah yayi muku albarka yabaku zuri'a ta qwarai" sukayi sallama ta miqa mass wayar ta kuma cewa dashi “kar naji karna gani babana ka riqe amanar daka dauka aure badon dadinsa kawai akeyinsa ba kuma kazama jagora na gari a gdanka ka zamo adalin shugaba wanda iyalinka zatayi alfahari dashi a koda yaushe Allah ya kade muku fitina kace mata nace ta huta zan turo driver ya kawo muku breakfast yanzu” Amsawa yayi da “to mun gode Mommy Allah ya qara girma" yana kashe wayar ya dorata kan bedset drower ya dagata cak ya fita da ita zuwa parlourn ya bude qofar parlourn suka fita saida yakaita filin motsa jikin da aka tanada a gidan aka zuba masa kayan motsa jiki kala² sannan ya sauketa ya fara tsallen tsalensa na motsa jiki tana kallonsa sun dauki minti ashirin sannan driven yazo yaje ya karbi kwandon da aka jero musu abincin ya sallameshi ya tafi ya shigar dasu parlourn ya jera a dinning sannan ya dawo ya kama hanunta suka shiga ciki suka zauna sukayi breakfast dinsu duk wani motsinta akan idonsa yaqi yarda ya dauke idonsa akanta saidai idan suka hada ido yayi mata murmushi tare suka shiga kitchen suka wanke kayan da suka bata sannan yajata suka koma daki suka yaci gaba da lalubeta sunata bawa flowers dinsu ruwa a ranar saida D.S ya kusanceta sau hudu amma babu wanda ta jigata saboda yana amfani da dabarun da bazataji a jikinta ba kuma baya dadewar da zata wahala baya wucce awa daya da rabi zuwa biyu kuma idan yanayi ya rinqa tausarta da dadadan kalaman da dole ta sallama masa. *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻* [2/2, 12:52 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_GU_* Haka rayuwa taci gaba da tafiya tsakanin ma'auratan cikin so kulawa da tattalin juna D.S ya shardantawa kansa kullum zai kira Daddy a waya ya tambayeshi jikin Hameed itama tana kiran Daddy sosai ta tambayeshi yakanyi mata nasiha da riqe mijinta amana yakan nuna mata sa'ar mijin da tayi nutsuwa hankali da dattako so tari yakance “uwata yanzu kikayi auren da hankalina ya kwanta Umaimah Hameed danane amma zuciyata taqi nutsuwa da aurenki dashi saboda nasani yafi qarfinki cutar dake yake a mu'amala irinta aure amma ke kinkasa gani kiyi hqr ki cireshi a ranki ki zauna da mijinki lfy kuma kiyi hqr" Idan ya fada mata haka takan yini tana kuka amma takanyi iyakar qoqarinta ta boye damuwarta a gurin d.s saboda tasani idan yaganta cikin damuwa yakan fita shiga damuwar haka rayuwar taci gaba da tafiya cikin so da tattalin farin cikin juna. ************************* A bangaren Hameed kuwa saida yayi wata biyar a asibitin yana karbar magani sannan ya farfado Daddy ba qaramin farin ciki yayi ba da samuwar lfyr dan nasa haka yaci gaba da samun kulawa har saida ya warware sosai a wannan lkcn ne kuma suke hira da Dr Ammar likitan dake kula dashi yake fada masa matsalarsa ta sex abuse ya tausaya masa sosai yace masa dama ana samun haka idan mutum mabuqaci ne kuma ya kasa samun kulawa tun farko ya rasa macen da zata iya daukansa akwai wani sinadari da yake sauka cikin jininsu ya rinqa bawa jijiyar mazakutarsu matsalar da zasuke fita daga hayyacinsu idan suka buqaci mace wasu sukan rasa rayuwarsu saboda ciwon cikin da zasu rinqa fuskanta ko wanne lkc wasu kuma hakanne yake sanyasu su kasa control din kansu idan sukaga mace kawai su afka mata wannan dalilin yana haifar da afkuwar fyade sosai a cikin al'ummah masu dama dama kuma sukan fada neman matan banza baji ba gani saboda kiyaye kansu daga hallaka. Dafashi yayi yace “kayi hqr Abdulhameed kuskure ne na rashin fahimta da kuma qaddara yasa komai yaita faruwa a rashin sani amma komai ya kusan zuwa qarshe zakayi aure ka sadu da iyalinka kaji dadi ba wahala ba don s baya ba dadin sex kasani ba wahalarsa ka sani tunda zaka kwana kana kusantar mace batare da tana tayaka ba tama fita daga hayyacinta zan doraka akan wasu magunguna kuma zan hadaka da wani kakana likitan gargajiya ne akwai wani mutum da yataba zuwa da irin wannan matsalar shekaru uku da suka wucce yayi masa magani ya samu sauqi amma zaka zauna a gurinsa harsai komai ya zama normal" Baiyi musu ba saboda a yanda yakeji jiyake dama zaa iya kashe masa sha'awar gaba daya ya huta idan ya tuna bloody dinsa tanacan tana rayuwa da wani namijin kawai sai yaji zuciyarsa tana tafasa hawaye nabin kuncinsa

Table of Contents

Chapters

111 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});