Chapter 26
Chapter 26
Mata nawane ake musu aure da sha hudu sha biyar kuma su zauna da mazajensu mazansu suyi mu'amalar aure dasu harma suyi ciki su haihu saishi kawai saboda an tsaneshi zaa rabashi da matarsa akan wannan qaramin dalilin, kwantar da yaran yayi ya kwanta a gefensu Saida ya tabbatar da sunyi bacci sannan ya dauki wayarsa ya kira layin Umaimah a kashe yajishi cikin tashin hankali yace “kar dai itama wayar Hajiya ta qwace?" Qara Kira yayi amma amsar dayace a kashe take miqewa yayi ya nufi dakinsa ya kwanta tare da cire komai na jikinsa wani mugun feeling yakeji amma bashi da inda zashi ya samu sauqi saboda haka yayita wasa da penis dinsa waiko zai samu ya fitar da sperm din ya samu sauqi amma a banza tunda yake baitaba yin release batare daya ratsa mace ba sai ranar da Umaimah tayi masa wasa da sandarsa matseta yayi sosai tsakanin cinyoyinsa jikinsa yana rawa mararsa tana wani mugun ciwo a wannan dare bai iya rintsawa ba sai bacci bayan sallar asuba tara ya tashi dake asabarce yayi wanka ya fito iya jiya kadai wahalar da yasha da dare ta baci duk ya fita daga hayyacinsa dama ga rama da yayi sai hanci da ido kawai. A parlourn ya tarar da hakimar tasa zaune da rigar bacci a jikinta yaran suka taso da gudu suka rungumeshi suna fadin “Good morning sweet heart" murmushi yayi ya dagosu dukkansu yace “morning my kids kunyi sallah kuwa?" Maliha ce tace “da asuba mukayi Aunty ta sabar mana da tashin asuba” murmushin sa ya fadada yace “Allah Sarki Aunty Allah yayi Mata albarka daku da ita" suka amsa da “amin” Sadiya takai qololuwar qufula da watsin baqar sharar da yayi da ita ta lura duk abinda takeyi donya kulata kamar ma baya gani saboda haka ta zabura ta miqe tace “nida ba yar albarka ba a tsinemin mana aikin banza da wofi dadin abin ba uwar wanice ta haifamin yayan ba nina haifi abuna kuma wlh dakai da danginka duka sai kun gane kunci amanata idan ma ba tsoroba don Allah ka dawo da ita gdan nan mana banza ragon namiji kawai ashe ma iskancinka na qarya ne" Sosai kalaman nata sun sosai zuciyarsa amma saiya dake saboda bayason biye Mata su zama mahaukata a gaban yaran hanyar kitchen ya nufa kawai yaji yaran sun zunduma wani ihu ya juyo da sauri yaga abin mamaki Sadiya ce dare dare akan Maliha tana jibgarta kamar jaka wani kukan kura yayi ya dira gaban Sadiya ya dauketa da wani irin mari daya sata kifiwa a qasa ta saki qara kafin ta ankara ya zare belt din jikin wandonsa ya fara jibgarta da gurin qarfen kamar Allah ya aikosa saida yayi mata tilis yaji ko ihun ta daina sannan ya qyaleta yana huci yaja hanun yaran da suketa kuka suma ya fice dasu a mota ya zubasu ya just cikin gdan ya dauko ATM card dinsa yaja motar a fusace ya fice daga gdan. Kai tsaye gdansu ya nufa cikin saa daga Hajiya har Daddy da Umaiman suna parlour yaranne suka fara shiga Umaimah tayi wani tsalle ta rungumesu tana dariya tace “wayyohh yarana nayi missing dinku for long time" kuka sukeyi sosai suna qara shigewa jikinta binsu tarinqayi tana cajesu jikinsu duk yayi taruwar jini ta rungumesu ta fashe da kuka tace “waye yayi muku dukannan Nihail wanne azzalumin ne ya dakarmin ku Allah ya isa tsakanina dashi koma wane" daidai lkcn ya shigo parlourn janye da trolly din kayan yaran idonsa qyar akan Umaimah da taketa rafzar kuka yaran suna tayata tanata zuba Allah ya isa suna amsawa da amin, ajiyar zuciya ya sauke me qarfi ya zauna kusa da Umaiman ya dago kanta shima idonsa taf da hawaye yace. “Kinasonsu Babyn Uncle?” daga masa kai tayi da sauri ya sauke ajiyar zuciya idonsa cikin nata yace “nabar mikisu halak malak Babyn Uncle nasan bazasu taba kuka ba indai kina raye kuma bazanyi nadama ba nayi kyauta a inda ake buqatarta” miqewa yayi zai fita Hajiya ta qwalla masa kira ya tsaya cak tace “kadawo ka debi yayanka ka mayar dasu gurin uwarsu bazaka tafi ka dora mata wahala ba wacce ma tayi a baya ta isa Allah yabada lada" juyowa yayi idanunsa cikin na Umaimah data qarawa kukanta sauti tana qanqame da yaran yace “kiyi hqr Hajiya wlh Sadiya batada hankali zata iya kashesu akansu take hucce duk wani abu dake damun zuciyarta ta dakesu ta zagesu ta hanasu abinci yunwa harta fara kamasu don Allah kada kice aa Hajiya kiyimin wannan alfarmar plz” ya fada idanunsa na zubar da hawaye ba Umaimah ba ita kanta Hajiyan ta kadu da ganin hawayen nasa amma saita dake tace. “Idanma kashesu zatayi ka kaisu ta kashesu aiba wani ya haifa matasu ba kuma uban waye yace uban nasu yayi abinda zaa hucce akan yayansa saboda haka Umaimah ba baiwar uwarka bace bata ubanka ba kabarta ma da ciwon abinda kayi mata maza ka bacemin da gani anan kaida tsummokaran yayanka kafin naci mutuncinka” cije lebansa yayi jikinsa na bari ya tako parlourn a matuqar fusace ya kai hanunsa zai rabata da yaran ta qanqamesu ta yanda babu me iya rabata dasu ran Hajiya ne ya qara baci ta daka mata tsawa tace “ki sakar masa yayansa yasan yanda zaiyi dasu ko kuma ki tashi ki bishi tunda ke bakisan ciwon kanki ba” cikin kuka ta miqe da Maliha a hanunta ta riqe hanun Nihal tace “na yarda da duk abinda da kika zaba mana Hajiya amma bazan taba yarda a rabani da yayana ba yayan da naci wahalarsu tun bansan kaina ba yayan da nakejin qaunarsu tana yawo a cikin jinina wlh Hajiya na amince zasubar miki gdanki kuma na aminci zan bishi mu tafi tare nasan bazanyi nadama ba haba Hajiya ku tausaya masa mana ya zaiyi da rainon yara da wanne zaiji"....... *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻* *🅱RILLIANT WRITERS* *ASSOCIATION* 🖊 ( _Pens of freedom,home of exceptional and magnificent writers)_ *GIDAN UNCLE* ( _Love and romantic story_) *SHORT AND TRUE LIFE STORY* *MALLAKAR* 👇🏻 *FAUZIYYA TASI'U UMAR* *®FAUZAH* Wattpad👉🏻 realfauzah www.fauzahtasiu41@gmail.com *PAGE THIRTEEN* Daddy ne ya dago ya sanya hanu ya yafito Umaimah da take shirin juyawa tabi Hameed din ta koma riqe da yaran ta zauna kusa dashi tana kuka me ban tausayi dafa kanta yayi yace “kiyi zamanki anan da yaranki itama Hajiyan bacin raine yasa tace kibishi sukam ai basune sukayi miki laifi ba” ajiyar zuciya tayi tace “na gode Daddy” ta miqe ta shige dakinta ta zaunar dasu ta sake fitowa ta dauki kayansu ta koma wanka tayi musu ta shiryasu tare da nufar kitchen ta hado musu tea sukasha sannan suka kwanta dukkansu suka fara bacci har ita sai rana sosai ta tashi lkcn Hajiya tana kitchen tana girkin rana ta shiga ta kama mata sukayi suka gama so da qaunar yarinyar takeji yana qara ratsa zuciyarta har cikin ranta batajin dadin abinda takeyiwa tilon dan nata namiji amma babu yanda zatayi itama Umaimah tanada haqqi a qwata mata yancinta a gurinsa yasan cewa ba kadara ce me sauqin samu ba abinda yake bata haushi da ita tanayin hakan dominta amma taqi bata hadin kai ta lura nan gaba kadan
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111