Chapter 42
Chapter 42
d'akin sa Mummy ma ta Mara Masa baya suka barta a zaune a gun ta rasa me ke mata dad'i abin duniya Duk ya bi ya ishe ta. ____________________________ Please comment Vote And share Milhaat ce Yar Terawa [7/6, 1:26 PM] Miilhaat: 🍃 *DANGIN UBANA*🍃 Story & Written By Milhart Na zo muku da littafi Mai ban tausayi,cike da abun al'ajabi,wannan salon na daban ne. *🌍MANAZARTA* *WRITERS ASSOCIATION📚🖊* *M. W. A* *Wannan labarin kirkirarren labarine ban yarda a chanza min labari ba Wanda ya chanza bamu yafe ba.* Ina alfahari da rubutu,sabida alkalami yafi takobi🗡️🗡️🗡️ *BISMILLAHIR RAHAMANIN RAHIM* Page 45&46 _Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._ _Continuation........._ jiki ba karfi Isha ta fita, asibiti ta nufa Wanda shine ya zame Mata wurin wuni da Kuma Kuma kwana ko da kuwa ranar aikin tace ko ba ranar aikin ba achan ta ke Zama, Bayan ta Isa asibitin ne ta tarar da Meerah ta tashi, Isha hannun Meerah ta rike suka fita waje suka zauna a inda ba hayaniya Sosai Tace "Meerah ina cikin matsala Ina cikin tashin hankali" "Kwatar da hankalin ki ai ko baki fad'a ba na fahimci hakan a tattare dake, Amma me ya Faru?" "Uhmn Daddy ne Wallahi" "Me ya sami Daddyn?" Cike da kulawa Meerah ke mata tambayar. Isha Tace "Daddy wai aure zai min Nan da 2 weeks" Murmushi tayi had'e da fad'in "Alhamdulillah Kai Amma naji dad'i Wallahi" Wani irin Kallo ta mata Meera cikin rashin fahimta Tace "ikon Allah Wannan mugun kallon fa, nifa ina Taya ki murna ne" "Zaki taya ni murna ne only if am happy with it" "what do you mean if you're happy wi.....? Hold on kina so kice min bakya son auren ne, nasan Babu Wanda daddy zai aura miki a yanzu da ya wuce Ma'aruf" "Bana farin ciki gaskiya Kuma eh Ma'aruf d'in ne" " Meyasa bakya farin ciki?" "Sabida bana son auren nan ke Kanki kin San Wanda nake so ba Ma'aruf ba, and yanzu fa Dole zasu min" ta karasa maganar tana matsar kwalla. "Isha Kenan ke ma kin Samu zakiyi auren Amma Ni Kuma fa tunda na rabu da wannan d'an iskan shiru babu Wanda naga ya kwanta min" "Uhmnn kefa issue d'inki daban nawa daban, yauwa that reminds me, ya maganar Farukh ne Kam?" "Wai kina nufin Abokin Ya Haisam" "Eh Mana Akwai wani Bayan shine" "Yana nan kin San ya dage sai dai ya turo gidan mu" "Then what are you waiting for? Then ki turashi Mana" "Banfa Gama sanin wane ne shi ba tukunna so Ina bukatar lokaci gaskiya" Zaro Ido Ma'isha tayi Tace "Wani irin sani kike bukata yau kusan 3 years Kennan fa da kwanciyar ya Haisam Kuma tun lokacin kuka fara Soyayya, ke dai kice bai miki bane kalas" "Ba haka bane kin San ai gayen ya had'u ban San meyasa na kasa bashi dama ba" "a gaskiya ki cire Duk wani kokonto Wallahi Yana da kirkii Sosai" "To Shikenan inshallah zan duba na gani, Amma seriously Isha Kar ki tashi hankalin ki Akan maganar auren Ma'aruf Wallahi yana sonki" "nifa bana son shi kin fi kowa sanin hakan, Haisam nake so kuma sho zan cigaba da so" "Haka zaki zauna kina jiran ranar da Haisam zai farka? Kin San ranar da zai farka ne? Kibe abinda su mummy sukace shine kad'ai kwanciyar hankalin ki" Ajiyar zuciya tayi Tace "Hakane I always have faith in Haisam will wake up sooner or later but it seems like...... " Kuka ne ya ci karfinta ta kasa karasa maganar dake bakin ta, Nan Meerah tayi ta rarrashin ta, sai da tayi ta bata baki har hankalin ta ya kwanta suka rabu. "Mamy Dan Allah horon yayi yawa Dan ki yi hakuri ki yafe min" Kallon ta tayi kana Tace "Ayrah na fad'a miki ba sau d'aya ba sau biyu ba, baza ki tab'a samun sakin fuska daga gareni ba har sai Haisam ya farka sannan ya yafewa miki, nifa baki min laifi ba" "Toh Mamy tunda ban miki laifi ba Dan Allah ki daina maltreating d'ina nifa 'yar kice" Mikewa tayi Rai a mugun 'bace Tace "Ni ce ma nake Maltreating d'inki? Oooookaaay wata kin samu dama ina kula ki shiyasa kike fad'a min magana son ranki ko? Tashi ki fice min daga d'aki, Kuma ko da wasa na sake ganin kafar ki a d'aki na sai na karya miki su." Ganin yanda mamy take mata fad'a ta tsorata matuka,Bata tab'a ganin ta a Haka na, hakan ne yasa ta fice da gudu tana kuka, Kanwar Tace ta bi Bayan ta tana tambayar ta "Aunty Ayrah Dan Allah ki fad'a min me ya Faru kullum cikin kuka kike" 'daga kai tayi ta kalle ta kana Tace " Babu komai" tasa hannu tana shara hawayen ta cike da kulawa Tace "Haba Aunty sai dai in baza ki fad'a min ba, na rasa dalili Duk sanda kuke tare da mamy sai kinyi kuka ko wani laifi Kika Mata ne?" Kai a kasa Tace "Eh Nabila, nayi mata laifi kuma ta gindaya min wasu sharud'a Kan ta yafe min" "To ai ni a gani na abu mai sauki ne tunda kin San abinda take so kiyi, sai ki aikata hakan" "Uhmn lamarin Nan ya wuce tunanin ki, Amma ki tayani da addu'a insha Allah komai zai dai daita" "Allahu yasa" Ta amsa da "Amiin." Ma'isha Bayan ta baro asibiti gidan Umma ta nufa, Bayan sun gama gaisawa Umma tace "Amma yau Kam zaki kwana mana ko? Kannen ki suna tambayar ki" "Eh Umma kwana zanyi ina Twins d'in suke ne ma ban gan su ba?" " Sun tafi islamiya" "Haka Auta fa?" (Auta shine d'an da Umma ta Haifa Bayan kwanciyar Haisam zuwa yanzu yaron na da shekaru biyu a duniya da Yan watanni, sunan sa Aayan, amma suna kiransa da Auta). Umma ta amsa da "Yana bacci kin San shi da son bacci" "Wallahi yafi mishi ai, Ni da zan samu hakan ma ina so" "Uhmn daughter Kenan, ki dai bi abin hankali ko da yake yanzu da sauki ma tunda kin kwana biyu ciwon ki bai tashi ba" "Hakane Umma abin ne sai a hankali, gashi Daddy na son d'aura min wata damuwar Kuma" Gyara Zama tayi tana kallon Isha tace "Me kuma ya Faru?" "Umma Daddy wai aure zaimin Nan da sati biyu" "To me abin
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76