Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 35

Chapter 35

Gidan Uncle Return Complete Hausa Novel 1,202 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

abu yaji yanayi masa yawo a jiki yayi saurin zura doguwar rigarsa ya nufi gurin sallar ya tayar hijjab dinta ta dauka har qasa tasa taje ta bishi sallar, suna idarwa ya miqe ya cire doguwar rigar yasa wani wando three quarter da wata riga airmless ya matsa jikin mirrow ya gyara sumarsa ya juyo suka hada ido yayi mata murmushi tare da matsowa ya dagata cak ya dorata a gadon yace. “Kiyi bacci farin cikina" yana fadin haka yaja bargo ya rufeta tare da rage mata sanyin A.C ya fice tare dajan qofar, rintse idonta tayi don tayi bacci amma ta kasa sai juyi kawai takeyi miqewa tayi da sauri ta dauki band ta daure gashinta ta fito da sauri babu kowa a parlourn dan haka ta nufi kitchen din data juyo motsin ruwa ta jima a qofar kitchen din tana kallonsa ya rame sosai fiye da ramar da yayi a baya sai dogon hanci da dara² idanunsu na gado wanda kowa yake cewa suka kama saboda idonsu da hancinsu iri dayane uwa uba kalar fatarsu ma dayace suba farare ba suba baqaqe ba yanayin fatarsu yanayin fatar black Americans. Cikin sanda ta shiga kitchen din ta rungumeshi ta baya tana dariya tace “Good morning My happenes” Ajiyar zuciya ya saukeme qarfi tare da sanya hanunsa ya janyota ta dawo gabansa ya hadata da lokar ya matseta a jiki yana murmushi ya dora bakinsa saman dogon wuyanta yana sauke mata wani hot kiss me kashe jiki lumshe idonta tayi ta sanya hanunta ta rungumeshi ta baya, dago kansa yayi cikin sexy erection sound dinsa yace “Are you sure?" Daga masa kai tayi ya kuma matseta a jikinsa yace “Don Allah da gaske ni barin cikinki ne Babyn Uncle?” murmushi tayi cikin sanyin muryarta tace “tun kafin nasan matsayinka a gurina nakejinka kuma nake kallonka a matsayin farin cikina Uncle ban yarda da gaske kai farin cikina bane sai jiya kayi hqr da gardamar da nayi maka jiya wlh bansan zaka shiga irin wannan yanayin ba nayi alqawarin bazan sake yi maka gardama ba Uncle inason kayi tsawon kwana banason ka mutu kaima ka barni don Allah kaji" tayi mgnr tana shigewa jikinsa. Wani farin ciki yakeji a zuciyarsa dago fuskarta yayi ya hada bakinsa da nata yana tsotsa yana lumshe idonsa tare da dora hanunsa a saman bombom dinta yana shafawa tare da matsawa a hankali duk ya kashe mata jiki da salonsa ya sanya hanunsa ya bude rigarta yana leqa boobs dinta ya sanya hanun ya fara matsawa a hankali har yakai ga fito dashi yana murzawa cikin qwarewa yace “kina sona Umaimah?" Daga masa kai tayi alamar “eh" yayi ajiyar zuciya tare da zamar da ita sukayi qasa ya matseta a jikinsa yace “zaki iya rayuwar aure dani kuma zaki iya hqr da yanayin halittata Babyn Uncle?" Sunkuyar da kanta tayi batare da ta bashi amsa ba saboda sosai ya bata kunya sake kama boo boobs dinta yayi yasa a bakinsa yana tsotsa idonsa nakan fuskarta yaga yanda ta lumshe idonta sai abin ya bashi dariya Wai ita a dole kunya takeji. Sake sakin nonon nata yayi yace “kada ki cutar da kanki wlh inasonki bazan cutar dake ba Babyn Uncle idan har kinsan bazaki iyaba kada ki munafurceni ki fadamin gsky don girman Allah" yanda yake mgnr muryarsa na sarkewa ne yayi bala'in bata tsoro ta tuna daran jiya lkcn da yake roqonta ta bashi haqqinsa taqi sai kawai ta samu bakinta da furta “za..zan iya Uncle” rungumeta yayi sosai a jikinsa yana sauke mata kiss tako ina hawaye nabin kuncinsa daqyar ta zame jikinta daga nasa ta miqe ta nufi inda taga yana feraye dankalin turawa ta dauki wuqar ta fara ferawa saurin zuwa yayi ya karbe wuqar daga hanunta ya dagata cak ya nufi parlourn da ita ya direta a saman kujera yace. “Na hutassheki kiyi zamanki ki huta zanyi miki komai" juyawa yayi ya koma kitchen din ya rinqa shirya komai yanda ya kamata Saida ya gama tsaf sannan ya jera a dinning yana gamawa ya wanke hanunsa yaje ya dagota suka nufi dinning din suka fara karyawa suna gamawa suka zube a parlourn tana kwance a jikinsa ya rungumeta sosai suna kallon film din me ciki na Sulaiman Bosho sunata dariya sukaji an banko qofar da qarfi an shigo miqewa Umaimah tayi da sauri daga jikinsa ta fara ja da baya a matuqar tsorace jikinta yana wata irin rawa ba komaine ya haifar Mata da firgicin ba face ganin Sadiya ta nufosu gadan² tana huci tare da ihu tana zage² da wuqa tsirara a hannunta. *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻* *🅱RILLIANT WRITERS* *ASSOCIATION* 🖊 ( _Pens of freedom,home of exceptional and magnificent writers)_ *GIDAN UNCLE* ( _Love and romantic story_) *SHORT AND TRUE LIFE STORY* *MALLAKAR* 👇🏻 *FAUZIYYA TASI'U UMAR* *®FAUZAH* Wattpad👉🏻 realfauzah www.fauzahtasiu41@gmail.com *PAGE SEVENTEEN* Cafko hanun Umaimah yayi da sauri yayi baya da ita sukar da Sadiya takai mata da wuqar tabi iska ya miqe a zafafe yayi kan Sadiyan tanaja da baya tana cewa “kada ka tabani Hameed zan kasheka na kashe banza wlh na tsaneka Hameed na tsaneka dama dalilin da yasa kadaina kwana a gda kenan zaman dadiro kazo kukeyi da wannan yar iskar yariny....” bata rufe bakinta ba ya sauke mata wata muhangurba a bakinta nandanan jini ya balle mata a bakin ya figi hanunta ya watsata waje yace “badan Ina duba arzikin abu daya ba da tuni kin dade a gdanku" juyawa yayi ya koma ya datse qofar ya murda mata key, tana durqushe a inda ya barta tanata rawar jiki ya sanya hanunsa ya dagota tayi saurin fadawa jikinsa ta qanqameshi ta saki kuka tace “zata gasheni Uncle don Allah kaje ka fitar da ita daga gdannan nikam na shiga ukuna” Janta yayi ya shigar da ita dakinsa ya kullo qofar ya zaunar da ita a gefen gadon ya dauki wayarsa ya kira security din gdan yace su fitar da Sadiya daga gdan haka kuwa akayi zuwa sukayi suka sata a gaba Saida ta shiga motarta ta fita daga gdan sannan suka qyaleta wani cikinsu har yana barazanar fasa Mata kai da bindigarsa, jin shiru bugun qofar yayi sauqine yasashi kwanciya ya janyota jikinsa yana bubbuga bayanta alamun rarrashi yace “kiyi hqr Babyn Uncle babu me tabamin ke indai ina numfashi a duniyar nan" da wannan kalaman ya rinqa lallabata ta ware ta saki jikinta suka fara tsotse tsotsensu da lashe lashensu duk da tsoron dake zuciyarta batayi masa musu ba saboda ta tsorata da lamarinsa karo biyu kenan da take jamasa ciwonsa yana tashi bazataso tayi na uku ba tsotsar breast dinta yakeyi kamar wanda yake zuqo ruwa itama zagewa tayi ta cire tsoron ta rinqa biye masa yafi awa daya yana romancing nata kafin ya cire komai na jikinsa itama ya cire mata suka lula duniyar sama abinda yake bata tsoro dashi idan yana sex da dukkannin qarfinsa yake cinta saida ya samu gamsuwa sosai sannan ya qyaleta sukayi baccinsu sai biyu suka tashi sukayi wanka suka shirya suka shiga kitchen tare suna tsaka da girkin sukaji ana taba bell din gdan shine ya fito a tunaninsa Sadiya ce amma sai yaga Sa'ud ce. Murmushi yayi mata suka gaisa tace “kawai sai lbr naji

Table of Contents

Chapters

111 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});