Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 40

Chapter 40

Gidan Uncle Return Complete Hausa Novel 1,200 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

yau hutawa zanyi" sunkuyar da kanta tayi tace “don Allah Uncle ka kawomin su Nihal Allah jiya tsoro na rinqaji ni kadai" shafa cikinta yayi yace “bakin fara ciwon kai ba kema nan da wani dan lkc zaki bani baby kyakkyawa kamarki" bata wani bawa zancensa muhimmanci ba tace “duk yaron da yayi kama dani kamar ka ya dauko Uncle saboda nima kama nake dakai Aunty Zarah tace lkcn da aka haifeni kowa idan yaganka cewa yake dakai nake kama kana qarami gashi har yanzun dakai nake kama" Lakace mata hanci yayi ya ruqo hanunta ta rakashi mota ya dade yana tsotseta da shafeta kafin suyi sallama tana daga masa hanu har ya fice daga get din sannan ta koma ciki ta kunna kallonta taci gaba da karatunta sai goma ta tashi ta shiga daki. Lkcn daya koma gda bai sami Sadiya a parlour ba kamar jiya murmushi yayi ya shige dakinsa yayi wanka ya kwanta batazo inda yake ba shima bai nemeta ba. Washegari ma basu hadu ba har ya gama shirinsa ya fita dake makara yayi a gurguje ya shiga yaga lfy Umaimah yauma tana baccin ya tarar da ita shafa cikinta din da taji yanayi ne yasata tashi suka gaisa ya bata abinda zai bata ya fice. Ranar yini tayi a kwance tana aikin bacci ko gyaran gdan sai yamma sosai tayishi ta kunna turarukan wuta tayi wanka ta shirya cikin wani boyel dinkin riga da siket tayi kyau sosai bata abinka da shuwa su dama dankwali ba damunsu yayi ba haka tayi donut da gashinta ta kwanta a parlourn tana games da wayarta har akayi sallah ta tashi tayi ta koma taci gaba da kallonta harta gaji da jiransa ta shige dakinta zuciyarta cike da tunanin yana can wajen matarsa sunashan soyayyarsu ya manta da ita sosai ta qufula ranta ya baci kishin gado ya motsa ta sanya kayan baccinta ta kwanta tana ta aikin kuka har bacci ya kwasheta. Sai goma ya shigo gdan zuciyarsa cike da tunanin halin da take ciki ya nufi dakinta ya kunna hasken dakin yaje ya bude fuskarta gabansa ne ya fadi ganin hawaye duk ya bushe a fuskarta miqewa yayi yaje ya sallami wadanda suka shigo da akwatunan ya shiga dakinsa yayi wanka yayi sallar Isha sannan ya nufi dakinta ya fara qoqarin tashinta tanajinsa tayi banza dashi wani mugun haushinsa takeji, juyi tayi ya biyota yafara lalubeta ta bude idonta da sauri tare da riqe hanunsa ta kuma fashewa da kuka, baqaramin tashi hankalinsa yayi ba ya fara mgn “am kinga yi hqr mene me akayi miki?" Miqewa tayi zata sauka daga gadon yayi saurin riqeta ya janyota ya hadata da jikinsa yace “don girman Allah kiyi hqr nasan bai wucce kice na dade ban dawo da wuri ba ko?" Qwacewa tayi daga jikinsa tace “Eh mana ai kaima kasani ka tafi ka barni kaje kayi zamanka a gurin matarka ka manta dani Uncle aiba saika nunamin niba kowa bace a gurinka ka tashi ka koma gurinta ka tashi ni na yafe mata kai banason ganinka...." Yanda ta rufe ido take zuba masifar ne yayi bala'in burgeshi ya zubawa dan qaramin bakinta ido batai aune ba taji yana tsotsar Sweet lips dinta tare da miqewa ya dagata cak ya nufi parlourn da ita ya direta gaban akwatunan ya sauketa tare da janye jikinsa daga nata yace. “Allah yaba zuciyar Hameed hqr kinga abinda yasa ban shigo da wuri ba wlh ko inda kike tunanin banje ba tun safe dana fito Hajiya ce ta kirani tace nazo na dauko miki kayan lefenki data hadani dana Sadiya ma cewa nayi tabari sai gobe ko kuma Aunty Zarah takai mata tunda sunanan shine fah suka tafi kai mata nikuma na dauko naki" kallon akwatunan takeyi farare shidda baqaqe shida shima tana dubansa batasan sanda hawaye ya shiga gangaro mata ba ya tsugunna gaban akwatunan ya fara budewa yana dubawa ya juya yaga tana tsaye inda ya barta ya janyo hanunta yana duba kayan sunyi kyau sosai babu harkar qaranta a cikin lefen an kashe kudi ba kadan ba shikansa yasan ba iyakar kudin daya bayar bane suka hada masa kayan saboda sarqoqima ukune manya. Rungume shi tayi tana kuka tana fadin “Uncle kayannan sunyi yawa ya zanyi dasu ka rage don Allah ka raba mana biyu nida Aunty Sadiya" murmushi yayi yace “ankai mata nata guda shida itama" watar bacci ce ta dauki hankalinsa ya dagata yana juyawa dagata yayi shima ya miqe ya fara zare mata ta jikinta ta qanqameshi tana dariya tace “don Allah ka bari Uncle kabari gobe nasa maka ita" bai qyaleta ba saida ya cire mata yasa mata wannan din kamar net haka take sai dan pant dinta shima me kamar zare gabansa ne kawai a rufe ya shafa gurin tare da dan dukan gabanta yace “nasan yanzu ya cika lumtsum da ruwan dadi ko Baby na" lumshe idonta tayi tare da sake rungumeshi tace “Uncle kaci abinci mu kwanta bacci nakeji" Janta yayi gurin cin abincin ta zauna tare da hada masa abincin ya faraci hankalinsa na kanta bai iya cin abincin kirki ba saboda wani irin feeling dinta dake taso masa dagata yayi suka shiga daki tun a bakin qofar ya rungumeta ya fara matsa bombom dinta yana tura hanunsa matse-matsinta yana goga mata dan siririn gemunsa da sajensa a saman gashinta tare da dora hanunta saman nipples dinsa yana matsawa a hankali yana sauke ajiyar numfashi qarasawa sukayi saman gadon ya kwantar da ita shikuma ya shiga toilet yayi brush saboda yau soyake yayi mata tsotsar dabai tabayi mata ba tana kwance harta fara bacci ya fito saboda yanzu bacci yafi mata komai sauqi data kwanta takeyinsa fara tafiyar tsutsa ya farayi mata a qafarta tayi saurin janyewa tana dariya shima dariyar yayi yabi santala² cinyoyinta ya rinqa shafawa yana matsawa kamar meyi mata tausa tare da lasheta da harshensa qamshin jikinta me tsayawa arai yana qara fuzgarsa. Hanunsa ya dora saitin majalisinta yana dan shafawa cike da qwarewa yana jan saman gurin wata qaqqarfar ajiyar zuciya tayi tare da dora hanunta saman boobs dinta tana matsawa a hankali tarufe idonta sosai tanajin wani yam² a jikinta saboda magungunan da tasha tayima kanta over dost ya lura yau mutuniyar tasa a mugun matse take dashi shima kuma a matsen yake saboda haka bai wani ja wasan da nisa ba ya cire pant dinta shima ya zare boxes dinsa bayan ya gama tsotsar gurin ya fara shigarta a hankali yanajin wani mugun gardi na fusgarsa. 🤦🏻‍♀ _Typing da wuya na gaji kuyi hqr da wannan_ *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻* *🅱RILLIANT WRITERS* *ASSOCIATION* 🖊 ( _Pens of freedom,home of exceptional and magnificent writers)_ *GIDAN UNCLE* ( _Love and romantic story_) *TRUE LIFE STORY* *MALLAKAR* 👇🏻 *FAUZIYYA TASI'U UMAR* *®FAUZAH* Wattpad👉🏻 realfauzah www.fauzahtasiu41@gmail.com _Lallai na yarda ita daukaka ta Allah ce alhmdllh inayi masa gdy daya daga darajata a lkcn da wasu suke qoqarin ganin bayana wannan pg din na sadaukar dashi gareku masoyana_ *FEJIN QARSHE NA KYAUTA* Dole badon inaso ba zan mayar da littafina na kudi tanannen zan gane masoyan gsky dana bogi a baya nace short story to yanzu na fasa ya koma full story zamuyishi pg by pg kuma babu wani abu dazan

Table of Contents

Chapters

111 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});