Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 16

Chapter 16

Gidan Uncle Return Complete Hausa Novel 1,200 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

“ya salam Uncle ya akayi door dinnan ta balle?” kallon qofar yayi yana creating abinda zai fada mata yace “shekaran jiya ne da safe Umaimah na wanke bathroom din ta kulle kanta a ciki kuma muka rasa inda key din yake kinsan halin yayanki da qiriniya shine na balle qofar kuma na shafa'a ban Kira an gyaraba miqomin wayar nan ma na kira me gyaran yazo da wata kawai yasaka” Ta miqa masa wayar tana cewa “Allah sarki Baby sarkin aiki ai naga gdan tsaf dashi kaima har wata qiba kayi” dariya yayi sosai yace “to ba dole nayi qiba ba babu damuwarki a kaina kin tafi da kayarki” batayi mgn ba taja hanunsa tace “tashi muje muci abinci yunwa nakeji” miqewa yayi suka jera suka fito tun daga nesa Umaimah ta zuba musu ido tana kallonsu tanajin wani tuquqi na taso mata daga cikin zuciyarta kawar dakai tayi saboda kukan da yake neman qwace mata tayi saurin hadiyewa ta dago tana murmushi tace “masha Allah nice family” murmushi yayi sosai tare da daga mata gira yace “to you Baby” sosai Sadiya tayi dariya tace “kukam bakwa rabo da abinda dariya banda abinka Uncle Baby kam ai gdan wani zata mune dai family ita a wani gdan zata zama family din" murmushi yayi a ransa yace “sakarya kawai tun yashe ma tazama" amma a fili sai yace “sorry madam na manta ne” Bayan sunyi dinner yaran suka tashi suka shige dakinsu itama ta miqe ta shiga nata dakin ta fada saman gadonta da tunani fal zuciyarta juyi kawai ta rinqayi a gadon ita kadai duk jinta take babu dadi ta fara sabawa da dumin jikin yayan nata da salonsa me rikita mata lissafi bata iya runtsawa ba sai wajan daya na dare, shima a bangarensa yayi tunanin Sadiyan zata nemeshi amma sai yajita shiru har wajen sha biyu ransa ya sosu sosai alwashi yaciwa kansa shidai da kansa ya daina nemanta saboda haka yayi kwanciyarsa gabadaya hankalinsa yana kan Baby cikin sati biyun ba qaramin sabo yayi da ita ba donma har yanxu tana dari² dashi kiran sallar asubane ya farkar dashi tun Kiran farko yasan idan bashine ya tashi Sadiya ba ba tashi zatayi ba musamman yau da yake asabar saboda haka shima bai tashetan ba ya nufi dakin Umaiman ya sanya key ya bude ya shiga da sanda ya qarasa gaban gadon ya haska fuskarta da wayar hanunsan ta fara qifqifta ido yasan dole ta bude idonta tunda tun tana qarama idan yaje gdansu lkcn iyayenta suna raye haka yake Mata idan zai tasheta daga bacci yasan batason haske kusa da idonta ko cikin baccinta hakan kuwa akayi bude idonta tayi tare dayin miqa ta gantsaro masa qirjinta zuciyarsa ta wani harba da sauri yakai hanunsa ya shafo qasansu tare da zama kusa da ita yace “breakfast dina kenan yau tashinki fah nazoyi amma kinjamin sai janyo ruwa wlh” Miqewa tayi zaune ta sakeyin miqa yabi hammatarta da kallo da take aske tsaf take fitar da wani hadaddan kamshi, hanunsa yakai yayi mata cakulkuli a gurin tayi saurin sauke hanunta tare da dariya tace “meye ya kawoka dakina yanzun Uncle Aunty fa ta dawo don Allah kada kaja mana matsala ka daina shigowa dakina tunda da ba shigowa kakeba zata zargi wani abu” matsawa yayi ya riqe qugunta kamkam yana jijjigashi yace “babu ruwana wlh data kula dani aida bamu kawo wannan matakin yanzu ba da sai nanda shekara uku zan daukeki na kaiki sabon gdanki da na gina miki a Zingeru road” kallonsa tayi yana qara matsawa jikinta har ya kwantar da ita tace “dama kanada burin mayar dani dadironka kenan duk sanda kake buqatar barin madara kazo kayi a jikina gsky Uncle wannan qazamar rayuwar ta isheni bai kamata ace ni dakai muke aikata wannan zunubin ba plz Uncle Hameed mu daina don Allah kaji” Iska ya rinqa hura mata a fuskarta yace “waye ya fada miki zaman dadiro muke? waye ya fada miki zunubi muke aikatawa?? Ba haka bane ki cire wannan tunanin a ranki ba haka bane niba mazinaci bane Baby” yana fadin haka ya tura hanunsa cikin gashinta ya sanya harshensa yana lashe fuskarta bazata iya hanashi ba saboda haka yayi komai da yake buqata ya shiga bathroom a gaggauce yayi wanka ya fito ya bude wadroop dinta ya dauki kaya yasa ya bude qofar ya fice zuwa masallaci saunan matarsa tanacan tana baccin asara itama miqewa tayi tayi wanka ta tayi sallah sannan ta shafa mai tadan gyara fuskarta ta fito ta nufi kitchen ta dora musu breakfast sanda ya dawo ya jiyo qamshi a kitchen yasan aikinta ne kai tsaye kitchen din ya nufa ya tsaya a bakin qofar yaga yanda tasa dankwalin ta ta daure hancinta ya jima yana kallonta kafin ya shiga kitchen din yaja gashinta data hada ta daure yake lilo a bayanta yace. “Morning lovely wifey” juyawa tayi ta kalle ta mayar da hankalinta wajan juya stew din da dake soyawa matsowa yayi ya zagaye weast dinta da hanunsa ya dora habarsa sama kafadarta yace “yada daure hanci haka Babyn Uncle?” murfin tukunyar ta dauka ta rufe ta juyo tare da cire dankwalin tace “wlh banason qamshin soyuwar kayan miyan ne Uncle” murmushi yayi me sauti yace “ah lallai dakyau barshi na qarasa miki jeki kwanta kema ki huta” bata dauki komai ba tace “haba Uncle aiba girmanka bane kaidai kaje ka kwanta kada Aunty tazo ta ganka..." rufe mata baki yayi yace “kinsan banason musu kije kiyi abinda nace miki idan lkcn break yayi zan tasheki”.... *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻* *🅱RILLIANT WRITERS* *ASSOCIATION* 🖊 ( _Pens of freedom,home of exceptional and magnificent writers)_ *GIDAN UNCLE* ( _Love and romantic story_) *SHORT AND TRUE LIFE STORY* *MALLAKAR* 👇🏻 *FAUZIYYA TASI'U UMAR* *®FAUZAH* Wattpad👉🏻 realfauzah www.fauzahtasiu41@gmail.com *PAGE EIGHT* Juyawa tayi ta fice daga kitchen din ta shiga dakinta ta kwanta da gaske kuwa baccin takeji don tana kwanciya ya dauketa me nauyin gaske bata farka ba sai goma ta shiga bathroom tayi brush ta fito ta nufi parlourn saboda wata mahaukaciyar yunwa da takeji bude qofar tayi ta fito suna parlour yana zaune ita kuma tayi matashin kai da cinyarsa kawar da kanta tayi taje zata gifta yace “barka da fitowa na kiraki ki fito muyi break naji shiru kawar dakai tayi tace “aunty Ina kwana ya gajiyar hanya” amsa mata tayi da faraar ta tana kallonta tana mamakin yanda duk ta canza mata cikin yan kwanaki ta zama wata cikakkiyar mace, zama tayi a dinning din taja tea flast ta hada tea ta farasha ji tayi yana hautsina mata a ciki kamar zai dawo dole ta ajiye cup din ta dafe kanta da hanunta biyu. Kallonsa Sadiya tayi tace “Uncle Saddiq ya sakeyimin mgn akan Umaimah don Allah kayi mawa su Daddy mgn a turo ayi mgn inyaso sai ta cigaba da karatunta a gdansa” wani mugun kallo yakeyi mata yanajin wani mugun kishi na taso masa janye qafarsa yayi daga jikinta ya miqe a fusace zai bar gurin tayi saurin riqosa ta miqe tace “ni narasa me kake nufi da yarinyar nan Abdulhameed duk Wanda yazo neman auranta sai kace kayi mata miji bayan babu wani miji da kayi mata idan Saddiq ne bazaka bawa auran Umaimah

Table of Contents

Chapters

111 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});