Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 90

Chapter 90

Gidan Uncle Return Complete Hausa Novel 1,196 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

sallah yau akwai rawar shaku-shaku a gdannan" Batayi masa mgn ba ya miqe da sauri ya haye sama ya fada bathroom yayi wanka ya dauro alwala ya fita zuwa masallaci saida yayi sallar Isha sannan ya dawo gdan lkcn tana sama miqewa yayi ya haura ya tarar da ita a kwance tana dafe da cikinta ya zauna kusa da ita ya dora hanunsa saman cikinta yaji yanda ya dunqule guri daya yayi murmushi yace “babyna ya kusa zuwa duniya" murmushi qarfin hali tayi tace “tun jiya nake zubar da wani ruwa na kira Hajiya na fada mata tace zaqine” Shafa kansa yayi yace “ nima na fadawa Dr Saleem yacemin wai dama ana samun haka alamun haihuwa ta matsone kinga yau ma na biya wellcare na siyo wasu kayan babyn yarona lafiyayye wlh na matsu yazo duniya nima na samu aboki" miqewa yayi yace bari naci abinci na dawo muyi hira da son dina" daga masa kai tayi ya bude qofar suka fita shida Shurafah ya zuba vegetable rice din ya zuba tomatoes soup din yanaci yana bawa Shurafah yaci sosai ha ture ya sake bude warmer din farfesun ya lumshe idonsa saboda qamshin daya daki hancinsa ya janyo ya fara zubawa a wani flat din ya faraci yanajin dadinsa sosai yaci da kirki kuwa ya kora da lemon abarbar da tayi masa yayi gyatsa yayi hamdala ya koma parlour ya kwanta da Shurafah a jikinsa saida yaga yarinyar tayi bacci sannan ya miqe ya shiga dakin ya kwantar da ita lkcn Umaimah tayi bacci yayo brush ya dawo ya kwanta a kusa da ita ya fara shafa cikinta tare da dora bakinsa akan nata. Bude idonta tayi akansa ta janye kadan tace “ don Allah Bloody kayimin hqr ka kyaleni wlh da gaske marata ciwo takeyi" murmushi yayi yace “shikenan na qyaleki nasan ba laifinki bane Son dinane ya takura miki" da haka bacci ya sake dauketa inda shikuma yaji kamar ana mintsininshi ya miqe daidai lkcn da ciwo yaci qarfin Umaimah ta tashi a firgice ta riqoshi ya juyo zuciyarsa na tafasa yana furta Innanillahi wa innah ilaihir raji'un yace “ me mene Bloodyna bata iya bashi amsa ba yaji kansa yayi wani mugun sarawa ya miqe kamar robbot ya bude qofar ya fita ya shiga dakinsa ya dauki memo dinsa ya sanya biro ya rubuta wani abu dashi kansa besan meye ba ya fita ya koma ya bude dakin Umaiman yana shiga ya ganta a durqushe tana ta murqususun azaba ta dago daqyar tace “wayyoh abu Shurafah zan mutu marata bayana" abinda mamaki kawai sai taji ya rufeta da bala'i yana cewa “ke wlh kin cika raki kanki aka fara haihuwane da zaki isheni to ubanme zanyi miki" yana fadin haka ya cillah mata takardar yace “bazan iya cigaba da zama dake ba kije ki auri wani kici gana da rayuwa dashi Salma na tsaneki kuma na sakeki” dagowa tayi da sauri ta yunqura zata miqe tace “kakka sakeni Abu Shurafah ni ka saka me nayi maka wayyoh bayana Hameed ka taimakeni ka kaini asibiti zan iya mutuwa wlh kabar batun wasa" Bai tsaya ya gamajin abinda zatace ba kai tsaye bangaren Salma ya nufa ya bude ya shiga ya shaqi wani sihirtaccen qamshi mara dadi yaji kansa ya qara bada dam ya dafe da sauri yana girgiza shi ko Allah bakinsa ya kulle ya kasa ambato Salma dake fitowa daga kitchen ta nufoshi da sauri tana murmushi tace. “Hmn Hameed kenan ai dama nasan zakazo yau zamu raba raini ni dakai bana taba sanya abu a gabana na kasa yin nasara nice da nasara tana fadin haka tana shigewa jikinsa ya qanqameta yace “bloody please taimakeni Umaimah penis dina zata tsinke" sosai taji ciwon yanda yake kiranta da Umaimah amma saboda yanda takejin burarsa na gugar bayanta bata iya yi masa musu ba ta fara balle bottle din rigarsa ta cire masa ita tsaf ya zuba mata ido sai hawaye yake zubarwa gaba daya Umaimah yake gani a gabansa ya miqe ta cire masa wandon gabanta ba qaramin faduwa yayi ba ganin yanda mood dinsa ta miqe qam tsayinta da kaurinta yayi mugun burgeta lallai batayi zaben tumun dare ba zataji dadi yau. Kamota ya kumayi ya matseta ya sanya dukkannin qarfinsa ya keta rigar jikinta dama ko pant babu a jikinta vulvo dinta ya cika da gashi har wani curewa yakeyi amma hankalinsa ya gushi Umaimah kawai yake gani ya damqi nononta yace “ nononki ya ya koma haka bloody" kama manhood dinsa tayi taja da sauri ya dagata cak ya nufi dakin nasa da ita ya cillata gadon ya bita ya turmushe ko arzikin wasa bata samu ba ya barata ya fara tura qatuwar Penis dinsa gabanta da yake a bushe qwaraf gashi ta qara da matsi ta waje ciki fanko ya rinqa danna Mata da iyakar qarfinsa jikinsa sai bari yakeyi wani ihu ta saki saboda yanda ya shigeta kamar zai barata biyu ya sakar mata dukkan nauyinsa ya fara bata wuta Salma ihu kawai takeyi tana roqonsa ya bari ta tuba bazata iyaba amma Ina bataga wani sauqi ba sake danna mata yakeyi har maqogaronta tana kuka tana ihu tana kakarin amai amma ko ajikinsa baimasan wainar da ake toyawa ba shi baimasan a inda kansa yake ba shidai yasan ba dadi yakeji ba fadi yake “wayyoh burata bloody yau babu dadi meye ya budeki haka wayyoh Allah wannan ba gindin Umaimah na bane me ruwa me dadi wlh ba gindinki bane wannan...." Surutu yake na azaba amma saboda masifar tsafin dake cinsa ya kasa dainawa na taqaice muku bayani saida Salma ta Suma so hudu azaba na farfado da ita kuma yaci gaba da gashi baiko dagata ba tunda ya fara. Kuka Umaimah takeyi tana kiran sunan Allah da taimakon ubangiji ciwon yadan lafa mata ta dauki takardar ta bude taga yayi rubutu kamar haka. _“Ni Abdulhameed Adam Hameed Shuwa na saki matata Umaimah saki biyu batare da wani dalili ba_ ....." Mararta ce ta kuma kartawa cikin tashin hankali ta saki wani kuka me ciwo tana furta “ya hayyu ya qayyumu biramatuka astagisu Innanillahi wa innah ilaihir raji'un Allahummah ajjirni fi musibati wa'akalifni khairin minha Allah na tuba gareka Allah ka yafemin wannan qaddara ta isheni haka Allah me nayiwa mijina ya yanke shawarar rabuwa dani......" Miqewa tayi a duqe ta lalubo wayarta da taketa ring ta danna ta kara a kunnenta ta sake sakin kuka tace “Hajiya ki taimakeni zan mutu Abdulhameed ya sakeni Hajiya..." wani uban salati Hajiya ta doka ta diro daga gadon jikinta na bari dadi ya riqeta da sauri yace. “Meye haka Zulaiha" kuka ta saka ta dora hanu aka tace “gabana yaketa faduwa dana rintse idona sai hoton Umaimah shine na kirata take fadamin Abdulhameed ya saketa mukam munga ta kanmu me mukayiwa ubangiji ne yake ta jarabtar mu akan Abdulhameed" bata jira amsar Daddy ba tayi waje da gudu ta nufi dakinta ta fito shima ya fito suka shiga mota a mugun guje suka nufi unguwar Tudun Yola sukayi horn megadi ya leqo ya gansu ya bude musu tun kafin Daddy ya gama yin parking Hajiya ta bude motar ta nufi bangaren Umaimah a guje har tana faduwa ta shiga ta haura saman

Table of Contents

Chapters

111 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});