Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 61

Chapter 61

Dangin Ubana Book 1 Complete Hausa Novel 1,200 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

Kar 'ba Nace" hannu na rawa ta sa hannu ta Karb'a, ta samo share hawayen ta, bata d'auki tsawon lokaci ba ta ji idanun ta sun fara rufewa tayi kokarin ganin bata yi bacci ba Amma ta kasa. Adnan kuwa kallon ta yake sai da yaga ta fita cikin hayyacin ta, ya jaa motar, wani gidan gona ya nufa Babu kowa sai da ya sauka ya bud'e gare d'in da kansa, ya ja motar ciki kana ya sauka ya rufo gate d'in. Bud'e side d'in da Ayrah take yayi, yana ganin ta a haka ya kyalkyale da wani shu'umin dariya, d'aukan ta yayi chak, kamar wata Yar baby ya shige cikin gidan, Kai tsaye bedroom ya nufa. Wanka ya Shiga yayi kana ya fito ya nufi kitchen ya nemi abinda zai d'an say cikin sa, Bayan ya gama ne ya Dawo d'akin, ganin ta yayi a zaune sai kallon d'akin take. Kallon ta yayi yace "Ohh kin farka?" Bata ce Masa komai ba, yace "Dama nima na Shigo da niyar na tada ke, da naso na cimma burina a yayin da kike bacci Amma sai Naga idan nayi hakan bazan wani gamsu ba" Cike da rashin fahimta take kallon sa Tace "me.... Me kake nufi?" Nufo ta yayi hannun sa a konkoson sa yace "Ina nufin zamuji Dad'i mu mure, sabida Haka undress yourself" Zaro Ido tayi Nan da Nan hawayen da suka makale suka fara zubowa cikin Murya kuka Tace "Me kake nufi da hakan?" "Ohhhh come on, sai kace ba wayayyiya ba, to Bari na fito miki a Mutum, so nake na d'and'ani zumar ki, Duk da ma bana tunaniin ba a Riga Ni ba, Amma I'll give it a try" "Adnan Dan Allah kayi hakuri, Wallahi Ni ba haka nake ba, Kar ka raba ni da mutunci na" "ke malama just do as I say, Kinga already na shirts, vest d'in jikina da boxers d'in kawai zance" "Adnan kaji tsoron Allah, ka tuna Allah ya na kallon ka" "shashashar banza kin San da Allah da had'in bakin ki a ka yiwa Yar uwar ki mace fyade? Ita d'in bata San mutuncin kanta bane?" Kai a kasa ta kasa bashi amsar tambayoyin da yake mata sabida bata da amsar da zata bashi, "Tabbas nayi babban kuskure ban tab'a Dana sanin actions d'ina ba, and now my past is hurting me, but ya akayi ya San da maganar?" A zuciyar ta take wannan maganar muryar sa taji yana Fad'in "Kina mamakin yanda akayi ja sani ko?" Kai ta d'aga Masa alamun eh, yace "Well shi Usun is a frnd of mine" ji tayi gaban ta ya Fad'i, a tsawace yace "ki cire kayan ki, bani da Lokaci sannan idan kina tunaniin zakiyi ihu ba Mai jinki, sannan zan iya kashe ki anan hatta gawan ki ma baza a gani ba" Ganin bata da niyar yin abinda yake bukata ya zaro belt a Jikin wandonsa da ya cire ya nufo ta gadan gadan, tana ganin hakan ta Mike da sauri tana fad'in "zan cire..... Za cire Wallahi" Murmusawa yayi had'e da fad'in "Good girl" Jika na rawa ta soma cire kayan Jikin ta, Yana tsaye Yana kallon ta, sai faman lashe baki yake kamar sabon maye, sai da ta gama cire kayan Tass ya Mata alama da hannu tazo. Tafiya take tana d'an rufe Jikin ta da Hannayen ta har ta Isa inda yake, hannun ta ya cire daga Kan kirjin ta, Nan da Nan ya kara rikicewa, bai tsaya 'bata lokaci ba yasa Hannayen sa biyu ya shiga wasa da Dukiyar Fulanin ta da karfin gaske Yana yi yana cizan leb'en sa. Ayrah kuwa kuka take a hankali kara sauti, bakin sa yasa a ya fara shansu kamar zai cinye. Wani irin azaba take ji, ta fara kokarin tureshi da dukkanin karfinsa ya riko ta cikin sauri ya sa hannun sa a kasan ta, don mugunta yatsunsa guda hud'u yake kokarin chusa mata Jin yaki shiga , hannun ta ya riko ya ajiye ta Akan gado , ya ware kafafun nata,ganin yanda wurin yake a tsaftace sannan ga kamshin da ke tashi a gun,hakan ba karamin kunna shi yayi ba,ya Kara gigicewa. Saurin Sanya bakin sa yayi yana Sha kamar ya Sami alewa, Ayrah kuwa tun bata Jin komai har ta Fara sauke wani irin nishi, Adnan na Jin hakan yayi sauri cire vest da garen wando da ke Jikin sa, ya Haye kanta, Babu tausayi babu imani yake kokarin shigar ta bai Sha wani wahala ba sosai kasantuwar gun a jike yake ya shige jikin ta wani irin Kara ta sake, tana kuka tana ture shi Amma ina yafi karfin ta, sai da ya yi Mai isar sa kana ya mike, har yanzu kuka take. 'ban d'aki ya shiga shower ya Kuna Yana tsaye ruwan na sauka a Jikin sa, "Mtswww What happened? Meyasa nake ji ina tausayin ta Kuma?" Da wannan tunaniin ya gama ya fito. Har yanzu kukan take yace "Ki tashi kije kiyi wanka kin dame ni da kuka, Bayan kema kinji Dad'i" Cikin Muryar kuka Tace "Dan Allah ka barni na tafi gida" Hanyar fita yayi da kamar bazai tanka mata ba sai ya juyo yace "Idan Kinga kin bar Nan to Wallahi sai ranar da naji na gamsu na daina Jin sha'awar ki ko da kuwa zan Kai shekara ne." Yana Kai Nan yayi ficewar sa. Kuka ta Shiga rairawa a haka baccin wahala ya d'auke ta. A razane ta farka tana kuka, Meerah da sauri ta nufi inda take tana kokarin rike ta Tace "Isha please zaki ji wa kanki ciwo" "Meerah meyasa kike min haka? Meyasa kike bani maganin bacci kin maidani kamar wata tab'ab'biya" "am sorry but I have to do it, bana son wani mummunan abu ya same kine" "To me ya rage? Me ya rage Meerah, Na rasa Haisam, gashi yanzu zan rasa Ma'aruf Dan Allah ki Fad'a min cewar Ma'aruf na Raye" ta karasa maganar tana kuka. Ganin Meerah tayi shiru ne hakan ya tabbatar mata da Ma'aruf ya mutu cikin kuka Tace "Na sani na sani Shikenan, Shikenan shima ya tafi ya barni" "Isha calm down please, Duk mai Rai mamacine muma tamu muke jira" cikin Murya mai Sanyi take maganar "mom da dad fa?" Ajiyar zuciya Meerah tayi kana Tace "Duk sun mutu sun kone kurmus" Isha dafe kanta tayi wani irin ciwon kai take ji kamar kanta zai fashe, Meerah Tace "Isha Kar ki cutar da kanki Dan Allah, sabida Kinga bake Kad'ai bace yanzu" " Ban gane ba ni Kad'ai bace yanzu ba?" "Ina nufin kina da 2 months pregnant" Mummy da Daddy da Shigowar su Kenan suka ji maganar da suke da sauri mummy ta karaso inda suke tana fad'in "Meerah pregnant? Are you sure?" "Eh mummy, ai tun zuwan mu ma suka tabbatar min da hakan, Amma dake Naga halin da kuke cike Ne d'azun yasa na kasa Fad'a Muku" Murmushi Mummy tayi Tace "Allah ya miki Albarka" "Amiin Mummy" Mummy kallon daddy tayi Tace "Alhaji kaga ikon Allah ko?" Murmushi yayi yace "Allah Kenan" Wayar Isha da ke hannun Meerah ne ya fara ringing, da sauri ta fice ganin Wanda ke Kiran layin Isha, da sallama tayi picking, daga d'ayan

Table of Contents

Chapters

76 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});