Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 33

Chapter 33

Gidan Uncle Return Complete Hausa Novel 1,205 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

dogon gashinta baqi me taushi da santsi ta shafeshi da mai me qamshi tare da fesheshi da turaran gashin ta hadeshi tasa wani dan qaramin band din ta daure bataji shigowarsa ba saijin hanunsa tayi ya dafe hips dinta yana shinshinar ta da hancinsa kamar wani bunsuru yanata sauke ajiyar zuciya tsorone ya cikata jin hanunsa a cikin rigarta yana yawo dashi tsakanin cinyoyinta da cibiyarta tare da dora harshensa saman wuyanta yana tsotsa bata tabbatar da lamarinsa azimun bane saida taji yana tura hanunsa cikin pant dinta yana shafawa a hankali yana fitar da wani irin numfashi ajiyar zuciya suka sauke a tare ta riqe hanunsa da yake qoqarin dorawa saman boobs dinta zatayi mgn ya rufe mata baki da nasa yanayima bakin nata wata irin tsotsa cikin salonsa me mantar da zuciya tunanin wani abu tare da sanya hanunsa duka biyu ya tallafo breast dinta da suke tsaye cak ko rawa basayi da taurinsu sosai alamun basu gamajin matsaba ya fara matsawa tare da murzawa da dukkan hikimarsa da salonsa sosai takejin salonsa na shiga jikinta amma tsoro ya hanata mayar masa da martani maganganun yayarta Jameelah da qawarta Sa'ud sunayi mata yawo a kwanyarta “ki kama mijinki ki fishi son duk abinda kikasan zai sanyashi farin ciki ki faranta masa da dukkanin iyawarki kuma kiyi hqr da yanayinsa da sannu zaki saba dashi harma ki rinqa nemansa da kanki...." cewar Aunty Jameelah. Ita kuma Sa'ud tace Mata “mijinki ne duk abinda kikayi masa yaji dadi Allah ya rubuta miki lada mala'iku su kwana suna sanya miki albarka sannan ki sake narkewa a zuciyarsa ta yanda ko yaje gurin kishiyarki ke zaike gani a kusa dashi ki zama jarumar mace sannan ki zama gwarzuwa a gurin mijinki ki rinqa tsotseshi kina shafeshi kina luguiguiceshi ta yanda duk inda yaje bazai rabu da tunaninki a zuciyarsa ba Umaimah mazan bariki ma zagewa ake a koyi yanda zaa faranta musu balle mijin sunnah wanda duk abinda kikayi masa zaa rubutashi a tashi iyayenki ana murna dasu da suka haifeki me aikata aikin alkhairi don Allah Umaimah kada kibada mata zaki iya kema mace ce...." Cewar Sa'ud kenan a fili tace “bazan iya ba wlh yafi qarfina bazan iya dashiba...." Saurin janye jikinsa yayi daga nata jikinsa na rawa yace “mene bazaki iya ba Babyn Uncle?" Firgigit tayi ta dawo hayyacinta tace “ba...babu komai..." Ajiyar zuciya yayi ya dora hanunta a saitin mararsa yace “da zaki iya daurewa horona na farko gareki Umaimah da zaki iya dani saboda ni kika sani nine namiji na farko dana budaki ba kikai 18 years ba har yanzu inada sauran damar da zan mayar dake irina banason mu samu matsala dake kema don Allah wlh idan na rasa kulawarki mutuwa zanyi Umaimah saboda kece mace daya a duniya da nake sawa a raina zata iya zama dani a kowanne yanayi Babyn Uncle pls kiyi hqr dani zaki saba dani" yana fadin haka ya dagata ya dorata a gadon ya kashe bedsat lamp din ya musu bargo ya rufesu tare da kama boobs dinta sosai yasasu a bakinsa yana tsotsa tare da cicciza nipples dinta yana shafo qasanta yana qara qaimin wajen tsotsar breast din nata yanajin wani mugun dadi yana sauke nishi me wuyar fassarawa lumshe idonta tayi tare da sakin masa kuka me sauti tana tureshi tana cewa “don girman Allah Uncle ka bari na gaji wlh na gaji so kake ka kasheni ne bazan iyab...." Rufe mata baki yayi da hanunsa jikinsa yana wata irin rawa muryasa na sherking yace “kar...karki..min haka Umai...mah kinsan bazan iya hqr ba idanma nace zanyi saina galabaita..." Yana mgnr yana qoqarin zare rigar jikinta qanqame rigar tayi ta kuma rushewa da kuka cikin tsananin firgici tace “wayyohh Allah Hajiya zai kasheni Uncle ka tausayawa Aunty Jameelah mumu biyu iyayenmu suka haifa suka mutu idan ka kasheni saura ita kadai...” duk da halin rashin hayyacin da yake ciki sosai mgnrta ta daki zuciyarsa a matuqar buqace yake yasan ba qaramar matsala dakatawarsa zata haifar masa ba amma haka ya sauka daga kanta ya mirgina gefe ya juya mata baya tare da jan pillow ya rungume itama ta koma gefe taci gaba da rera kukanta bata ankara da halin da yake ciki ba saida taji faduwar abu tim a qasa ta zabura ta tashi zaune tare dakai hanunta ta kunna bedsat lamp din ta lalubi sweech ta kunna ta hangeshi yanata juyi a qasa idanunsa sun kakkafe ya dafe cikinsa yana wani irin nishin azaba. Da gudu ta qarasa gabansa ta ruqoshi tana jijjigashi tana kiran sunansa tana fadin “na shiga uku na ni Umaimah wannan wacce irin masifa ce Uncle wai meke damunka anya kanada lfy? Wayyohhhh don Allah ka tashi kada ka mutu wlh zanyi maka zan iya gara ni na mutu daka mutu ka barni” jijjigashi takeyi amma kamar bashi take jijjigawa ba haqoransa sai haduwa suke suna bada wata qara mara dadin ji duk ta rude ta rasa abinyi gashi sai wani irin gurnani yakeyi yana jan numfashi daqyar, a guje ta juya tana kuka ta dauki wayarta ta lalubo number Aunty Jameelah Kira har uku bata dagaba ta kuma kiran hajiya itama bata dagaba matsawa tayi gabansa ta kwanta a saman qirjinsa tana kuka kamar ranta zai fita daqyar ta daga kanta ta duba agogo 1:45am “waye zan kira ya daga a wannan lkcn ta fada Dr Saleem ne ya fado mata ta miqe ta fita da gudu ta dauko wayarsa a parlour cikin saa kuwa babu wani security akai ta fara janyo number har tazo kan number Dr Saleem din ta latsa kiran tana kuka har tayi Ring din ta katse baa dagaba. Jifa tayi da wayar ta sake kwanciya a jikinsa tana kuka me ban tausayi can taji wayar na ring ta tashi da sauri ta dauka number Dr Saleem dince tayi saurin dagawa cikin muryar tashin hankali tace “Hel..lo Dr ka taimakeni kazo ka ceto rayuwar mijina zai mutu Dr numfashinsa daukewa yakeyi” “ya Salam” Dr Saleem ya furta cikin tashin hankali yace “bana gari Umaimah amma ki rinqa danna masa qirjinsa a hankali bari yanzu zan turo miki yanda zakiyi” yana fadin haka ya kashe wayar ta koma ta tsugunna a gabansa ta fara dannan qirjinnasa kamar yanda Dr Saleem ya fada mata saiga numfashinsa yana saituwa baafi minti biyuba taji qarar shigowar saqo da sauri ta dauki wayar ta bude saqon ta fara karantawa kamar haka. ( _Ki taimaki mijinki da zaran numfashinsa ya dawo ki hau samanshi ki sanya penis dinsa ciki n gabanki zai dawo hayyacinsa insha Allahu wannan itace hanya daya da zaki tseratar dashi daga halaka kafin wayewar gari_) “Tashin hankali" abinda Umaimah ta furta kenan cikin kuka tace “kuma nice zanyi hakan anya zan iya kuwa? Kayy bazan iya ba" firgigit tayi ta sake kallonsa jin yanda numfashinsa yake qara sarqewa tace “na shiga uku kuma yanzu idan banyi ba mutawa fa zaiyi ko? Waini yama zanyi ne?” ta sake tambayar kanta tare da rintse idonta ta fara zare boxes din jikinsa har lkcn penis dinsa a miqe take sambal, bude idonta tayi tana kallonsa tana kuka tace “Uncle ka tashi bazan iya ba katashi kayi da kanka Allah bazan sake hakaba" *UMMUH HAIRAN

Table of Contents

Chapters

111 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});