Chapter 37
Chapter 37
gyara parlourn ta kunna turaren wuta ta sake gyara masa dakinsa ta gyara nata ta shiga kitchen ta dora musu jallop din taliya da kifi danye ta hada musu lemon kwakwa da citta sannan tayi musu farfesun naman rago ta koma tayi wanka ta dauki magungunan da Sa'ud ta kawo mata ta bubbukawa cikinta ta shirya cikin qananan kaya wando three quarter da riga iyakar cibiyarta ta daure gashinta yana lilo a bayanta, tayi kyau matuqa tayi sallah sannan ta dawo parlourn ta zauna ta kunna kayan kallon tana kallon wani film din India ya bude qofar ya shigo tare da sallamarsa amsa masa tayi tare da binsa da kallo kamar yanda yake kallonta. Murmushi yayi ya matso gabanta ya tsugunna yace “masha Allah precious kinyi kyau sosai kamar wata black American” ruqo hanunta yayi ya miqar da ita ya hadata da jikinsa yana shaqar qamshinta cikin sanyin muryarsa yace “an fara kiran sallah muje muyi sallah kizo kiji wani labari" riqeta yayi har dakinsa sukayi alwala sukayi sallah bayan sun idar da sallar ya ruqo hanunta yace “kina sha'awar cigaba da karatu Babyn Uncle?" Daga masa kai tayi da sauri yayi murmushi ya kamota ya hadata da jikinsa yace “yanzu naje gda Daddy yake fadamin jarabawar ku ta fito kuma tayi kyau sosai saboda haka idan kinada raayin karatu zai biya miki Jamb shine nace masa ya bari kawai zan tambayeki idan kina raayi zamuyi komai da kanmu amma nafi sha'awar ki karanci bangaren lfy amma ke me kika gani?" Murmushi tayi ta dago kanta ta zuba masa ido kawai sai taji zuciyarta ta karye cikin rawar murya tace “duk abinda ka zabamin Uncle shi nakeso" yaji dadin furucinta saboda haka yayi kissing lips dinta yace “na gde My heart Allah yayi miki albarka" haka sukaci gaba da hirarsu yanata bata labarai masu dadi tana dariya har lkcn bacci yayi suka kwanta. Haka kwanaki sukayita shudewa qauna sosai Hameed yake bajewa qanwar tasa itama ta zage dantse ta cire ragwanta ta rungumeshi da hanu bibbiyu sosai take amfani da shawarar yayarta Jameelah da qawarta Sa'ud kuma tanajin dadin hakan har yanzu batayi wayewar da zata nemeshi da kanta ba kamar yanda Sa'ud take nuna mata koyaushe amma idan ya nemeta batayi masa gardama sau tari saidai idan taji wuyar ta wucce tunanin ta ta saka masa kuka hakan yakesa dole ya qyaleta saboda shi kansa yasan ba qaramin qoqari takeyi ba na dauke buqatarsa, ranar daya gama kwanakinsa bakwai a gdanta tun safe take hada masa kayansa dadi takeji har ranta zai tafi ya barta itama ta huta ya lura da yanayinta wanda ba qaramin sanyaya jikinsa yayiba. *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻* *🅱RILLIANT WRITERS* *ASSOCIATION* 🖊 ( _Pens of freedom,home of exceptional and magnificent writers)_ *GIDAN UNCLE* ( _Love and romantic story_) *SHORT AND TRUE LIFE STORY* *MALLAKAR* 👇🏻 *FAUZIYYA TASI'U UMAR* *®FAUZAH* Wattpad👉🏻 realfauzah www.fauzahtasiu41@gmail.com *PAGE EIGHTEEN* Yana kwance saman kujera yayi rigingine zuciyarsa tanayi masa suya sosai ta kalli agogo ta kalleshi tace ”Uncle kaga lkc sai tfy yakeyi har magaruba tayi baka tafiba” numfashi yaja me qarfi batare daya bude idonsa ba yace “kin matsu natafi ko?" Dagowa tayi da sauri ta kalleshi sai yanzu ta fahimci damuwarsa a saman fuskarsa tayi saurin tashi daga inda take ta matsa kusa dashi ta zauna a gefensa ta kwantar da kanta a qirjinsa tace “ aa Uncle kawai dai nasan dole zaka tafi ka barni tunda bani kadai bace ka ajiye” murmushin takaici yayi ya miqe ya matso gabanta ya sanya hanu ya zuge zip din rigarta ya dora tattasan hanunsa akan luntsuma luntsuman nononta yana shafawa da murza nipples dinta yana sauke ajiyar zuciya zare rigar yayi ya dora bakinsa a nonon nata yana tsotsarshi da salonsa da yake sanyata sallama masa komai sakin nonon yayi ya kama dayan yana sha yana cizawa da sauri² yana qara turashi bakinsa dayan a hanunsa ai batasan sanda ta fara banqara masa qirjinba tana nishin dadi dagata yayi ya dorata saman kujerar yaci gaba da tsotsar nonon yana shafa sumarta da sauri ta sanya hanunta ta zuge masa zip din wandon jeans din dake jikinsa ta fara qoqarin cire masa shi zareshi yayi ya dauki hanunta ya dora saman qatuwar Penis dinsa ta cafka da sauri ta fara murza samanta tana danna yatsanta a bular jikinta tare suka saki wani numfashi ya miqe ya zare kayan jikinsa itama ya zare mata nata ya sanya hanunsa yana shafa gindinta yana qwaqwulawa wani ruwan dadi yana zubowa a hanunsa. Daga qafarta tayi ta danna masa kansa gurin ya sanya bakinsa ya fara tsotsa tare da tura harshensa cikin gindin na yana caccakawa ji kake wata irin qara na fita ta saki nishi me qarfi cikin ficewar hayyaci tace “way...yohhh dadi... Abdulhameed... Ahhhhhhh.... wayyoh gindina Uncle ka cini don Allah...." Bai kulata ba kuma bai daina caccakarta da harshen nasa ba yana jujjuyashi yana turawa tare da karkarwa yana tsotse ruwan daketa ambaliya ta gurin wani ihu ta saki tare da turashi baya da sauri ta miqe ta cafki twins dinsa tana murzawa tana shafa burarsa tana sauke wani rikitaccen nishinta Mai qara narkar da Hameed da rikitashi. Bai zataba bai tsammata ba kawai yaji ta tura burarsa a bakinta tana tsotsa tare da juyo masa da gindinta saitin bakinsa ya saki qara ya rikice Mata tare da sakin wani irin kukan dadi yana tala gabanta yana juyawa yatsansa a ciki tare dasa harshensa yana lasar fatar gefe da gefen yana wani lumshe idonsa tare da dago mata bayansa ta fara sama da qara da bakinta yawun bakinta yana bada wata qara cakal² a gigice ya janye bakinta daga burarsa maniyyinsa ya fara tsartuwa tayi saurin qwacewa tare da mayar da bakinta tana lashewa tana tandewa tana hadiyewa tare da ci qaba da tsotse abarta yanda takeso turata tayi can cikin bakinta inda shima ya tura harshensa gaba daya cikin gindinta suka saki wani irin gurnani tare tayi saurin janyewa tana wata irin tsuma ta janye gindinta daga bakinsa takai fuskarta daidai tashi tace “My Hameed” bude idonsa yayi da yake wani lullumshewa saboda jarabar dake cinsa tace. “Uhm... In kwanta ka cini... Don Allah na matsu najiki a ciki kaji" rungume ta yayi sosai yanajin wani mugun dadi da feeling dinta yana qara bijiro masa yarinyar akwai kalamai masu qara rikita rikitacce. Saita mata aiki yayi ya buda qafarta yace “kik....ki ka..ma abar..ki kiyi yanda kikeso da ita babu ruwana ni..." Ya fada cikin tsananin sha'awa, kuka ta saka masa tace“kasani bana iyawa dakai My Hameed dana fara nake gajiya kai kuma ba gajiya kakeba" hade bakinsu yayi ya kama burarsa ya sanya hanunsa daya ya riqe qafarta ya fara danna mata a gindinta suka saki wani ihu a lkcn daya shina dadi ita na zafi saboda duk jarabar Umaimah daya fara danna mata qatuwar Penis dinsa a cikin tsukakken gabanta takejin ta qoshi saboda babu abinda zata tsibta sai azaba. Dannata yakeyi sosai da salon mugunta yana tura mata doguwar abarsa can cikin jikinta yana sakin wani ihu yana kiran sunanta dana Hajiya harda na iyayenta da suka mutu yana neman daukinsu. Cigaba tayi da sukuwa akansa yana tayata sunata ihunsu suna kukan dadi harda hawaye wiwi Allah yasani ita na wuyane
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111