Chapter 30
Chapter 30
tamabaya Ma'isha fa. Mummy ce ta amsa Masa da "Bata fito ba kana da Lectures ne?" "Eh Umma Lectures na karfe takwas nake dashi" ya maida kallon sa ga daddy yace "Daddy naga jaka tafiya zakayine?" "Eh son zani abuja zanyi 3 days a Chan" "Gaskiya daddy sun sa makan Kai a gaba Sam baka Zama Ni na manta ranar ma da kayi one week a gida" Dariya yayi irin tasu ta manya yace "To ya zanyi Dole ce tasa" Haisam ya ce "Hakane Allah ya dafa maka daddy" "ameen son Mike ka Duba ta kar ku makara, mikewa yayi da sauri ya haura sama, a hankali ya tura kofar had'e da lekawa ya hango ta Akan gado ta na sharar baccin ta hankali kwance, a bayyane yace "lallai yarinyar Nan" Ban d'akinta ya Shiga ya bud'e tap ya d'an Tara da hannun sa ya fito ya watsa Mata a fuska a razane ta farka tana ambaton sunan Allah ganin Haisam yasa Tace "Haba Yaya me Haka" ta koma ta kwanta. "Princess ya haka baki da Lectures ne ki tashi please Karki makarar da mu" Ido a rufe ta amsa Masa "Sai 10 kaje kawai sai anjima zan Shigo" 'daga kafad'a yayi ba tare da yace Mata komai ba, Yana fita yaga mummy na shigowa ciki yace "Har ya tafi?" "Eh " "Allah ya tsare, sai na dawo" ta amsa da "a dawo Lafiya" Ya shige motar sa ya fice daga gidan ya wuce school. Ma'isha sai karfe 9 ta tashi ta shiga ban d'aki ta shirya, a gurguje ta karya tayi wa Mummy sai ta dawo ta fice itama da motar ta Shiga school yau, Bayan sunyi Lectures karfe 1 suka Samu break ta nufi Masallaci domin ta gabatar da sallar azahar Kan su koma , Bayan sun idar suka koma class karfe biyu sai karfe 3:30 suka gama Lectures d'in wurin motar ta, ta nufa, tun daga nesa ta hango Haisam da Aysha suna Hira suna dariya alamu ya nuna Duk su biyun suna cikin farin ciki, ki tayi jira na d'aban ta da sauri ta nufi motarta ta bud'e ta Shiga, kwantar da kanta tayi steering motar ta dad'e a haka tana ambaton La'ila ha ila anta subhanaka inni kuntu Minal zalimin take har Saida taji d'an dama dama ta jaa motar ta fice daga cikin makarantar ranta ba dad'i. Bayan ta Isa gida, ganin mummy da Umma a garden tasa ta d'an ji dad'i alamun babu wacce ta rike kowa a Rai, Bayan ta gaida su ta shige d'akin ta ruwa ta watsa kana ta gabatar da sallar la'asar ta kwanta tana tunani kala da iri har karfe biyar da rabi kana Meerah ta Shigo cikin gidan Bayan ta gaida su Mummy ta shige d'akin Isha. Tana Shiga d'akin ta Ciro BO apparatus d'in ta ta hau gwada ta cikin Murya kamar fad'a Tace "Haba Isha Haba Isha 220 Isha, jinin ki ya hau har 220 ina mamakin ma yadda akayi har kike tafiya, Anya kinsha maganin da na ce Kisha" Turo baki tayi ta ce "Nasha Mana" "Wallahi baki Sha ba da kinsha da ba Haka ba, kin San Allah Idan baki cire shi a ranki ba Wallahi tallahi zan fad'a Masa" " Karki min haka Dan Allah" "Isha Ni Banga dalilin 'boye Masa ba, gara ya sani ya San halin da kike ciki a dalilin sa, jinin ki Kara Hawa yake wallahi zuciyar ki zata iya bugawa" "Insha Allah baza ta buga ba, ki tayani addu'a d'azu ma na gansu sai kin gansu gwanin sha'awa" "oooh no wonder yanzu nasan inda matsalar take ganin su da kikayi ne yasa hankalin ki ya Kuma tashi ko? Isha soyayyar da kike Masa na gaskiyane baza ki iya cire shi a ranki cikin sauki ba" Haisam ne ya turo kofar Yana kallon su, wani yawu Mai zafine ya wuce ta makoshin Isha murya na rawa tace "Ya... Yaya ka dawo?" _________________________ Please comment and Share Milhaat ce Yar Terawa 🍃*DANGIN UBANA*🍃 Story & Written By Milhaart Na zo muku da littafi Mai ban tausayi,cike da abun al'ajabi,wannan salon na daban ne. *🌍MANAZARTA* *WRITERS ASSOCIATION📚🖊* *M. W. A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu.Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta kuma Nishad'antar da masoyan ta.🤙🏻``` https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa ____________________________________ *Wannan labarin kirkirarren labarine ban yarda a chanza min labari ba Wanda ya chanza bamu yafe ba.* Ina alfahari da rubutu,sabida alkalami yafi takobi🗡️🗡️🗡️ *BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM* Page 35&36 _Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._ _Continuation.........._ Kofar d'akin ya tura ya nemi gu ya zauna kana yace "Eh na dawo maganar me kuke tattaunawa?" "Uhmnn ba komai fa" Kallon ta yayi kana yace "Oooh really ba komai? Naji Ana maganar Isha na son wani wane ne wannan lucky guy d'in?" Daram daram kirjin ta ya buga, Meerah Tace "Ya Haisam dama........" Ma'isha katse ta tayi da fad'in "Yaya ya school d'in d'azu na ganka da Aunty na Kuna ta soyewar ku a love garden" "oh ashe dama dagaske ked'in ce , Dama habibty Tace min ta ganki Amma na karyata ta, har ina fad'in inda kece zaki min magana, Ashe yaudaran kaina nayi" idon sa ya Kai kan gado ya hango BP apparatus kallon abun yake da mamaki. Murmushi tayi Tace "Ba Haka bane dama........ " Katse ta yayi da fad'in "Princess ya naga BP apparatus baki da lafiyane?" Ganin baza ta amsa ba yamaida kallon sa ga Meerah da take aikin kallon sa yace "Likita me ya sami princess d'in?" "Yaya jinin ta ne ya d'an hau Amma insha Allah zai sauka na bata magani ta Sha" "jinin ta ya hau how comes?" " Ga ta Nan ask her" Murmushi tayi ta Fara inda inda yace "Tell me princess me ke damin ki? Na lura a Yan kwanakin Nan Akwai abinda ke damin ki Amma kina 'boyewa mene ne?" "Ummm Yaya kasan Exam ya sako kai to yawan tunanin exam ne da rashin samun hutu yasa" "Oh Hakane please ki rika samun hutu sosai, kar ki wahala karatun Kuma exam yazo ki kasa Exam , Kinga anyi ba'a yi ba Kenan" "Hakane Insha Allah zan kiyayye" Mikewa ya musu sallama ya fice. Sai da Meerah tayi sallar Isha , Ma'isha ta maida ta har gida da kanta. Haisam ne a d'akin Umma cikin sanyin Murya da
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76