Chapter 46
Chapter 46
Yusuf yakeyi ya dauki kayansa ya zura ya fice da sauri ranar yini tayi a kwance tana juyi ga laulayin dake damunta me wahalar shaani ga kuma jarabar ubansa datake neman wargatsa duniyarta tananan kwance bataji shigowar Hajiya gdan ba saida taji ana buga qofar ta miqe daqyar ta dauki doguwar rigarta ta zura tana layi ta bude qofar. *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻* [1/13, 9:35 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/ *🅱RILLIANT WRITERS* *ASSOCIATION* 🖊 ( _Pens of freedom,home of exceptional and magnificent writers)_ *GIDAN UNCLE* ( _Love and romantic story_) *SHORT AND TRUE LIFE STORY* *MALLAKAR* 👇🏻 *FAUZIYYA TASI'U UMAR* *®FAUZAH* www.fauzahtasiu41@gmail.com Ki biya kafin ki karanta ta GTbank akan wannan account number 0255526235; sai kiyi screenshot ki tura wannan number: 09013718241; Ko katin waya MTN or Airtel ta wannan nabou:09031307566: *PAGE TWENTY THREE* Kallonta Hajiya ta tsaya tanayi kallo irin na qurullah tana mamakin tsananin ramar da tayi sai wani haske da idanu zuru² kamo hanunta Hajiyan tayi cikin tsoro tace “ya subhanallahi Umaimatu meye ya lalataki haka kinga kuwa yadda kika rame Baby meye yake faruwa ne?" Ta tambaya tana shiga dakin tana qare masa kallo komai dake saman gadon anyi watsi dashi qasa ga bra dinta nan da Shortnicker dinsa a zube a qasan gadon. A kunyace ta sunkuya ta debe kayan ta nufi bathroom domin tasa a worshing machine ta fito har yanzun kallonta Hajiya takeyi a mamakance dawowa tayi ta sunkuya kusa da qafar uwar tata kuma surukarta tace “sannu da zuwa Hajiya wlh banaji dadine shiyasa duk na rame amma yau da dan sauqi tunda na danci abinci” kwafa Hajiya tayi tace “ai nasan bakida lfy amma ba iyakar rashin lfyr ce ta kadar dake haka ba dole akwai wani abu dake cin zuciyarki Umaimah babu dole a zamanki da Hameed idan har kinsan yana cutar dake tun wuri kafin ya illataki a raba aurannan saboda kema rayuwarki tana da muhimmanci a gurinmu” Kallon Hajiyan tayi a dan razane tace “raba aurenmu kuma Hajiya akan me?” ajiyar zuciya tayi ta kama hanunta ta miqar da ita suka fita parlourn suka zauna Hajiya tace “nasan waye Hameed Umaimah amma bansan lamarinsa ya gawurta haka ba sai ranar da Jameelah tazo gdannan ta fadamin abinda ya faru tsakaninku me yayi zafi haka Umaimah shi bashida hankali ne baya duba yarintarki da kuma rashin sabonki gsky akwai cutarwa cikin lamarinku Umaimah koni dana shafe shekara 37 a dakin miji bazan iya wannan wahalar da kikeyi ba saboda nasan qarshen abin cutarwa ne ga kuma qaramin ciki shi baya tunanin ya jangwaleshi yabi kwararo” Sunkuyar da kanta tayi tana wasa da yatsunta zuciyarta na kaikawo wai a raba auranta da Uncle to kuma shikenan itama sai ace ita bazawara tab Allah ma ya kiyaye gara taci gaba da zama dashi a hakan koda zaike kwana yana cinyeta, ganin batada niyyar yin mgn ne yasa Hajiya cewa“bazanyi miki dole ba Umaimah duk da nima karambani da shisshigi nane yake sani tsoma baki a tsakanin ki da mijinki tunda kin nuna min yafini matsayi a gurinki" share hawaye tayi ta kwantar da kanta a kafadar Hajiya daidai lkcn ya shigo gdan tsayawa yayi turus ganin Hajiya a gdan ya fara yan soshe² kunya yace. “Yanzu daga gdan nake Hajiya bakinan Aunty Jameelah ma batanan maigadi yake fadamin ta tafi jiya ko sallama babu” idonta ta mayar kan Umaimah tace “Eh fah tace bata qara zuwa gdanka ai jiya mijinta yazo sunka tahi" baiyi mgn ba ya shige dakinsa ya dauko system dinsa ya fito ya sake ficewa har yakai jikin motar sa ya juyo ya kira Umaimah ta miqe a kasalance ta fita inda yake ya ruqo hanunta yace “na roqeki da Allah ki riqe mana sirrin mu na fahimci Hajiya batason zamana dake idan kikaba da qofa zata rabamu Umaimah plz” Yana fadin haka ya juya ya qarasa gurin motarsa ya bude yayi mata murmushi tare da kissing hannunsa ya watso mata dole yanda yayi din saida ya sanyata dariya ta juya ta shiga parlourn tana dariya, sakin baki Hajiya tayi tana kallon ikon Allah zama tayi kusa da Hajiyan ta zauna tace “Hajiya tuwon alkama nakeso miyan kubewa don Allah kiyimin Uncle zaizo ya karbar min" itadai Hajiya bakinta ya mutu sai binta kawai da takeyi da ido a ranta ta raya gara ma ta sawa kanta salama ta fita harkarsu kafin taji kunya miqewa tayi ta dauko wata roba da wani dakakken yajin daddawa ta bata tace “ga wannan yajin daddawa ne Daddynku yazo dashi daga Maiduguri sai ki dage wajan kula da kanki auran harijin namiji babu sauqi balle ke da kike da quruciya zakiji a jikinki kafin ki saba" Itadai Umaimah kunya bata barta tayi mgn ba ta sake fito da wani magani ta bata tace “wannan hadin mune na shuwa yawwa ki rinqa yawan yin lemon apple yana qarawa mace ni'ima da dandano sosai zan sa Data nayi miki bayanin yanda zaki kula da kanki amma Ina qara fada miki akwai aiki a gabanki" gdy tayi mata ta rakata har gurin motarta ta shiga taja sukayi sallama tana daga mata hannu, saida taga ta qule sannan ta koma ta kwanta a saman kujera tanajin wani tausayin kanta da Uncle dinta yana bijiro mata shafa cikinta tayi tayi murmushi tanajin qaunar abinda ke cikinta a ranta tananan kwance har la'asar tayi sallah ta shiga kitchen ta girka masa abu me sauqi tayi wankanta tayi kwalliyarta cikin wani yeard me sauqin nauyi dinkin riga da siket tayi kyau sosai ta shiga dakinta dabai samu arzikin gyara ba ta gyara ta kunna turaren wuta ta fito parlourn daidai lkcn daya shigo parlourn shima tsayawa yayi yana kallonta murmushi a fili yace. “Tabarakallahu ahsanal khaliqin" kallonsa tayi da sexy eyes dinta ta lumshe tare dayin murmushin dayasa dimples dinta lotsawa shima murmushin yayi nasa dimples din suka lotsa yanajin wani irin sonta da qaunarta na taso masa zama yayi ya kwantar da kansa saman bayan kujera yana bin mazaunanta da kallo harta shiga kitchen din ta ajiye jug din hanunta ta fara daukan kayan abincin tana jerawa a dinning saida ta gama jerawa sannan ta nufi parlourn idanunsa a lumshe ta zauna kusa dashi ya zame kansa a hankali ya dora a cinyarta yasa hanunsa duka biyu ya tallafo bayanta yace “ahhhh Baby Mijinki yanada matsala gaba daya babu abinda nakeji yanzu sai yunwar...." Rufe masa baki tayi da hanunta tace “don Allah kada ka qarasa ka tashi kayi wanka kaci abinci" miqewa yayi zaune ya ruqo hanunta yace “amma dai zaa bani ko?" Sunkuyar da kanta tayi tana wasa da yatsunta tace“bayana da marata suna ciwo nikam nan gaba kadan mutuwa zanyi idan ka cika matsamin Uncle penis dinka zata iya baromin da cikina wlh” yanda tayi mgnr ne yayi mugun basa dariya ya dagata cak ya nufi dakinsa da ita ya direta a gadon yace “lallai da kuwa yarinyar nan taki tayi barna don wlh bazan yafewa duk abinda zai zamo sanadin lalacewar wannan cikin inasonsa sosai Babyna bantabajin son ciki kamarsa ba" yana fadin haka ya shige bathroom din ita kuma tayi wuf ta fice daga dakin ta koma dakinta tayi alwala saboda lkcn magrub ya kawo jiki tana raka'ar qarshe taji shigowarsa dakin shima ya
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111