Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 97

Chapter 97

Gidan Uncle Return Complete Hausa Novel 1,210 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

sake fada Mata maganganun da mutane sukeyi akan cewa auren kisan wuta tayi amma D.S ya toshe kunnensa yace yaji ya gani. Haka yan daukar amarya sukazo tana kuka mecin zuciya wai yau ita Umaimah zaa dauka akai gdan wani a sunan mata? Tana tuna haka ta sake rushewa da kuka hakanan uwar mijinta ta ruqota a jikinta tanata bata hqr da sanya mata albarka Hajiya Sa'adatu mahaifiyar Sulaiman cewa tayi dakanta zata daukowa danta amaryarsa aikuwa haka ta sanyata a mota ta kwantar da ita a jikinta tace “kiyi hqr Umaimatu wlh na tayaki murna kin samu miji saidai fatan dorewar zaman lfy bawai yabon kai ba bakuma dan Sulaiman dana bane nasani zakiyi hamdala kiyiwa Allah gdy yayi miki sauyi na alkhairi na jima Ina fadawa Allah yayiwa junior zabi na qwarai kuma na yarda yayi masa” Da wadannan kalaman motocin sukayi parking sauran mutanen suka firfito suna ta guda gabanta ya sake faduwa Hajiya Sa'adatu ta kama hanunta Aunty Zarah ta kama dayan suka nufi gdan wata waqa me sanyin sauti yana tashi sunan Umaimah ne da Sulaiman yake tashi a cikin waqar haka suka ratsa har cikin parlourn saida Hajiya Sa'adatu tace “kiyi addu'a kafin ki zauna a bakin gadonki cikin aminci" saida tayi addu'ar sannan ta zauna Hajiya Sa'adatu tayi murmushi tace “alhmdllh yau ubana ya angwance Allah na gde maka Allah yasa bani na dauki jikoki na" murmushi Aunty Zarah da Aunty Jameelah sukayi suka amsa da “amin" sannan suka fara zamewa suna guduwa ya rage gdan daga ita sai Sa'ud da Sarah Saudat Alfah mijinta yazo sun tafi tashi sukayi suka fara gyara mata gdan saida suka gama tsaf sannan suka koma haushi da takaici ya cika Sa'ud tace. “Nifa kukannan ya isheni Umaimah wlh ko lahira aka kaiki yau yakamata ace kin hqr da kukannan mijinki yana sonki kuma kece kika kawoshi kikace kinaso saboda haka kiyi hqr ki karbeshi kiyi masa duk abinda ya dace" Sarah ce ta cafe zancen da cewa “manta da yar banza anjima kadan lbrn zakiji ya canza..." Bugun qofar ne yasasu yin shiru suka juya da sauri bude qofar yayi ya shigo da sallamarsa ya sauke idonsa akan ya sauke ajiyar zuciya yace. “Kuyi hqr na katseku ko bari na baku guri" saurin amshewa Sarah tayi da cewa “aa Yallabai ai kayi mana kara ma muma tafiya zamuyi gdajenmu kaima ka huta" murmushi yayi yace “ok kuzo ku gaisa da baqi a waje yana mgnr yana matsawa kusa da ita hanunsa yasa ya bude fuskarta yana murmushi yace “masha Allah wannan rana da girma take" kamo hanunta yayi ya miqar da ita yajata ya hadata da jikinsa suka fita ihu mutanen dake parlourn suka dauka yayi dariya ya zaunar da ita sukayi ya zaunar da ita a saman kujera sukayi raharsu sukayi musu sallama suka tafi tare suka tafi dasu Sa'ud ya rakasu ya dawo ya kulle qofar parlourn ya qarasa ya dagota yana sauke ajiyar zuciya ya riqo hanunta suka nufi dakin yana maqale da ita a jikinsa yace “banyi tunanin zuwan wannan ranar kwana kusa ba Sweet wlh yau Ina cikin farin ciki wanda bazan iya misaltashi ba muje muyi alwala muyi sallah mu godewa buwayi gagara misali" *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻* [2/1, 7:30 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_GU_* Tare sukayi alwalar suka fito ya shimfida musu sallaya sukayi sallar gdy ga Allah rakaa biyu yayi musu addu'a sosai sannan ya dauko kayan daya shigo dasu ya baje a flat ya zuba mata lemo a cup ya dage saitaci haka sukaci abincin yana kallonta yana mata murmushin qarfafa gwiwa suna gamawa ya tashi ya debe kayan ya fita dasu ya dawo lkcn ta tashi ta shiga bathroom tayi brush ya cire kayansa ya rage dagashi sai boxes nd singlet gabanta ya fadi sosai ya matso kusa da ita ya ruqo weast dinta yanajin sha'awar kasancewa da ita ya dora kansa a wuyanta yana lasar gefen kuncinta yace “ina sha'awar raya daren nan amma kamar kin gaji ko?" Wata irin faduwar gaba taji ta lumshe idonta yayi ajiyar zuciya yace “bazan takura miki ba kuma bazan miki dole ba amma nasan zaki tausayawa tuzurun da sai yau Allah ya azurtashi da mata" yana fadin haka ya fara zare mata kayan jikinta ya ta rintse idonta Hameed ne kawai yake fado mata a ranta daga ita sai pant da bra ya sanya hanunsa ya kashe switch din dakin ya kunna lamp ya dagata cak ya dorata a gadon idanunta a rintse ya balle bra din ya dora tattasan hanunsa da wani salo me shiga jiki yace “ahhhh!” sake rintse idonta tayi ya rinqa matsa nononta da murza nipples dinta a hankali ya jima yana murzawa kafin yakai bakinsa ya kama ya fara tsotsa yana tura hanunsa cikin gashinta yana lumshe ido tare da busa mata iskar numfashinsa breast dinta cikakku sunyi mugun tafiya da imanin D.S sosai salonsa yake shiga jikin Umaimah a da dabara da wayonsa har ya cusa mata feeling din abun ya fara tura hanunsa cikin pant dinta yana shafawa yana ajiyar zuciya abune sabo a gurin Sulaiman wannan harkar amma zaka rantse da Allah dama yanayi yanda yake sarrafata cikin nutsuwa abin qwanin burgewa buda qafarta yayi a hankali ya rinqa tsotsar zazzaqan ruwan gabanta. Saida ya tabbatar tajishi sosai a jikinta sannan ya cire wandonsa ya fara qoqarin shigarta ta riqeshi sosai tanajin zafi saboda dadewa da tayi baa shigeta ba ga kuma gyara da Hajiya tayi mata ta tsuke sosai ita dama gata da tsukakken vulvar kukan da takeyi masa ne yasashi dakatawa da abinda yakeyi cikin rawar murya yace “kada kiyimin haka Sweet D.S dinki ne kada ki kashemin qwarin gwiwa ta kisa na fara tunanin ko bankai miki yanda kikeso ba Sweet ki barni yau daya na dandani zaqinki da ni'imarki" Yana mgnr jikinsa na rawa yana qara sake mata nauyinsa tare da dora bakinsa saman nata yaci gaba da shigarta cike da tausayawa har yasamu ya kutsa ya shiga aikuwa take ya gigice mata yana qwaqularta cikin so da qauna itama duk da zafin da takeji amma tanajin dandanon D.S sosai yana ratsata gefen zuciyarta cike da tunanin dararansu na baya da Hameed abubuwa da dama suna dawo mata. Ji tayi ya shafa fuskarta ya share mata hawayen idonta da hanunsa cikin sarqewar murya yace mata“ki...kin gaji ko? Ki kiyi hqr kadan zan qara na qyaleki" haka ya rinqa sarrafata yana rarrashinta har ya samu gamsuwa sosai bai dagata ba saida ya tabbatar itama tasamu certisfient sosai sannan ya zare jikinsa daga nata a hankali tace “washhhh D.S....” dakatawa yayi saida yaji ta sauke ajiyar zuciya sannan ya qarasa zare jikinsa ya koma ya kwanta yana ajiyar zuciya tare da jera mata ruwan albarka ya rungumota jikinsa yana shafa bayanta a hankali. Hutawa sukayi sosai sannan ya zame jikinsa daga nata ya shiga bathroom ya hada mata ruwan zafi yaje ya daukota cak yana tsokanarta yana cewa “wayyoh Allah yau D.S yayima babynsa laifi ta gaji ya qara mata gajiya Allah yasa batayi fushi dani ba" dukan qirjinsa tayi tana shassheqar kuka ya tsomata a ruwan yace “ohhh wooo bari nayi miki tsoman dan kaciya an dade baa hadu ba" murguda masa baki tayi yayi dariya sosai yaci

Table of Contents

Chapters

111 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});