Chapter 20
Chapter 20
saki kuka jikinta yana rawa saboda tasani yau kashinta ya gama bushewa sake kaiwa Umaimah wawura tayi ya riqe hanunta tare dayi mata wani murmushi yace “kada ki tabamin qanwa Sadiya batada wani laifi jirine yake daukanta shine na riqeta..." Hanu ta daga ta daukeshi da mari cikin bala'i tace “qarya kake Abdulhameed dama na dade Ina zarginka da Umaimah yaudai Allah ya tona maka asiri ashe abinda kukeyi kenan cin amanata kukeyi Hameed ka rasa dawa zakayi lalata saida Umaimah yarinyar dana raineta naci wahalarta Hameed menayi maka mena rageka dashi da zakake lalata da Umaimah yarinya qarama me hakan yake nufi? Ashe gsky abinda Nihal ta fadamin taganka kanashawa Umaimah nono nace qarya ne ashe cinyeta kakeyi Hameed yarinyar daka Raina tun batasan kantaba yanzun ita kake zina da ita ita kake qwaqwulewa meye hakan Hameed ni dama nasan ba wani meeting daka tafi kanacan kana iskancin kane...." Allah ne ya bata saa ta cafko hijjab din Umaimah ta fincikota da qarfi ta wani wujijjigata tayi jifa da ita cikin rashin saa ta kifa saman wani dutse da aka ajiye a gurin ta qwallah wata razannanniyar qara da gudu ya nufota ja yayi da baya da sauri yace “na shiga uku Sadiya kin kasheni jini Sadiya jini take zubarwa a tsorace ta juyo daidai lkcn ya dago Umaiman da tayi doguwar suma yabi jikinta da kallo jini take zubarwa sosai ya qara qanqameta ya saki kuka yana jijjigata yana cewa “kada ki mutu Baby don Allah kada ki bari muyi asarar babyn mu kada cikin nan ya zube inasonsa Baby plz.." Yanda yake mgnr kadai zai tabbatar maka da lallai baa cikin hayyacinsa yakeba kuka yake sosai yana jijjigata yana kiran “ki tashi Umaimah ki tashi don Allah kada ki mutu ban fadawa duniya matsayinki a gurina ba kada ki mutu kina kallona a matsayin mazinaci Umaimah kada ki mutu bamu cika burin kakanmu da iyayenmu ba Abba ya mutu da burin ganin zuri'ar mu ya mutu yana fatan zamanki a wannan matsayin yabada wasiyyar ko bayan ransa kaka ya tabbatar da dauruwar aurena dake kakanmu ya cika masa burinsa kafin yabar duniya Umaimah don Allah kada ki mutu saimun haifi danda zamusa masa sunan mahaifin ki aurena dake hadin Allah ne shine ya hada” Tsoro ne ko tashin hankali yasa Sadiya yanke jiki ta fadi oho faduwar tatace ta fargar da mai gyaran fulawar ya nufo gurin da sauri ganin Hameed din rungume da Umaimah wacce take kamar matacciya ga jini sai malala yake ta qasanta yanata gursheqen kuka kamar wani mace ne ya tashi hankalinsa ya matso da sauri yace “ya salam maigida jininta zai iya qarewa akaita asibiti” sai yanzu hankalinsa ya fara dawowa jikinsa ya miqe ya dauketa cak kamar wata yar jaririya yasata a mota har yaja motar Sadiya tasha gabansa tana layi tace wlh baka isa ka fita da ita daga gdannan ba yau saidai koni ko kai ko ita na rantse da Allah baku isa kuci amanata ku fita lfy ba aure tab billahillazi baka isaba Allah ya tsine uban Wanda ya fasa wlh dagaku har danginku sai kunsan kunci amanata" tana fadin haka ta nufi cikin gdan a guje kamar mahaukaciya. Hakanne yabashi damar figar motar a guje ya nufi Abdullahi Wase specialist hospital yana zuwa aka karbeta aka shiga da ita emergency duk inda sukayi binsu yake kamar wani zautacce daqyar Dr Saleem ya lallasheshi ya zauna a reception din ya hadakai da gwiwa cike da tashin hankali ji yayi an tabashi ya miqe da sauri yace “na shiga uku ta kasheta ko Dr?" Murmushi Dr Saleem yayi yace “ka kwantar da hankalinka bata mutuba munsamu nasarar tsayar da jini amma akwai buqatar wani jinin da gaggawa saboda ta zubar da jini sosai” ajiyar zuciya yace “alhmdllh cikin jikinta fah?" Girgiza kai Dr Saleem yayi yace “saidai muyi hqr wannan ya lalace muyi addu'ar Allah ya kawo wani me albarka” wasu hawayene suka zubo masa yace “shikenan tayimin sanadinsa ya zube” dafa kafadarsa yayi yace “karka damu zaa samu wani da wuri bamuda lkcn wannan yanzu jini muke buqata” hanunsa ya miqa masa yace “ka diba wanda zai isheku” janshi yayi suka nufi Lab din cikin saa jinin nasu iri dayane zama yayi aka dabe leda biyu sannan suka nemi daya aka siya suka fita har dakin yabisu har yanzu tana kwance kamar gawa Dr Saleem ya daura mata jinin nurse din dake kula da ita ce ta kalli Umaimah ta kalli Hameed tace “yallabai qanwarka ce ko matarka?" Dr Saleem yace “nima abinda ke raina kenan wannan aikin mijine yallabai samada shekara ashirin nake aikin kula da lfyr iyalan Alh Adamu Hameed Shuwa a tsayin shekarun nan Umaimah autar Hajiya ce qanwa a gurinka amma kuma naga wani baqon lamari tsakanin jiya da yau" Lumshe idonsa yayi ya kwanta a gadon dake facing din na Umaiman ya zuba mata ido yace “qanwata ce kuma matatace iyakar abinda zan iya fada muku kenan" murmushi nurse din tayi tace “kamar ku kadai ta Isa ta bayyana hakan..." banko qofar da akayi ne yasasu miqewa da sauri a tsorace ya nufi gadon da Umaimah ke kwance ya nuna Sadiya dake shigowa da hanu yace “kada ki qaraso nan ki tsaya anan wlh idan kika bari na waiwayoki zakisha mamaki idanma baki sani ba ina qara sanar dake Umaimah matata ce ta sunnah wacce take iya dauke lalurata Sadiya kiyi a hankali kada ki dauki haqqin marainiyar Allah batajiba bata gani ba wlh batada laifi saboda itama batasan da aurena akanta ba....” “Ina ruwana Hameed kai wannan ta shafa cin amana ba ni zakuci amana saboda kai tsinanne ne mayaudari maci amana azzalumi ni zakaci amana ka fakemin da wata qaryarka wai matarka ce to na rantse da Allah ba matarka ba ko uwarka ce saina kasheta saidai Khadijah ta dawo duniya ta haifi wata kuma kaima saika tafi inda ta tafi..." Zabura tayi a guje ta nufi gadon Umaiman yayi wani tsalle ya tareta tare da riqeta ga dukkannin qarfinsa ya hankata baya ta fadi Tim a qasa kafin yayi wani yunquri ta kuma tasowa ta fakaceshi ta haye ruwan cikin Umaimah shima kanta yayi a guje ya tunkudata qasa ya zare belt din wandon jeans dinsa yace “wlh kika qara tabata sainayi miki abinda bantaba yimiki ba kashe yar mutane kikeson kiyi Sadiya me tayi miki wanne irin haukane wannan kawai don takasance matata to ki sani aurena da Umaimah hadin Allah ne haukanki bai isa ya rusheshi ba abinda yasa na boye aurannan kenan saboda nasan ke mahaukaciya ci shigowar Hajiyansa ne yasashi yin shiru da bakinsa gadan² tayo kansa kafin ya ankara yaji ta daukeshi da wani gigitaccen mari ya dafe gurin da sauri ya dago kansa yace “Hajiya...” sake zabga masa mari tayi tana kuka tace. “dama abinda yasa ka dage sai anbaka ita kenan Hameed irin taka amanar kenan me yaja hankalinka harka lalata tarbiyya marainiyar Allah na tabbata Umaimah bazata taba banzatar da tarbiyyar da kayi mata ba saidai kai ka banzatar da taka itama ka lalata mata tata meye ribarka Hameed qanwarka ka lalata harda ciki Innanillahi wa innah ilaihir raji'un wannan wacce irin baqar rayuwace wacce irin qaddara ce Hameed da kanka da
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111