Chapter 42
Chapter 42
fadamin duk abinda yazo bakinki meyasa bakya tausayina Umaimah kinada abin da zaki bani amma ki rinqa qoqarin hanani meyasa Umaimah meyasa? Plz ki tausayamin" Zamewa yayi ya zauna dirshan a qasan tiles din kitchen din tare da riqe qafafunta jikinsa sai wani irin bari yakeyi, da sauri ta janye qafafunta ta diba da gudu ta koma parlourn ta qanqame Aunty Jameelah tana wani irin kuka me tsima zuciya da sauri Jameelah ta qanqame qanwar tata tana cewa “subhanallahi Umaimah mene hakan meye ya hadaki da Hameed din?" Kafin ta bata amsa ya shigo parlourn a wani irin gigice ya nufosu yana riqe cikinsa cikin tashin hankali Jameelah tace. “Na shiga ukuna ni Jameelah meye hakadin me kikayi masa Umaimah....?" Kafin ta ida hada lebenta ya sanya hanunsa da sauri zai cafki Umaiman ta sake shigewa jikin Auntyn tata tana qarawa kukanta qarfi tace “don girman Allah kada ki bari ya rabani dake wlh kasheni yake shirin yi na shiga ukuna Aunty meyasa kuka auramin shi bayan kunsan...." Kafin ta qarasa yasa qarfinsa gaba daya ya banbare Umaiman daga jikin Aunty Jameelah tana kuka tana ihu tana kiran sunan Aunty Jameelan amma yaqi sakinta idon Jameelah ne ya sauka a saitin penis dinsa ta mode dinsa taga yanda ta miqe a cikin wandonsa firgita tayi ta miqe daidai lkcn daya shiga dakinsa da Umaiman ya datse qofar ya jefata saman gadon cikin tashin hankali ta miqe ta sauka daga gadon ta durqushe a qasa tace. “Don darajar da Allah yayiwa annabi Muhammad (S.A.W.) ka taimakeni ka qyaleni wlh marata ciwo take Uncle Hameed tun shekaran jiy...” sunkuyawa yayi a gabanta ya damqo hanunta har yanzu jikinsa tsuma yake yana wata irin karkarwa idonsa na zubar da hawaye yace “da zan iya qyaleki Umaimah daban baro gurin aikina na dawo gda ba plz ki taimakeni don girman Allah wlh akwai matsala Umai...mah...." Muryarsa ce take wata irin hardewa cikin firgici da tashin hankali ya cafketa ya qanqameta a qirjinsa yana wani irin kuka me ban tausayi yana kiran sunanta yana cewa “Allah indai ka qaddara itama Umaimah bazata iya daukar lalurata ba Allah kada ka kaini gobe Allah ka karbi rayuwata na huta da wannan wahalar Allah ka sani banason auran mata da yawa Allah...." Sai numfashin sa ya harde ya fara wata irin jijjiga ta tashin hankali ta dago da sauri ta riqeshi da sauri tana kukan da ta dade batayi irinsa ba tana kiran “Uncle kada kace zaka mutu don Allah bansan ya zanyi na iya jurewa ba Uncle na gaji bazan iya ba wlh bazan sababa da wahala Uncle ka fahimce ni"...... *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻* *🅱RILLIANT WRITERS* *ASSOCIATION* 🖊 ( _Pens of freedom,home of exceptional and magnificent writers)_ *GIDAN UNCLE* ( _Love and romantic story_) *SHORT AND TRUE LIFE STORY* *MALLAKAR* 👇🏻 *FAUZIYYA TASI'U UMAR* *®FAUZAH* www.fauzahtasiu41@gmail.com Ina amfani da wannan damar nabawa daukacin masoyana masu fadamin gsky hqr akan abubuwan da suka faru na misunderstanding da aka rinqa samu akan buk dina na GIDAN UNCLE na gde kwarai da gaske da soyayyar da kuka nunamin. Kamar yanda na fada a fejin baya wannan buk ya zama na kudi ki biya ta wannan account din: 0255526235; sai kiyi screenshot ki turo ta wannan number: 09013718241; Ko katin waya MTN or Airtel ta wannan number:09031307566:ga wadanda suke qasar Niger suma zasu iya turo katin Airtel na dari biyu domin kasancewa a cikin GIDAN UNCLE na gde sai najiku. *PAGE TWENTY ONE* Kuka takeyi sosai kamar ranta zai fita haka tanaji tana gani babu yanda zatayi ya dauketa ya sake mayar da ita saman bed din tare da fara romance nata yana rabata da komai na jikinta yanajin kukan nata har cikin qahon zuciyarsa haka ya turmushe ta ya fara heaving sex da ita tana kuka tana tureshi tare dayi masa magiya saboda itadai har yanzun batasan dadin sex ba sai wahalarsa kawai take dandana. Tun Umaimah na iya gane abinda yake faruwa tsakaninta da Uncle din nata har ta daina fahimtar komai sai farkawa tayi ta ganta a gadon asibiti a hankali ta rinqa bude idonta harta saukeshi akan Aunty Jameelah dake zaune a gefenta ta zabga uban tagumi, ajiyar zuciyar tane ya dawo da aunty Jameelah daga duniyar tunanin tsaka mai wuyar da qanwar tata ta riski kanta a ciki tayi saurin miqewa ta qarasa gaban gadon tace “sannu Umaimah ya jikin naki? Allah na gde maka daka fara bama yar'uwata lfy" Itadai Umaimah kallonta kawai takeyi da mamakin abinda ya kawosu asibitin, kama hanunta Aunty Jameelah tayi tace “yanzu inane yake miki ciwo?" Ajiyar zuciya tayi tare da kada mata kai tayi murmushi tace “Alhmdllh haka nakeson ji yanzu Hameed ya tafi gda dauko miki kayanki tunda kin farka ma bari na kirashi kawai yazo ku tafi gdanku” kallon Aunty Jameelah tayi da sauri tace. “Aunty meye ya sameni ne?" Kawar dakai tayi tace “babu komai Umaimah kawai dan ciwon marane jiya bayan mijinki yazo ya daukeki a jikina ya shiga dake daki sai kunya ta kamani naga bazan iya zama ba na tafi gda bayan kamar awa daya da tafiya saiga kiransa ya shigo wayata a haukace yana fadamin wai ya kasheki dama saida kikace bakyaso ya kasa control dinkansa, daqyar na bashi hqr nace ya kawoki asibiti nima ganina shine fah ya kawoki asibitin nan” Ajiyar zuciya tayi ta kawar dakai mararta nayi mata ciwo har yanzu cije lebanta tayi tace “wayyoh marata ciwo Aunty” dafe mata cikin tayi da sauri tace “sannu Umaimah kinsan qaramin ciki sai a hankali bareke da kika hadu da irin wannan mijin” saida cikin nata ya lafa da ciwo sannan ta kalli Aunty Jameelan tana hawaye tace. "Ciki fa kikace Aunty na shiga ukuna nikam da wanne zanji wai yaushe ma na tare ko sati biyi banyi ba acemin wani ciki" jitayi an ruqo hanunta ta dago ta kalleshi sai taji wani mugun tsoronsa yana ratsa zuciyarta tayi qoqarin janye hanunta amma yaqi sakar mata yayi mata murmushi yace “sorry Babyn Uncle bada niyyah nayi miki hakan ba kece kikaja da kikayimin gardama” itadai bata iya cemasa komai ba saboda tsoronsa takeji sosai sunkuyawa yayi ya bude rigarta yayi kissing cibiyarta ya dago yace “dama nace mun samu qaruwa kincemin aa to yanzun yar manuniya ta nuna ciki ya tabbata kwana goma sha biyu" Shiru ta kuma yimasa saboda ita ko mgn ma tsoron yimasa takeyi yanzu yace zai tumurmusheta, zama yayi a kusa da ita yace “waini kurma kinka zamane da bazakiyimin mgn ba saidai kallo kawai?" Yana mgnr yana ruqo hanunta janyewa tayi tasa masa kuka daidai lkcn Aunty Jameelah ta dawo dakin ya miqe a sanyaye ya kalli aunty Jameelah yace “tunda ta farka zamu iya tafiya ko?" Kallonsa tayi da yanayin jin zafi tace “eh ni daganan gda zan wucce sai kaje kayi jinyar matarka” murmushi yayi tare da juyawa ya fice ya lura tunda abinnan ya faru takejin zafinsa wai I me yar'uwa. Fita yayi ya nemi likitan yazo ya dubata ya rubuta mata wasu magungunan ya basu sallama ya kamota domin tamiqe su tafi amma sai taji qafarta ta riqe daqyar takejan qafar tana hawaye harta isa motar ya bude mata ta shiga itama Jameelah ta shiga yaja suka nufi gdan. Tunda suka
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111