Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 109

Chapter 109

Gidan Uncle Return Complete Hausa Novel 1,203 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

“Ya Allah" hada ido sukayi yayi murmushi yace “amaryar Abdulhameed Adam Hameed Shuwa kina lfy” daqyar ya iya hada mgnr saboda rigar dake jikinta trensporrent ce sosai gashi ko bra bata sanya ba manyan nonuwanta tsayayyu suka caki idanunsa ya durqushe da sauri yace “wayyohhhh dadi bloody zansha" wani kallo ta watsa masa ta miqe ta giftashi ta barshi da qamshinta me rikita zuciya yabi mazaunanta da kallo da suke kadawa ya hadiyi wani yawu muqut ya saki baki galala kamar wani maloho ta bude qofar ta shiga ta datse Hameed yafi awa daya a gurin a zaune yanajin wani irin yanani yana sauke numfashi tare da matse qafarsa yana shafa mood dinsa yana cewa “Coolling down baby lkcnki ya kusa zuwa zaki more zakiji dadi zakiyi ninqaya ki debo ruwan dadi son ranki" shigowar Hajiya gdanne tana riqe da hanun yan biyu yasashi miqewa a wahale ya gaisheta ya nufi dakinsa ya kulle ya cire kayansa ya kwanta tsirara yana shafa penis dinsa ya kamata yayi ya jijjiga ta sosai saida yaji a jikinsa ya shafa samanta yaji yanda take fitar da ruwa ya sauke numfashi yace “kinmayi qoqari kin kusa komawa ruwa” Haka ya yini a kwance shiba iya mostubrution yayi ba balle yayi ya samu sauqi daqyar ya tashi yasha maganinsa ya tashi yayi wanka ya canza kaya ya fita ya nufi gurin Yusuf sukayi gaisa suka wucce gdansa ya bude qofar parlourn Yusuf ya zagaye gdan lungu da saqo yace “kayyy mutumina garin nan yana baka yanda kakeso ga Umaiman ka ga gdanka ga yayanka har hudu" murmushi yayi yace “gobe zanyi musu visa naji ance sunyi hutun wata uku gara muje can mu caskare don na fahimci yarinyar nan wahalar dani zatayi wlh badon alqawarin da nayi na bazan qara yi mata dole ta yarda dani ba da a yau sai nayi mata ciki saboda a mugun matse nake”........... *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻* [2/5, 1:47 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_GU_* Dariya Yusuf yayi yace “ai hali zanen dutsene me hali bazai fasa ba Hameed halinka nanan kai ko jarababben mutum wlh" dariya yayi ya shafa kansa yace “bazaka gane ba ne Yusuf" sai dare ya raka Yusuf shikuma ya dawo ya kwanta don yau anan yakeson kwana yana kwanciya ya dauki wayarsa ya fara kiranta amma taqi dagawa qwafa yayi yace “zakizo hanu yarinya bayani zakiyi da faransanci" tashi yayi yayi sallar Isha yayi shafa'i da wuturi ya dawo ya kwanta yakai kusan daya kafin bacci ya daukeshi yanajin mugun feeling na bijiro masa saman manhood dinsa sai zafi yakeyi masa. Washegari bai bar gidan ba sai goma saida ya biya yayowa yaransa siyayya sosai harda uwar gayyar sannan ya isa gdan suna daki itada Aunty Jameelah da Saudat suna tsara mata yanda abubuwan zasu kasance suna qara tausarta yayi sallama ya shigo dakin nandanan ta dauke annurin fuskarta ta hade rai tayi kicin² ta tsuke fuska yayi murmushi tare da matsawa kusa da ita suna gaisawa da Jameelah ta miqe ta fita ya zauna kusa da ita ta miqe ya ruqo hanunta yace “ni bantaba ganin matar dake gudun mijinta irinki ba bloody ki tsaya ki fahimceni muyi hqr dukkanmu mu gina rayuwarmu don gaba mu daina hangen baya ta riga ta wucce Umaimah idan zaayi tone² a soyayyarmu wlh nafiki cutuwa a kan idona kika auri Sulaiman kikayi rayuwa dashi har kuka haihu amma duk da kishi irin nawa na hadiye na daure na shanye saboda so da qauna bloody kowa ya sani duk abinda ya faru a baya baa cikin hayyacina nakeba kowa ya sani duniya ta shaida kece cikon farin cikina rayuwar da babuke a cikinta shirme ce zan rayu dake koda zaki rinqa yankani ana dawomin da raina wlh nayiwa zuciyata alqawarin babu wanda zai qara shiga tsakanin mu da izinin Allah ki bani dama ta qarshe kinji" Ya fada yana dora hanunsa a saman qirjinta tayi saurin tureshi ta miqe tace “ai dama ya wucce Hameed da bai wucce ba da baka isa kazo inda nake ba kuma bazan yanka kaba Allah ya kiyaye ni da hakan bana fatan na zama abar misali da kwatance amma zaka gane cewa Umaimah ta waye ta fito cikin haske tasan kanta kuma tasan yancinta nasan bawani abu bane yake rudarka illa ka daukeni ka kaini gdanka ka mayar dani sex machine dinka to anyi walqiya na ganka babu wannan a tsarina" tana fadin haka ta fice daga dakin yabi bayanta da kallo yana mamakin qarfin halin Umaimah da batajin kunyar fada masa mgn yanzu. Fita yayi daga dakin ya nufi gurin Hajiya sukayi mgnrsu ya juya ya fice daga gdan ya yan kwanakin yaga tujara a gurin Umaimah tunda ya rage saura kwanaki biyu tariyar take kuka batasan meye yasa takejin zafin komawa gdan Hameed ba haka akayi shagali sama sama da daddare Aunty Jameelah da Aunty Zarah suka rakata gdan nashi daya gaji da hadashi qarfe takwas suka rakata gdan tanaji tana gani twince dinta wata tara hajiya ta rabasu da nono wai tarinqa basu madara da kunu wannan abu ya qona mata zuciya shine idan ta tuna yake sanya kukanta qara qarfi haka suka tafi suka barta a qaton gdan ita kadai. Miqewa tayi ta haura saman ta bude dakunan ta shiga na farko taga babu komai an gyareshi ansa turaren wuta a burner dakin ya dauki sanyin qamshi me dadi da alamun shine nata saboda haka ta shiga ta kulle qofar ta cire mayafinta ta shiga bathroom tayo alwala tayi sallar isha ta bude wadroop dinta ta dauki rigar bacci mara nauyi tasa ta haye gadon taja blanket ta rufa tanaci gaba da rera kukanta shikenan yau a gdan wannan jarababben mutumin zata kwana an rabata da yayanta yayan da takejinsu kamar rayuwarta. Wajen goma taji ya bude qofar ya shigo gabanta ya fadi sosai ta sake qudundunewa tana sauka ajiyar zuciya ajiye kayan dake hanunsa yayi ya haura gadon gabansa na faduwa ya bude fuskarta ya zuba mata ido yana ganin yanda hawayenta yake zuba ya sanya hanunsa zai kamota ta miqe da sauri tare daja da baya tace “ kada ka qara tabani Hameed banaso kada ka matso jikina..." Matsawa yayi sosai har saida ta hade da bango ya sanya hanunsa biyu ya kangeta ya janyota da qarfi ta fada jikinsa yace “banyi niyyar yi maki komai ba amma idan kikayimin gardama wlh zakiga aika² ki tashi muje muyi sallah mu yiwa Allah gdy wannan ranar ta musamman ce a gurina Umaimah” komawa tayi ta kwanta ya lura rashin mutuncin Umaimah nema yake yafi qarfin kansa. Sake fincikota yayi ya dagata cak ya nufi bathroom din da ita ya sauketa yace “maza kiyi alwala” tana kuka tayi alwalar suka fito sukayi nafila ta miqe zatabar gurin ya riqo hanunta ya janyota jikinsa yace “kizo kici abinci Aunty Zarah ta fadamin bakici komai ba" fizge hanunta tayi tace “bazanci ba" yanda tayi mgnr ne yayi bala'in bata masa rai ya miqe ya cire rigarsa ya jefar yace “ya kamata mu raba raini na fahimci kin manta wayeni bloody wlh tunda abin naki iskanci ne yau sai nasha kuma na tsotsa sannan sai burata ta ratsa qasanki ko kinaso ko bakyaso tunda bakisan lallashi ba”....... *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻* [2/6, 8:11

Table of Contents

Chapters

111 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});