Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 36

Chapter 36

Gidan Uncle Return Complete Hausa Novel 1,201 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

a gurin Yaya Yusuf wai kun tare a gdanku abun babu gayyata Uncle" dariya yayi yace “sunnah muka raya dagani sai matata muka taho muka tare a gdanmu" yana fadin haka ya koma kitchen din ya rungumota ta baya yace “kinada baquwa a parlour" dafe qirji tayi da sauri tace “ni kuma? Wace Uncle?" Yarfe hanu yayi yace “nima ban saniba idan kinje kya gani" raurau tayi da ido zatayi kuka yayi saurin rungume ta tare da dagata cak ya nufi parlourn da ita Sa'ud dake zaune ta zuba musu ido dacewa da burgewarsu abar sha'awa ga kowa direta yayi kusa da Sa'ud din yace “gatanan idan kuma itama tsoronta kikeji saa sanya security su fitar da ita itana" murmushi tayi tare da bashi wani kyakkyawan kiss a lips dinsa ya fuzgo numfashi daqyar ya sunkuya qasanta ya dora hanunsa a saman breast dinta ya matsa a hankali cikin muryar rada yace“inason wannan kayan dadin Babyn Uncle bana gajiya da shansu da tsotsarsu zaki rinqa bani kullum?" Yayi mgnr da sigar tambaya murmushi tayi ta zamo daga kujerar tasa hanunta ta belle bottle din rigarta ta fito da nononta daya ta dauki hanunsa ta dora akai tare da sanya masa dayan a bakinsa ya kuwa kama ya fara sha yana shafa dayan da sauri Sa'ud tayi baya jikinta na rawa tace “na boni ni Masa'udah yau na kawo kaina" da sauri ya saketa yana shafa kansa ya miqe da sauri ya shige dakinsa. A kunyace Umaimah ta juya ta kalli Sa'ud tace “wlh na manta dake kiyi hqr" ajiyar zuciya tayi tace “wayyohh Umaimah kin riqa wlh wannan qauna haka ai saku sani wanka nikam yau naga abinda ya girmi kakata" sauraron Sa'ud din take amma hankalinta nakan mijinta tsoron halin dazai iya shiga takeyi saboda tasan ba wuya bane a wajensa kamar yasan tunaninsa takeyi saiga saqonsa ya shigo. _“kin tayarmin da hankali kin qyaleni Baby cikina har ya fara ciwo....."_ Gabanta ne ya fadi da sauri ta miqe idonta ya cicciko da qwallah tace “Sa'ud don Allah yimin hqr ina zuwa yana kirana" bata jira abinda zatace ba ta nufi dakinsa da sauri ta bude qofar ta shiga yana tsaye a tsakiyar dakin yanata safa da marwa yanajin shigowarta ya nufeta da sauri tare da zare wandon jikinsa ya dora hanunta saman jarumarsa tare da sanya kansa a kafadarta yace. “Just ones Babyn Uncle kadan zanyi na fita nabar muku gdan kinji" yana fadin haka ya dagata ya azata bisa gadon ya fara cire mata kayan jikinta gabanta ba qaraminn faduwa yakeba amma bata isa ta nuna ba yanzu sai azo ana neman likita. Bai wani bata lkc wajan wasan ba ya budata yasa bakinsa yana karkada harshensa a cikin gabanta Saida yaga gindinta ya cika da ruwa sannan ya soma tura mata jarumarsa ya saki wani nishin dadi yaci gaba da zaneta da bulaliyarsa saiya bude baki zaiyi ihu saiya tuna da Sa'ud a parlourn amma duk yanda yakeson daurewar da zaiyi release saida yayi ihun tayi saurin rufe masa baki ya kwanto a jikinta yana ajiyar zuciya tare dasa mata albarka wanka ya shiga itama ta bisa sukayi suka fito wata doguwar rigar ta tasa tadan gyara fuskarta ta juya zata fita ya ruqo hanunta yace b“ki kawomin abinci yunwa nakeji" fita tayi ta dubi Sa'ud tayi kwance ta juya bayanta kamar me bacci kitchen din ta shiga ta hado masa abincin ta fito ta koma dakin takai masa ta miqe zata sake fita yace “baki gamaba sai kin ciyar dani tukunna batason musu dashi saboda haka ta zauna ta hada masa sannan ta miqe ta gudu parlourn ta hado musu abinci suma ta ajiye a dinning ta matsa kusada Sa'ud ta daka mata duka a bayanta ta miqe zumbur dariya tayi tace na dawo tun dazu naga kina bacci murmushi tayi tana qare mata kallo tace. “Ba bacci nakeba kunya kuka bani keda mijinki Umaimah ni nunamin inda zan shiga in buya kafin ya fito" dariya tayi tare da cewa “aikuwa saidai idan ya fito ki nitse babu inda zaki” daidai lkcn ya fito daga dakinsa yana gyara zaman hularsa yace “yawwa madam nina fita" kallonsa tayi tace “don Allah Uncle ka tahomin dasu Nihal" yana tafiya yace “ban miki alqawari ba" binsa tayi da kallo har ya fice hawayene suka zubo mata tayHawsaurin sharewa kallonta Sa'ud takeyi da mamaki ta fara hada musu abinci sunaci suna hira saida suka gama Sa'ud ta dubeta tace “idan akayi aure mace qiba takeyi tayi kyau amma ke naga cikin kwanakin da bamu haduba kin rame meye yake damunki Umaimah” Hawayene suka zubo mata tayi qasa da kanta tana sauke ajiyar zuciya tace “karki wani damu da damuwata Sa'ud ba wacce zaki iya yimin maganinta bace" dubanta Sa'ud ta sakeyi da sauri tace “wacce damuwa ce haka Umaimah don Allah kada ki boyemin komai pls don Allah" kukanta ta qarawa sauti tace “ Wlh Sa'ud da nasan haka Uncle Hameed yake da bazan yarda da aurennan ba" nan ta zayyane mata komai tafa hannuwa Sa'ud tayi tace “tabdi kin shiga daka kin kulle kanki shikam abinsa yayi yawa dole matarsa ta rinqa gudunsa lallai aiki ya sameki wlh saiki dage kizama irinsa tunda kinsani idan kowacce macen duniya ta gujeshi kekam bakya gujeshi ba dan'uwanki ne yayanki ne kuma masoyin ki ne sannan ko badon wannan ba Umaimah ana barin halak kodon kunya iyayensa dashi kansa sun riqeki amana wannan lalura ce da ubangiji ya jarrabeshi da ita Umaimah kiyi hqr ki riqeshi ki rungumeshi ki share masa hawayensa don Allah kada kibawa Mijinki kunya Umaimah kinji" Rungume Sa'ud tayi tana kuka tace “bakisan tashin hankalin ba Sa'ud Uncle baya gajiya da sex ko kadan kuma rana daya idan ya buqata aka hanashi sai yakama wani irin abu kamar me farfajiya yana neman mutuwa wlh jiya banzaci zaikai lbr ba wannan dalilin nefa yasa babu arziqi su Hajiya suka hadoshi dani muka taho wlh ranar mutuwane kawai banyi ba kuma jiyama haka akayi Saida na kira likitansa ya fadamin yanda zanyi kina gani dai a gabanki yanzu haka zan rayu a haka zan qare rayuwata Sa'ud" bubbuga bayanta tarinqayi tana bata hqr tare da kalamai masu kwantar da hankali tana qara nuna mata muhimmancinsa a rayuwarta har tana ce mata ko yanzu kuka rabu Umaimah yayi miki illar da bazaki iya zama da kowanne namiji ba sai irinsa kuma idan bakisani ba ki sani wlh babu namijin da yafi irin Mijinki dadin zama da hqr duk abinda zakiyi masa zai jure kuma zaiyi hqr da halinki indai zaki biya masa buqata sannan zai rinqa qoqarin faranta miki saboda kada ki gajiya dashi nidai ina qara roqonki da ki rufawa dan'uwanki asiri ku zauna da dadi da wuya ki jure don Allah Umaimah" Daqyar Sa'ud ta shawo kanta akan Hajiyan su zataje qasar Niger zatayi Mata bayanin halin da take ciki akwai wani magani da tataba siyowa maqociyar su da itama Allah ya hadata da harijin miji insha Allahu komai zaizo qarshe, Sai shida sukayi sallama ta hada Sa'ud da tarkacen turaruka irin wanda aunty Jameelah ta kawo mata sannan ta bata 5k din da Uncle ya bata ta bata sukayi sallama ta tafi ita kuma ta koma ta

Table of Contents

Chapters

111 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});