Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 27

Chapter 27

Gidan Uncle Return Complete Hausa Novel 1,210 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

ma a gabansu zata iya rungumeshi saboda bataga alamun ruwa a idon Umaimah ba. Saida suka gama girkin suka jera a dinning sannan ta shiga ciki ta taso yaran tayi musu brush suka zauna cin abinci Hajiyan ma ta saki jiki sosai dasu kamar ba itace me cewa a fice dasu daga gdanba bayan sunci abincin sunyi sallah suka dauko qur'ani ta fara yi musu qari suna biyawa sosai suke burge Hajiya tanajin dama Umaimah itace uwar jikokin nata, ranar yini sukayi suna shirmensu sai dare sukaje suka kwanta gadon tabarwa yaran ita ta sauke qaramar katifa a qasa ta rufesu tare dayi musu addu'a tana kwanciya bacci ya dauketa saboda sosai shirmen yaran ya gajiyar da ita. Jitayi numfashinta baya fita sosai ta fara shure² tare da qifqifta ido saboda hasken data gani a idonta bude idonta tayi idanunta suka fada cikinna Hameed daya hade bakinta da nasa yana tsotsa tureshi ta farayi tana qoqarin tashi ya riqe hanunta duka biyun yaci gaba da tsotsar Sweet lips dinta tana fitar da numfashi daqyar ya jima yana tsotse Mata bakin kafin ya saki ya sanya harshensa saman dokin wuyanta yana lasa tare da hura t iska me kashe jiki lumshe idonta tayi tare da sauke ajiyar zuciya cikin wata rikitacciyar murya ta Kira sunansa dakatawa yayi da abinda yake ya kalleta jin yanda ta Kira sunan nasa kai tsaye lumshe idonta tayi tace “banason haka don Allah kana ganin halin da muke ciki dagani har kai Kai wai mesaya bakaji ne kacika taurin kai kanaso yauma Hajiya tazo ta ritsamu a haka kasa na shiga uku ni kadai don kai naga ba gudun abin kunya kakeyi ba"ajiyar zuciya yayi ya kamo weast dinta sosai yana qara dora bakinsa a wuyanta ya sauke mata wani kiss me kashe jiki cikin sexy sound dinsa yace. “Mene abin kunya Babyn Uncle bayan Allah ya wankeni daga zargi su Daddy da Hajiya da duk wani meyimin kallon fasiqi azzalumi ya shaida Abdulhameed ba fasiqi bane halattaciyar gonarsa yakewa ban ruwa wadda yake burin ta fitar masa da iri me kyau da zaiyi alfahari dashi Umaimah ni Mijinki ne da aka bani auranki aure mafi daraja da daukaka a duniya ta Abba yabar wasiyyar aurena dake awa daya kafin barinsa duniya Mama tayimin bushara da bani auranki 25 minutes kafin barinta duniya sannan Kaka ya auramin ke 12 kafin barinsa duniya Umaimah waye ya sami wannan gatan kafin ni a duniya nine wanda rayuka suka fita suna burin kasancewata a matsayin da nake kai yanzu kuma Allah ya tabbatar dani sannan na samu zuciyar wacce aka dorani linzamin da zanci gaba da jan ragamar rayuwarta free babu digon so da tausayin wani bawa a cikinta bayanni Umaimah inasonki sonda bantaba yima wata halitta irinsa ba a duniya ina burin rayuwa dake rayuwa ta har abada wacce babu baqin ciki a cikinta zanyi farin ciki idan kikayi farin ciki da wannan lkcn Umaimah kinji” Tunda ya fara mgnr take kuka har ya gama kukanta qaruwa yakeyi sosai rungumeta yayi sosai a jikinsa yanajin tsananin tausayinta da haushin kansa daya boye mata matsayinsa a gurinta tun gabanin wannan lkcn, ajiyar zuciya ta rinqa saukewa me ratsa zuciya bai qyaleta ba har saida yaji tayi shiru ya dago fuskarta a hankali ya dora harshensa saman kuncinta yana lashe Mata hawayen ta sake shigewa jikinsa sosai tanajin ninkin tausayin Uncle din nata tabbas da ace tasan ita matarsa ce tun farko da bata barshi a halin da yake ciki ba da bazata taba barin hawayensa ya zuba a qasa ba da batayi sanya wajan kula da mijinta ba a hankali yace “kinajin abinda nakeji game dake Babyn Uncle?" Yayi Mata tambayar da wata rikitacciyar murya, daga masa kai tayi alamun eh yaja wani numfashi me qarfi yace “zanyi duk abinda ya dace wajan ganin mun kasance tare har abada Babyn Uncle ki kula da Mijinki don Allah ni nakine ke kadai" daga masa kai ta kumayi yace “yawwa matata Allah yayi miki albarka" shafa qasan mararta yayi ya kalleta sosai yace “jinin ya tsaya ko?" Saurin kada masa kai tayi yayi murmushi yace “tsoro kikeji ko?" Sake daga masa kai tayi ya sake rungumeta sosai yace “to ki daina zaki iya dani sosai nagani a qwayar idonki wifey kema jaruma ce dama sabodani aka halicce ki bazan fi qarfinki ba kinji" hanunta ya kama ya saki tazugen wandonsa ya tura hanunta ciki ya dorashi saman joystick dinsa ya saki wani nishin dadi yace “ahhhhh! Bab..by kiyimin yanda zan samu sauqi kinji don Allah wlh Ina cikin matsala da gaske kaka takeyi tunda nayi aure shekara bakwai penis dina bai taba kwanciya yanda ya kamata ba saboda baya samun nutsuwar da yake buqata ban taba samun gamsuwar jima'i ba sai lkcn dana kusanceki wlh har tsoro nake kada feelings ya kasheni Umaimah ina tsananin buqatar kusanci da mace bazan iya rayuwa babu mace ba a yanzu haka idan bazakiyimin yanda zan samu sauqi ba wlh bazankai safe lfy ba don Allah ki taimakeni Babyn Uncle" Tureshi tayi ta miqe da sauri ya ruqota yace “kada kiyimin haka don girman Allah” yana mgn jikinsa yana bari shammatarsa tayi ta fusge hanunta ta shige bathroom din da gudu ta kullo ya tashi a galabaice ya nufi bathroom din yana turawa a hankali saboda tsoron kada yaran su tashi yana cewa “please is please Baby ki bude wlh bazan shigeki ba wasa kawai just ones don Allah please ba...by" ta tsorata da yanda taji muryarsa na hardewa amma bazata iya wannan rashin kunyar tasa ba a gdansu yace zai qwaqwule ta ita ta rasa wanne irin mutum ne shi da baya gudun abin mgn tun yana qwanqwasa bathroom din da qarfinsa har yayi qasa yana riqe cikinsa yana nishi me wahala yana fadin “ahhh...washhh...ba...b..y...ki..ki bud...." Shiru taji yayi tana tsaye a jikin qofar tana jiyo gurnaninsa yana wani irin abu da batasan mene ba, ji tayi an bude qofar dakin da sauri muryar Daddy taji ya zabga salati yana fadin “babana me...meye hakan meye ya sameka ya salam Hajiya zo kigani Abdulhameed zai mutu..." A tsorace ta bude qofar daidai lkcn Hajiya ta shigo dakin da gudu tana salati a guje Umaimah ta Isa gabansa a bala'in firgice ta rungumeshi ta saki wani kuka me gunji tana fadin “na shiga uku zan kasheshi da kaina Uncle Hameed ka tashi don Allah kada ka mutu wlh na yarda zanyi maka abinda kakeso ka tashi Uncle don Allah ka tashi kaji Yaya na kada ka mutu ka barni kaima..." Tana mgnr tana jijjigashi amma Ina sai wani irin nishi yakeyi yana fitar da wata kumfa a bakinsa hannunsa dafe da mararsa Kay wannan rana iyalan gdan Alh Adamu Hameed Shuwa sunga tashin hankali ranga ranga aka daukeshi aka kaishi asibiti cikin rashin hayyaci duk yanda momy taso Umaimah ta zauna a gda taqi zama kuka kawai takeyi tanabinsu duk inda sukayi dashi ba mala'iku ba ita kanta ta tsinewa kanta yafi a qirga saboda tasan da ace tayi masa abinda yake so da hakan bata faru dashi ba, suna zuwa asibitin NSRW din likitansu Dr Saleem ya duqufa a kansa saida yayi masa duk wani taimako da zaiyi masa sannan ya fito ya kalli Daddy

Table of Contents

Chapters

111 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});