Chapter 4
Chapter 4
ruwan zafi saida ya kusa rabi sannan ya kashe ya kunna na sanyi yasa hannunsa yaji yayi daidai ya dagata cak yasata a ciki ta zabura zata miqe yayi saurin dannata ciki yace “aa banason gardama na yau baikai zafin na jiya bama" rintse idonta tayi tana cije lebanta da haka har ta samu ruwan yayi sanyi ya fita ita kuma ta miqe daqyar tayi wanka ta daura towel ta fito. Shigowa yayi dauke da kayanta ya miqa mata tasa itadai duk a tsorace take dashi bathroom din ya shiga hakanne ya bata damar ficewa daga dakin tana tafe tana dafa bango harta shiga ta mayar da qofar ta kulle tabar mukullin a jiki ta fada saman katifar ta saki sabon kuka ta jima tana kuka takaici da haushin kanta yana damunta ji takeyi ita da kanta ta tsani kanta daidai lkcn wayarta tayi Ring daqyar takai hannunta ta dauki wayar sunan yayarta Jameelah ta gani akan sensor din ta ajiye wayar saboda a yanayin da take ciki bazata iya daga wayarta ba zata iya fahimtar wani abu sakeji tayi wayar tana qara ta kuma daukowa yanzu qawarta ce Mas'udah take kiranta da sauri ta daga ta kara a kunnenta sallama Mas'udah tayi mata kafin tace “wai wacce duniyar kika shiga jiyane naketa kiranki bakya dagawa Allah yar nayi zuciya kuma nace bai kamata ba gara naji halin da kike ciki” kukan da take hadiyewa ne ya sake qwace mata Mas'udah tace “ya salam meyake faruwa haka Umaimah?" Kukanta ta rinqa qoqarin tsayarwa tace “jiya na shiga wata duniya me cike da kwazzazabai da ramukan azaba da nadama bansan haka duniyar takeba kuma bansan zata riskeni a daidai wannan lkcn ba Mas'udah banyi tunanin koda zan shigeta zan shigeta da wanda yakaini ita jiya ba nashiga ukuna Mas'udah ya zanyi da rayuwata a wannan duniya me wahalar rayuwa kibani shawara wlh kaina ya kulle wayyoh Allah zuciyata kamar zata tarwatse haka nakeji...” Da sauri Mas'udah ta dakatar da ita da cewa “kinata bani a qudundune Umaimah kina dagan hankali ki fadamin meye ya faru dake don Allah” cikin wani irin wahalellan kuka tace “Mas'udah fyade yayimin jiya nashiga ukuna Mas'udah ya zanyi don Allah” “what Umaimah? me kike cemin haka fyade fah kikace garin yaya?” tashi ta yunqura tayi zaune tace “banyi niyar fadawa kowa ba nayi nufin barin abin a matsayin sirrina kamar yanda ya umarceni amma kinada matsayin da bazan iya boye miki ba Sa'ud Uncle Hameed shine yayimin fyade jiya....” nan ta kwashe komai ta fada mata amma ga mamakinta memakon taji hankalin Sa'ud ya tashi sai taji ta tuntsire da dariya saida tayi me isarta sannan tace. “Dama nasan dole watarana cikin biyu daya zai faru Umaimah Uncle dinki yamayi qoqari daya bari kika kawo yanzu da budurcinki wlh ya burgeni sosai da yayi wannan namijin qoqarin da mazan waje suka kasayi shawara daya dazan baki itace ki nemi maganin dazai wanke miki mahaifarki kisha kafin labari yasha bambam don abune mawuyaci yanda kika tara ruwannan bakiyi ciki ba” gaban Umaimah ba qaramar faduwa yayi ba tace “ciki Sa'ud yanzu sai nayi ciki daga yi daya? Aa bazanyi ciki ba shima bazaiyi gangancin da zaimin ciki ba” murmushi Sa'ud tayi tace “ki yarda dani Umaimah a qallah na baki shekara biyu a haihuwa kuma nafiki shiga mutane sannan nasan maza tun kafin Uncle ya dandana miki jiya nasan dadi da zumar dake jikin namiji wlh namiji irin Uncle Hameed dabanne akwaisu da kayan aiki kuma sun san lagon mace suna da Suger sosai kada kiyi sakacin da zaki rasashi ki bashi jiki ki bashi kaya sosai nasan zaki moreshi sosai koda yake shima bazai qyaleki ba kedin type dinsa ce...” Dakatar da Sa'ud tayi da cewa “ya isheni haka Sa'ud waike wacce irin mace ce ne mene dadi a wannan azabar ina dadin yake banda wahala tun jiya amma har yanzu gurin mugun ciwo yakeyi min boobs dina kamar zasu cire haka nakeji amma kicemin dadi meye dadin?” tunda ta fara mgnr Sa'ud take dariya saida taji tayi shiru sannan tace “ke banza ce ai dama bazakiji dadin yanzu ba ki bari ya qara sau daya zuwa biyu idan kika fasa gardin da kanki zaki nemeshi bari dai nazo gdan naku dama ina Durber hotel da guy na” tana ajiye wayar taji hayaniyar yaran suna buga dakinta suna kiran “Aunty Umah mun dawo bude Uncle yace bakida lfy" daqyar ta tashi ta bude masu qofa suka taho da gudu zasu fada jikinta yayi saurin janye su yace “kayy ku bari Aunty batada lfy kada ku qarasa laifin daba naku ba" yana mgnr yana kallonta yanayi mata wani murmushin gefen baki. Bata iya jure kallon shiba ta juya ta shiga cikin dakin ta zauna a gefen katifar Nihal ta shigo ta zauna kusa da ita tace “Aunty yau bakiyi mana breakfast ba sai Uncle ne yayi mana da muka tambayeshi yace bakida lfy meye ya sameki?" Tambayar da yarinyar tayi matane yasata dagowa ta dubeshi yana sauke Maliha a saman katifar yace “Nihal banason surutu fah kin sani ina ruwanki da abinda yake damunta maza kuzo na cire muku kayanku kuci abinci ku tafi islamiyyah" tsalle Maliha tayi cikin qwarancinta tace “tare zamu tafi da Aunty ko Uncle?” Kallon Umaimah yayi yace “aa ku kadai zakuje" yana fadin haka ya miqe ya fita ya dauko warmer din abincin ya kawo dakin ya dauka ya zubawa yaran ya ajiye musu ya sake zubawa a wani flet din ya zuba lemo a cup ya tashi ya qarasa kusa da Umaimah a razane ta kalleshi jin ya zauna a gabanta har cinyarsa na gugar tata, idanunta ya kawo ruwa yayi saurin daure fuska yace “ba kuka nace kiyimin ba abinci zan baki kici kuma banason musu” yana fadin haka ya fara diban abincin yana kaimata bakinta daqyar take hadiyar abincin kamar magani tana hawaye sallamar Sa'ud ce tasata dago kanta suka hada ido dashi lkcn da Sa'ud ta qarasa shigowa dakin ta kalli Umaimah tayi murmushi tare da cewa “bansan bakida lfy ba saida naga saqonki dazu Uncle Ina yini" *UMMUH HAIRAN CE...* ✍🏻 *🅱RILLIANT WRITERS* *ASSOCIATION* 🖊 ( _Pens of freedom,home of exceptional and magnificent writers)_ *GIDAN UNCLE* ( _Love and romantic story_) *SHORT AND TRUE LIFE STORY* *MALLAKAR* 👇🏻 *FAUZIYYA TASI'U UMAR* *®FAUZAH* Wattpad👉🏻 realfauzah www.fauzahtasiu41@gmail.com *PAGE THREE* Dagowa yayi ya dubi Umaimah da gabanta yaketa faduwa ya matsar da bakinsa daidai kunnenta yace “me kika rubuta mata a saqon" qasa tayi da kanta tana share hawaye tace “kawai nace mata banida lfy ne” ajiyar zuciya yayi yace “ok ki nutsu kisan me zaki fada" yana fadin haka ya miqe ya Sa'ud ta kalleshi tace “ina gaisuwa bakiji na Uncle kanaji da yarinyar nan abincin ma a baki ake bata saboda shagwaba" murmushi yayi ya shafa kansa suka sake gaisawa ya fita yaran suka bisa Sa'ud ta nemi guri ta zauna kusada Umah tace “da alamun kinsawa kanki damuwa Umaimah harkin rame nifah banga abin damuwa cikin sha'anin nan ba kema girman kine ace kinsan namiji babu wata fuffuka da wata mace ta isa tayi miki yanzu dai ungo wannan maganin kisha zai wanke miki mahaifarki" karbar qwayoyin magungunan guda hudu qwaya dayane ne na wankin mahaifar sauran
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111