Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 72

Chapter 72

Gidan Uncle Return Complete Hausa Novel 1,208 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

lamarinsa har tabada qofar faruwar komai. Dakinsa ya koma ya zauna tare da dafe kansa so yake ya saba da rayuwa shi daya babu mace so yake ya tursasa kansa da zuciyarsa sabawa rashin mace saboda ya lura fahimtar raunin rayuwarsa akan Umaimah ne yabawa iyayensu da ita kanta Umaiman damar yi masa duk abinda sukeso so yake ya tursasawa zuciyarsa yakiceta a ransa “meyasa ban bari sun tafi da Daddy bane wai?” ya fada yana miqewa daga inda yake zaune ya shiga cikin dakin ya fada saman gadon yanajin wani irin sha'awar kasancewa da ita yanason jinsa a samanta yana sarrafata amma yasan yin hakan qara bata damar cigaba da sarrafashi yanda takeso ne gara ta gane shine mijin kuma a qarqashin sa take hakan zaisa ta rinqa girmamashi rauninsa bazaisa taci gaba da bada qofar cutar dashi ba. Inda tunaninsa ya tafi kenan ita kuwa yana fita ta mayar da qofarta ta datse ta koma gurin Shurafah data rarrafo tanason sakkowa daga gadon ta jata jikinta suka kwanta tare da sanya mata nono da haka bacci ya daukesu koda gari ya waye ma bai nemesu ba suma basu nemeshi ba kowa harkar gabansa yakeyi har yamma sannan ya shigo dakin a parlour ya tarar dasu ta baje kayan wasa sunata wasansu da Shurafah bai sami ko arzikin dagowa ta kalleshi ba ya qarasa gurin ya zauna yarinyar ta tafi ta haye jikinsa tana tsalle²nta ya rungumeta a jikinsa yace “barka da yamma lovely baku iya zuwa gaisuwa ba saidai azo muku ko?" Miqewa Umaiman tayi ta nufi daki tasan ita yake taqala da mgnr kuma bai isa ta kulashi ba tasa qafarta ciki yace “ki shirya kizo muje ki rakani asibiti" tabe baki tayi tayi shigewarta dakin ta kulle tayi kwanciyarta a ranta tace “bazani ba" yafi awa daya yana jiran fitowarta amma shiru ransa ba qaramin baci yayi ba ya miqe ya shiga dakin ya taddata kwance..... *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻* [1/24, 2:43 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *G.U* Ki biya kafin ki karanta idan kinaso ki kira number nan; 09031307566: Tsawa ya daka mata yace “waike wanne irin sabon rashin mutunci ba kika qaro kinsan dai ni ba saanki bane da zanke baki umarni kina qin bi saboda kin rainani to wlh bari kiji yanzu sabuwar mkrnta kika shiga sabuwar rayuwa kuma tunda kikayi gangancin dawowa rayuwata dolene kiyimin biyayya baki isa nabiki ba duk abinda kike taqama dashi ki riqe abinki banaso ko an fada miki kedin ke kadai ce mace ko cemiki nayi gindinki ne yafi na kowacce dadi?” Wata dariya ta kwashe da ita data sashi yin shiru ta sakko ta tako har gabansa ta ruqo hanunsa tace “saa manya Abdulhameed kake kowa? To koma dai mene sunanka inason kasan matsayinka a guri ba komaine kaiba face almajirin dana taimaka na sadaukar da farin cikina domin nasa na hqr da abubuwa da yawa da suke cikamakon rayuwa ta dominshi kuma ni kallon da nake maka banayima saana shi domin kaidin ba riga da wando ba ko kasuwar kwari zaka dinka kasa a jikinka tsirara nake kallonka kwance a gadona akaina kanamin kukan na taimaka maka nabaka gindin nan mara dadi da kake mgn akai kaci kaga kuwa wlh Shurafah yatace ta cikina da qaddara ta bani na kuma karba amma tafika a gurina domin ita idan takai shekara goma ma sai nayi da gaske zanga tsaraicinta shima saidai na dubashi domin gyara badon barna irin taka ba......" Wata muguwar shaqa yayi mata ya dagota sama jikinsa yana bari duk rashin kunya da rashin mutuncin Sadiya bata taba fada masa makamanta wadannan kalmomin ba lallai akwai aiki a gabansa. Cillata yayi saman gadon yayo kanta ta miqe a guje yabita yace “na fahimci kin manta waye Hameed Umaimah gara na tuna miki wayeni” bathroom ta fada ta datse qofar Shurafah ce tasa kuka ganin iyayen nata suna tsere. Komawa yayi ya zauna kusa da yarinyar ya zauna tare da daukota ya hadata da qirjinsa zuciyarsa nayi masa zafi sosai kalaman Umaiman sun soki zuciyarsa wai yau shi ta iya kallon tsabar idonsa takeyi masa wannan tsageranci lallai yayi sake. Da wannan tunanin ya miqe ya dakinsa ya dauki kudi ya fita ya sauka ya tari motar haya shatter ya biyasu suka rinqa zaga garin Riyadh dashi yana rungume da yarsa basu dawo Hotel din ba sai 1:00am da yake su acan yawanci sunfi harqallolinsu da dare. Yana dawowa dakinsa ya shiga ya kwantar da Shurafah da tayi bacci ya shiga wanka ya fito ya shafa mai ya kama penis dinsa yana shafa mata mai yanajin son yajishi a network saboda shi kansa yasan yayi qoqari ba kadan ba wata kusan shidda batare da yayi sex ba duk da rashin lfy ce amma ai yakamata ace daya samu kansa yadan dana. Kayansa yasa ya koma ya kwanta yanaji a jikinsa jininsa da jijiyoyin jikinsa har wani spark sukeyi saboda tsananin feeling amma yayima kansa alqawarin kozai mutu bazaije inda take ba saita nemeshi da kanta. _Hhhhhh to nidai bazance komai ba_ 🤣🤣🤣🤣 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻* [1/25, 10:00 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *G.U* Ki biya kafin ki karanta idan kinaso ki kira number nan; 09031307566: Kwana yayi yana juyi ya kasa bacci saboda jarabar ta motsa sai mammatse qafafu yakeyi yana numfashi daqyar jikinsa yana wata karkarwa amma ya kasa yarda da shawarar da zuciyarsa take bashi na yaje ya karbi haqqinsa wajen matarsa saida yaji mararsa ta fara ciwo sannan ya miqe da sauri ya dauki maganinsa yasha ya koma ya zauna a hankali ya rinqajin yanayin da yakeji yana raguwa hardai ya samu bacci ya daukeshi. Da asuba yana tashi yaji yanayin ya dawo masa sabo daqyar ya tashi yayi alwala yayi sallah ranar ko masallaci baije ba ya sake shan maganin ya kwanta bacci ya kuma daukeshi bai farka ba sai 11:30am yayi wanka ya shirya cikin qananan kaya yayi kyau sosai saidai ramarsa da bata buya abinka damai wadatar idanu duk zunyi zuru². Ficewa yayi daga hotel din ya tafi yawonsa a cikin garin sai yamma liqis ya dawo koda ya dawo dinma baibi takanta ba itama bata nemeshi ba sai dare sosai wajan 10:00pm sannan ya nufi dakin nata saboda yaga yarsa da yinin yau baisata a idonsa ba cikin saa kuwa qofar a bude take ya murda ya shiga baitar dasu a parlourn ba saboda haka ya bude qofar dakin ya shiga yana rarraba idanu can ya hangesu akan gado sunyi daidai Shurafah tana rungume a qirjinta ta rufe musu rabin jikinsu da blanket yanda yaga gashinta ya baje saman pillow ne yasashi jin wani yarrrr a jikinsa. Cikin wata muguwar kasala yake daga qafarsa har ya isa gaban gadon ya kashe switched din hasken dakin ya kunna lamp ya sanya hanunsa a hankali ya dauke Shurafah cikin nutsuwa ya dorata a wani qaramar kujera me kama da gado ya janyo kujerar ya hadata da gadon yanda bazata fadi ba ya dauke showel dinta me kauri ya rufeta tare da sanya mata qaramin pillow a gabanta saboda koda zata farka ta nemi uwarta cire kayan jikinsa yayi gaba daya ya kashe lamp din ya lallaba ya haye gadon yanda bazata tashi ba. A hankali ya rinqa matsawa yana shigewa jikinta saboda bayason

Table of Contents

Chapters

111 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});