Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 91

Chapter 91

Gidan Uncle Return Complete Hausa Novel 1,204 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

ta banka dakinta ta shiga Daddy ya rufa mata baya yanda sukaga Umaiman kwance male male cikin zaqin haihuwa yayi mugun gigitasu Daddy baisan sanda ya cacumeta yayi waje da ita ba tana wani irin nishi ita kuma Hajiya ta dauki Shurafah suka koma mota megadi ne ya qaraso Daddy yace “mal Ibrahim megidan bayanan ne?" Shafa kansa yayi yace “yananan dazu kafin na kwanta naga ya fito daga bangaren Hajiya babba ya nufi bangare Hajiya qarama" Bai sake bi takansa ba ya shiga yaja motar suka fita daga unguwar suka nufi asibiti tun a hanya ya kira Dr Saleem ya fada masa shima ya fito ya nufi asibitin suna zuwa aka shiga da ita labour room haka ta kusa kwana tana wahala kafin Allah ya kawo haihuwar ta sullubo qaton danta namiji me mugun kama da ubansa amma shi farin Hajiya ya dauko...... *UMMUH HAIRAN CE....* ✍🏻 [1/30, 8:41 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *GU* Bacci wahala tayi saboda jininta da yayi mugun hawa Hajiya ce zaune a gurinta rungume da yaron bayan anyi masa wanka ta qura masa ido tana hawaye tana tausayawa yartata ita kuma qaddararta kenan duk haihuwarta a gda to waima wanne laifi tayiwa Hameed mai girma haka harya yanke shawarar rabuwa da ita rabuwa ta har abada yanzu da bata kirata ba kenan saidai ta mutu ita kadai babu mataimaki ya dirka Mata cikin haihuwa tazo ya tsallake ya barta harda tukuicin saki har biyu yanzu shikenan babu aure tsakaninsu shikenan ta haramta gareshi shikenan tayi asara suruka irin Umaimah yarinya mai hqr ladabi biyayya da kuma bawa soyayya haqqinta yarinyar data sadaukar da duk wani farin cikinsa dominsa? Kaicon Hameed yayi kuskure me girma a rayuwarsa kuskuren da zai mutu yana nadamarsa saboda dama daya ALLAH yake baiwa mutum to shikam yayi wasa da damarsa Umaimah tayi masa nisa. Da wannan tunanin taga ta fara motsawa ta matsa kusa da ita da sauri ta zuba mata ido kalma daya ce tak a bakinta “Bloody" abinda ta fara furtawa kenan kafin ta fara qifqifta ido abubuwa suna dawo mata ta bude idonta ta saukesu akan Hajiya tace “menayi masa Hajiya meyasa ya yanke shawarar rabuwa dani rabuwa ta har abada Hajiya ki tambayeshi qila ke ya fada miki wlh Hajiya bansan me nayiwa mijina ba Hajiya meyasa da mutuwa ta tashi bata hada dani ta daukaba ta dauki iyakar iyayena Hajiya ki roqamin Allah ya yafemin laifin da nayi masa Hajiya na jarabtu da yawa wlh Hajiya nafison mutuwata fiye da rayuwata Hajiya mesaya bakusa likita yayimin allura na mutu ba Allah na roqeka kada ka bani ikon tashi nayi rayuwar zawarci Allah ka kasheni na huta wayyoh Allah na rayuwata na kasa samun farin ciki Hajiya Ina ake siyar da farin ciki na siyeshi...." Ba Hajiya dake tsaye ba hatta Daddy dake shigowa saida ya zubar mata da hawaye ya dagota ya rungumeta a jikinsa ya matseta sosai yana kuka mecin zuciya yace “kiyi hqr uwata qaddararku ce haka Allah shi kadai yasan dalilin da yasa yayi hakan uwata dama inada wani dan bayan Hameed wlh da ayau zan daura muku aure kowa ya huta" cikin kuka tace “Daddy bazan iya rayuwa da wani namiji ba Bloody ba shi na sani shi na saba dashi dashi na taso Daddy iyakar rayuwata tun daga quruciya ta har kawo yanzu bansan wani namiji ba bayanshi Allah na roqeka ka Kasheni qila idan na mutu na samu farin ciki Daddy haka zan qare rayuwata duk haihuwa ta a gdanku zanke yinta meyasa Hameed yayiwa soyayyata wannan tukuicin Daddy me nayi masa?” Janye jikinsa yayi daga nata ya miqe saboda kalamanta mugun dagargaza masa lakar jiki sukeyi dole wannan karon ya samawa yarinyar nan farin ciki ya gaji da rayuwar quncin da takeyi yasani tanason Hameed amma ba dadin zama dashi takeji ba kuma yasani shima yanasonta to amma me tayi masa haka da ya yanke wannan danyen hukuncin akanta? Fita yayi ya kira likita ya dubata ya rubuta Mata wasu magungunan ya bawa Daddy tare da shawarwari masu tsauri saboda jininta ya hau sosai Dr Saleem yana mamakin abinda yakesa jinin yarinya qarama irin Umaimah me shekara ashirin yake hawa haka. Shikuwa Hameed bai samu kansa ba saida aka fara kiran sallar asuba ya fara dawowa hayyacinsa ya soma janyewa a hankali na zare jikinsa gaba daya daga nata yanda ya zare zuruf din ne ya bashi mamaki yayi miqa yace “ahhh Bloody yau kin bude da yawa kodai haihuwar tazone hanya babyna yake nema" yana mgnr yana kai hanunsa saman makunnin fitilar ya kunnan ya juyo da murmushin sa wani abu yaji ya daki zuciyarsa ya zaro idanunsa waje a kidime yace “wayy... wayyoh me...meye hakan kama penis dinsa yayi da sauri ya duba yaga yanda tayi kaca² da jini ya qwallah wata qara yace “Salma... Ni nine na kusanci qazamar matar nan garin yaya ina Umaimah dama baa dakin Umaimah na kwanta ba kayy acan ne to meye ya kawoni nan?" Zabura yayi a matuqar gigice ya damqi wuyan Salma yana cewa. “Ke dan kutumar ubanki tashi wlh saikin fadamin ubanme kikayi min na kusanceki" dagata yayi yayi wani wurgi da ita kanta ya hadu da bango bai damu da jinin daya balle mata a kanta ba ya dauki rigarsa yasa a firgice ya nufi qofa ya bude da gudun tsiya wanda shi kansa baisan ya iyashi ba ya nufi bangaren Umaimah a bude yaga qofar hakan ya bashi mamaki amma bashi da lkcn wannan sama ya haura da gudu yana kiran “bloody kada ki zargeni don Allah tsaya kiji wlh bansan ya akayi naje dakin shegiy...." Mgnr ce ta maqale masa ganin dakin nata a bude ya danna kai ga mamakinsa babu kowa a ciki ya bude bandakin nan ma babu kowa fitowa yayi ya shiga dakinsa yanata doka mata kira fadi yake “Ummuh Shurafah kada kimin haka fito kiji banason irin wannan wasan wlh bada niyya nayi ba basan ya akai naje dakin ba kai anya ma kuwa nine?" Tsayawa yayi cak bayan ya gama karade gdan lungu da saqo bai ganta ba yana kiranta yana kiran sunan Shurafah yana cewa “na shiga ukuna Umaimah bake kadai bace kada kisawa kanki damuwa wlh yau zan saketa na tsaneta Umaimah kada ki wahalar da kanki da cikin jikinki" Waje ya sake fita ya nufi gurin megadi yana fadin “Mal Ibrahim Ibrahim Ina Ummuh Shurafah take Ina kaga ta tafi?" Cikin in...Ina yace “ranka ya dade jiya misalin 12:30am Hajiya da Daddy sukazo suka dauketa da alamun batada lfy...." “What? Sukazo suka dauketa ina ina ni meyasa bata fadamin batada lfy ba Mal Ibrahim meye yake faruwa ne?" Juyawa yayi da sauri ya koma part din Umaiman ya fada wanka ya tsarkake jikinsa a gurguje yayi sallah ya dauki key din motarsa lkcn bakwai na safe ya fita a guje zuciyarsa tana bugawa da qarfi yama rasa tunanin da zaiyi yana zuwa gdan megadi yace masa yanzu suka shigo gda ya shiga yayi parking ko kashe motar baiyi ba ya shiga gdan a guje sukayi karo Daddy yana qoqarin fitowa daga dakin Hajiya da jariri a hanunsa matsawa yayi da sauri yace. “Yawwa Daddy ina take ta haihu ne?" Kallonsa yayi batare da ya nuna

Table of Contents

Chapters

111 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});