Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 43

Chapter 43

Gidan Uncle Return Complete Hausa Novel 1,199 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

taho babu wanda yace da wani qala tsakaninsu kowa da tunanin da yake saida suka biya ta sultan road din ya ajiye Jameelah a gdansu sannan yayi ribbas da sauri yabar gdan saboda yasan idan yasake Hajiya tagansu ya kadae don zata iya hanashi tafiya da Umaimah gashi jiya yaje gdan Sadiya ya tarar batanan ya kirata a waya bata dagaba qarshe ya tura Mata text tayo masa reply da cewa tatafi Abuja taron NGOs din da take aiki ransa ba qaramin baci yayi da lamarin ba wato kullum lamarin Sadiya qara tatura yakeyi kenan dole zaiyi maganinta a sabon salo tunda shida babu saki a tsarinsa. Da wannan tunanin suka isa gdan yayi horn getman din ya bude masa ya shiga yayi parking ya bude ya fito tare da budewa Umaiman ya dagata cak ya nufi cikin gdan da ita ya direta saman kujera ya koma ya rufe motarsa ya dawo ya zauna kusa da ita ya dora hanunsa saman cikinta yace. “Nasan baby na yanajin yunwa sosai ko?" Ya fada da sigar tambaya bata bashi amsa ba saima kawar dakai da tayi yayi murmushi yace “waini ya zanyi ne laifina yayi yawa kowa fushi yakeyi dani” sake kawar dakai tayi ya sake shigewa jikinta yace “wlh Allah ko ki saki ranki mu kuma normal ko na kulle gdannan dagani saike naita baki kina karba ko kinaso ko bakiso” Da sauri ta dago idonta dake cike da hawaye bakinta na rawa tace “ka rufamin asiri Uncle na tuba bazan sake ba wlh” murmushi yayi yace “idan kika sake fah?” kuka ta saka tace “bazanma sakedin ba wlh” Miqewa yayi ya cire rigarsa yace “shikenan na yarda amma idan kinka sake kinsan hukunci na" yana fadin haka ya nufi kitchen ya dauko mata fresh milk da snacks ya dawo ya zauna a qasa ya janyota jikinsa ya rinqa bata tanaci a wahale saboda bata sha'awar komai sama data kwanta tayi bacci, saida yaga tana dauke kai tana yatsina fuska sannan ya qyaleta ta kwanta a cinyarsa bacci me nauyi ya dauketa bai tasheta ba shima yaja pillow ya kwanta ya fara baccin harsai yamma liqis sannan ta tashi ta nufi dakinta tayi wanka tayi sallar laasar ta kwanta. Shigowa yayi ya canza kayansa ya matso gadon yayi kissing lips dinta yace “lkc ya tafi sosai zan tafi gdan Auntynki sai zuwa safiya insha Allah ki kulamin da kanki da Baby na kiyi bacci cikin aminci my heart" yana fadin haka ya zura harshensa cikin bakinta ta lumshe idonta tare da tureshi tana janyo numfashi daqyar tace “don Allah kaje saida safen” murmushi yayi ya juya ya fice daga gdan ya shiga motarsa unguwar dake Layout ne har tayi shiru bakajin komai sai haushin karnuna. Yana zuwa yayi parking ya shiga gdan da sallamarsa babu kowa a parlourn duk yayi qura murmushin takaici yayi ya bude dakinsa ya shiga yana tunanin kosai yaushene Sadiya zata canza ta zama nutsattsiyar mace da tasan darajar kanta da gdanta? Yauma saida ya gyara dakinsa ya wanke bathroom din sannan ya kwanta zuciyarsa cike da tunanin Babyn Uncle musamman da yasan ba cikakkiyar lfy ce da ita ba. Wayarsa ya dauka ya kira layinta har tayi Ring ta gama tana gani bata daga ba saida kiran ya shigo a karo na uku sannan ta daga tace “hello Uncle" ajiyar zuciya yayi yace “kiyi hqr na tasheki ko?" Batayi mgn ba sai “uhm” kawai da tace sake cewa yayi “ya jikinki ya baby na” “da sauqi” ta fada a gajarce kafin ya kuma mgn ta kashe wayar gaba daya saboda batason yawan mgn. Hakan ba qaramin taba masa zuciya yayi ba ya sake kiran wayar yajita a kashe gaba daya yayi qwafa ya ajiye tare da jan bargo yarinyar yaga alamun itama ta qaro wulaqanci saiya saita mata zama zasu daidaita, da wannan tunanin bacci ya daukeshi baisamu ganin Sadiya ba saida safe daya shirya zai fita itama ta fito zata fita har ya fita yaga bazai iya jurewa ba ya koma ya dubeta tanayi masa wani kallon wulaqanci yayi murmushi yace. “Ban hanaki fita ba amma kisani fitarki itace warwarewar igiyoyin aurena dake kanki na fahimci kullum abin naki qara tatura yake Sadiya saboda haka zabi ya rage naki ko gantali a titi da sunan aiki ko zaman bautar aure” yana fada Mata hakan ya juya ya fice ya barta sake da baki bata taba tunanin haka daga garesa ba saida taji tashin motarsa sannan ta fito harabar gidan a fusace tana doka masa Kira amma ko tsayawa baiyi ba ya fice, kai tsaye gurin aikinsa ya wucce saboda tunda yake baitaba jin zafin abinda Umaimah tayi masa irin jiya ba. Yana zuwa ya shige office dinsa ya kullo ransa a matuqar bace ga baqin cikin halin Sadiya sannan itama Umaimah ta qaro wulaqanci har lkcn tashi yayi yana jiran yaji ko zata kirashi amma shiru hakan ya qara tunzurashi daya tashi yayi kamar ya wucce gdan Sadiya sai kuma yaga rashin dacewar hakan saboda ko ba komai shine sanadin ciwon nata. Yayi parking ya shiga gdan itama bata parlourn amma sabanin Sadiya gdan a gyare yake tsaf sai qamshi yake zubawa yayi murmushi ya murda dakin nata ya shiga. Acan qarshen gadon ya hangeta tana kwance ta rufe duk jikinta da blanket haurawa yayi da sauri ya bude fuskarta idonta a rufe take amma sai hawaye take fitarwa da sauri yakai hanunsa ya taba jikinta yaji zafi sosai cikin tashin hankali ya dagota yana fadin “subhanallahi Baby bakida lfy shine baki fadamin ba” daqyar ta iya bude idonta ta kalleshi hawayen naci gaba da gangarowa. Wayarsa ya daga ya kira likitansa ya fada masa abinda ake ciki yace gashinan zuwa, yana share mata hawayen yana lallashinta tare da bata hqr da haka Dr Saleem ya iso gdan ya fara dubata saida suka koma asibiti aka sake mata scanning sannan aka bata magungunan tare da shawarwari suka dawo gdan tun safe bataci komai ba sai yanzun daya tsaya yayo mata take away ya ritsata saida taci sannan ya qyaleta ya dauketa ya mayar da ita ya kwantar da ita yanata zuba mata sannu tana kwanciya bacci ya dauketa saboda maganin baccin da aka bata shikuma ya gyaranta kwanciya ya fita ya tafi. A parlour ya tarar da Sadi babynsa tana zaune tana jiran dawowarsa aikuwa yana dawowa ta tareshi da rashin mutunci tace “nifa ban gane abinda kake nufi ba Hameed wannan rashin mutuncin naka yayi yawa kayimin kishiya da wannan tsinanniyar yarinyar sannan ka rabani da yayana kuma kace zaka hanani aiki na to wlh kayi kadan wannan karon baka isaba" kallonta yake kamar mahaukaciya yana mata murmushi yar ta gama yasakai zai shiga dakinsa tayi saurin shan gabansa tace “idan ka isa ka shiga dakin nan baka fadamin abinda kake nufi ba shegiya ce ni to waima gdan ubanwa kaje kakai dare haka duk ranar da zaka kwana a gdannan bazaka dawo ba sai tsakiyar dare kuma ban isa ka leqa kaga lfy taba kamar ka ajiye kare toni dama na gaji da tsinannan aurannan daba lada sai azaba mutum bai iya komai ba sai zalumci"..... *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻* *🅱RILLIANT WRITERS* *ASSOCIATION* 🖊 ( _Pens of freedom,home of exceptional and magnificent writers)_ *GIDAN

Table of Contents

Chapters

111 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});