Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 30

Chapter 30

Gidan Uncle Return Complete Hausa Novel 1,198 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

idan kin yarda” idonta ta bude a kansa da suka kumbura saboda kukan da taci daren jiya ta saukesu a kan fuskarsa. Murmushi yayi ya ruqo weast dinta yace “of course kinsan komai Umaimah babu wani abu dazan iya fada miki da baki sani ba nayi sakacin daya zamemin ciwo a rayuwata Baby wanda bana fatan sake kwatanta irinsa bazan barki kema ki rainani kamar yanda Sadiya ta rainani ba bazan sake wannan gangancin ba Baby Allah ya rufamin asiri daidai gwargwadon daba Mata biyu ba idan anayin goma zan iya aura kuma na riqesu da qarfina da dukiyata batare dana tauye haqqin daya cikinsu ba to meye zaisa na bar iyalina suna yawo a titi wani aiki aikin da banga uwar da yake tsananawa meyinsa ba tunda duk wani abu na rayuwa nine meyi Umaimah kinsani tunda nake bantaba ganin Sadiya ta dinka sutura daya ko a ita ko a yayanta wacce bani nabada kudin siyanta ba saboda haka na yanke shawarar bazan sake barin matata tayi aiki ba kuma itama din da takeyi ana kwana ana tashi saita barshi ki kwanta kiyi baccinki zanje na sama mana abinda zamuyi break kinga gdan namu baa gama zuba kayan amfani ba balle mu girka da kanmu” Miqewa yayi ya sanya kayansa ya fice daga gdan kai tsaye gdansa ya fara zuwa har lkcn Sadiya tana daki tana aikin bacci ya shiga tsohon dakin Umaimah ya fara duba wadroop dinta babu koma a ciki tunawa yayi Sadiya ta wulaqantar mata da suturar har ya juya zai fita ya hangi wata akwati a gefe da sauri ya isa gabanta ya bude kayanta ne sabbi da qananun kayanta a ciki ciki yayi ajiyar zuciya ya dauki akwatin ya fita yasa a mota ya sake komawa gdan ya shiga dakinsa shima ya dauki duk abinda yasan zai iya buqata ya fice daga gdan gaba daya. Daganan gdansu ya nufa Hajiya ya tarar a kitchen da Nihal tana maqale da ita tana zuba mata surutu ya daga Maliha yana juyi da ita yana dariya itama dariyar takeyi ya sauketa yace “ina Auntynku?" turo baki Maliha tayi tace “ba Hajiya tace kazo da daddare ka dauketa ba" dariya yayi yace “eh hakane kunsan baku kadai kuke buqatar Aunty ba ni nama fiku buqata yara" Nihal ce ta riqeshi tace “to yaushe zata dawo Uncle?" Noqe kafada yayi yace “oho ko yau ko gobe ko jibi kai wama ya sani ne amma fah kamar tatafi kenan bazata dawoba” Kuka Maliha ta bare baki zatayi yasa mata hanu ya rufe bakin yace “kul banason rigima bama ku tambayeni Mom ba sai Aunty ko?" Zuburo baki sukayi sukace “mu babu ruwanmu da Mom tunda batason mu kuma ma bazamu sake komawa gdanta ba gurin Aunty zaka kaimu Uncle mu shirya ka tafi damu?” tsuke fuska yayi yace “aa ku bari ta warware ta saba tukunna yanzun itama aiki ce balle kuma na kaimata ku saiku zautar dani" Hajiya ce tace “um um hum uban zamani to fada mana kayi aika² ai dama ko baka fadaba mun sani ba qyaleta zakayi ta hutaba Allah dai ya ceci marainiyar Allah a hanunka Hameed ni dakaina tsoro kake bani wannan jaraba haka yanzu jiya da bamu baka matarka ba da yanzu ba wannan zancen akeba ko?" Shafa weyarsa yayi yana dariya yace “wlh Hajiya ki tayani da addu'a kawai inada matsala babba wlh da ciwo a rayuwata Hajiya” matsawa yayi jikinta ya dora kansa a kafadarta yace “itama nafi qarfinta Hajiya bazata iya dani ba lamarin azimun ne Hajiya help me please....” Yayi mgnr idonsa na zubar da hawaye hanun Hajiya ya kama ya dora a saitin penis dinsa yace “kinji fah Hajiya wlh Azeem jiya tsakanin nida Baby babu wanda ya rintsa kwana mukayi muna abu guda amma taqi kwanciya Hajiya ya zanyi don Allah ya zanyi Hajiya kada na cutar da marainiyar Allah dama ita Sadiya ta sallamani tace bazata iya dani ba Hajiya na shiga ukuna wlh inajin wannan dalilin shine zaiyi ajalina" kuka yakeyi sosai kamar qaramin yaron da yakeson nono uwarsa ta hanashi ya dora kansa a kafadar Hajiya, gabadaya hankalinta yayi mugun tashi a fili tace “na shiga ukuna ni Zulaiha wannan wanne irin da na haifane?" Cikin kuka yace “wlh nima ban saniba Hajiya nima kullum tambayar da nakewa kaina kenan ni wanne irin mutum ne” ganin yanda duk ya rikirkice mata ne yasata jansa parlour ta zaunar dashi tace “kayi hqr Hameed haka Allah yakeson ganinka shiyasa ya halicceka a haka naso ka barmin Umaimah na shirya maka ita yanda zatayi daidai dakai kaqi amma hakanma bata baciba tashi maza ka dauki breakfast dinku kaje gda kasan bata sababa kada ta tashi ta rasa yanda zatayi zamuzo anjima nida Yayarka Zarah na Kira Jameelah ma na fada mata abinda ke faruwa tace zatazo yaudin may be ma yanzu haka tana hanya yauwa Daddyn ku yayi waya zaazo yau a shirya muku parlourn da kitchen tunda ka riga ka shirya dakunanka" Miqewa yayi ya dauki kayan abincin da aka jera a kwando ya fita ya shiga mota ya tafi yaran sunso ya tafi dasu amma fir yaqi yana shiga gdan yayi parking ya sanya get man din ya shiga da kayan daya dauko mata ya ajiye a parlourn shikuma ya shiga dakin tara da rabi na safe amma har yanzu tananan a kwance inda ya barta ajiye kayan abincin yayi ya fita ya shigar mata da kayanta dakinta ya dawo dakin da take kwance dayake a dakinsa ya sauketa, haurawa yayi kan gadon ya janye bargon data rufa dashi ya zaro wayarsa a aljihunsa ya kara mata a idonta ta fara qifqifta ido kafin tayi miqa gami da salati ta fara bude idonta murmushi yayi mata yace “Morning My heart" ajiyar zuciya tayi ta lumshe idonta daidai lkcn daya sunkuyo saitin fuskarta yana lasar gefen kumatunta yace “dama matata zata bani kulawa a daidai wannan lkcn da naji dadi" ture kansa tayi tare da yunqurawa ta tashi zaune daqyar tace “aa nidai gsky Uncle yunwa nakeji" ajiyar zuciya yayi yace “ok tashi muyi break don yau babu inda zani amarci zamusha sosai kafin baqinmu suzo” kallonsa tayi tace “suwaye zasuzo" matsar da bakinsa yayi daidai kunnenta yace “Hajiya Aunty Zarah da Aunty Jameelah" Wani ihu tayi ta rungumeshi tace “wow! Uncle am very happy wannan surprise din naka ya burgeni wlh nayi murna sosai Uncle" shafa boobs dinta yayi yace “idan kinyi murna da gaske a nunamin alama" dariya tayi tace “to bayan murnar da nayi yanzun" qara shigewa jikinta yayi yace “ba irin wannan nakeso ba so nake abani kaya so nake nadan qwamusheki kadan sai muyi break mu jira zuwansu" turo baki tayi tace “aa nidai gsky Uncle Allah zafi nakeji sosai jiya kayimin mugunta" bayason takura mata shiyasa dole ya qyaleta ta miqe tana hada hanya ta shiga bathroom tayi brush ta wanke fuskarta ta fito yana zaune ya hade kansa da gwiwa wani mugun faduwar gaba taji ta matsa da sauri ta dago kansa tace “wayyohh Allah Uncle kuka meyene kuma abin kukan?“ *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻* *🅱RILLIANT WRITERS* *ASSOCIATION* 🖊 ( _Pens of freedom,home of exceptional and magnificent writers)_ *GIDAN UNCLE* ( _Love and romantic story_) *SHORT AND TRUE LIFE STORY*

Table of Contents

Chapters

111 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});