Chapter 57
Chapter 57
ku kuka Haife Ni bani ce na haife kuba na fad'a muku ba sau d'aya ba ba sau biyu ba Akan Ku bar zancen Nan Amma kunki, ina guje muku fushin uban kune, Duk lalacin sa fa shine mahiaifin ku ya Kamata ku San da wannan" "Amma Mamy........ " Wani irin ihu sukaji ya d'auki cikin gidan Duk su biyun a razane suka mike, Ayrah da Nabila ko wacce da gudu ta fito daga d'akin su suna son ganin mene ne ke faruwa. Sunusi yace "Mamy kamar ihu na ji ko?" "Eh Nima naji" Wani ihun suka Kuma ji wannan karon Muryar mace ne take kuka had'e da ihu, Ayrah Tace "Kamar daga d'akin Daddy ne" Nabila Tace "Eh daga d'akin sane" Mamy ce ta haura da saurin Gaske Suma suka bi Bayan ta,Kai tsaye d'akin ta fad'a ba tsuman tsaye tayi tana kallon sa. Faisal Ne hannun sa rike da Adda jikin sa duk jini sannan malam hassan da Yan matan Nan Guda biyu suna cikin jini,dukkanin su tsirara,wani Kara Ayrah ta sake, Nabila Kuma ta fashe da kuka. Mamy Zama tayi da d'an karfi a kasa tana kallon su cikin jini, d'ago kanta tayi ta Kalli Faisal dake huci cikin Murya Mai sanyi Tace "What have you done Faisal? What have you done" Cikin d'aga murya yace "Abinda ya Dace dasu Mamy ya Isa Haka na gaji da ganin ki Cikin kunci da tashin hankali" "Faisal ka kisa? Faisal ka kashe su, ka kashe har Mutum uku" Jin maganar da Mamy keyi ya sanyi shi ya yatsar da addan dake hannun sa jiki na rawa yace "A a Mamy ni Wallahi banyi niyar kashe su ba, kawai inaso ne na rau nata su" Sunusi ne yayi kansu murya na rawa yace "Suna motsi Basu mutu ba mu Kai su asibiti" Nan suka Shiga Sanya musu kaya, Basu tsaya 'bata lokaci ba sai medical center suka kaisu ,a A&E (accident & emergency) aka ajiye su, likitoci na ganin su suka ce baza su tab'a su har sai hukuma sun sa hannu, babu yanda basuyi dasu ba Akan su basu taimakon gaggawa in yaso zasu je suyi report Amma suka ki sabida Haka law yake, Faisal da Sunusi ne suka nufi motar da suka Zo dashi suka wuce Police station. Bayan sun Isa police station d'in sukayi narrating abinda ya faru Nan take aka Kama Faisal, hankalin Sunusi yayi mugun tashi ganin ansa d'an uwan say cell. Police d'aya aka sa suka Dawo asibitin tare da Sunusi, sai da police d'in yasa hannu kana aka Shiga basu taimakon gaggawa, Mamy Jin an Kama d'an ta tayi ta kuka, ita kuka su Ayrah kuka Sunusi ne ke ta aikin rarrashin su. "To ya zanyi Meerah, na amince na aure Amma Wallahi gangar jikina da zuciyar ta bata aminta dashi ba har yanzu" "Yau 5 days da bakin ku Amma na Jinjina wa Ma'aruf ya kwanta dake a gado d'aya ba tare da ya tab'a ki ba?" " Mtsww ni Nace miki muna kwana tare? A parlor yake kwana" " Isha kin bani kunya wallahi Sam bata tunaniin zakiyi hakan ba, tunda kin San baza ki aminta dashi ba ai da baki aure shi ba" " Na d'auka Zan iya ne shiyasa na amince da hakan, bazan iya ce miki bana son Ma'aruf ba kuma bazan iya ce miki ina kin sa ba , I don't know what the problem is" "Dallah malama Kar ki 'bata min Rai mu bar maganar please don wallahi ji nake kamar na daka ki wallahi" "Ban fahimce ki ba Isha kina nufin baki bashi hakkiin sa ba, kinsan Allah na fushi da ke ko?" Ganin tayi shiru yasa tace "Nasan kin San abinda Kika aikata ba dai dai bane Kuma wallahi sai Allah ya tambaye ki, tunda kin San bakya son sa ai da baki bari an d'aura auren ba" " Ni nace miki bana son sa?" Cikin Muryar tuhuma " Baki ce ba Amma actions speaks louder than words" "To ina son sa shiyasa ma na aure sa kin gane ko? So mu bar maganar ya wurin aikin?" "kalau" a gajarce ta bata amsa. "Yau fa almost a week banje Naga ya Haisam ba, Wallahi Duk na Shiga damuwa" "Laa kin tuna min ma, kin San me ya Faru?" "A'a tell me" " Kina nufin baki ji labarin da yake ta yawo a gari ba?" "Umm umm banji ba, tunfa da aka kawo ni gidan Nan ko waje ban leka ba, in takaita miki ma part d'in mom kawai nake zuwa shima baifi sau uku naje ba" "To Kar kad'a kunnen ki ki Sha labari" ta karasa maganar tana Murmushi. Gyara zama tayi tana kallon ta a kage tace "Tell me, me ya Faru" "Malam hassan na kwance a asibiti Rai a hannun Allah" ta karasa maganar cikin Murya kamar zatayi dariya, zaro ido Isha tayi Tace "Wani malam Hassan d'in?" "Malam Hassan dai Wanda Kika sani" "Tooooh me ya same shi" "Wai Yan Mata ya Kawo har cikin gidan sa" " Ban gane Yan mata ba?" "To bara na fito miki a Mutum karuwai ya Kawo har cikin gidan sa, shi Kuma d'an sa ya fusata ya sassare su da Adda, yanzun Nan da nake gaya miki Yan matan sun mutu shi Kuma yaji mummunan rauni" ta karasa maganar tana dariya, Isha Tace "Meerah baki da hankali Wallahi, yanzu me abin dariya anan?" "Komai ma, this called for a celebration Wallahi" "Bai Kamata ace Musulmi ya Shiga tashin hankali ba Kuma kice ki tsaya kina murna" "Wai ko baki gane maganar wa nake bane Kam?" " Na gane mana ba mahaifin Ayrah ba, Baffan Haisam,har naji tausayin su wallahi?" "uhmnn lallai shine har kike cewa kina tausayin su?" " Uhmn gara ke" mikewa tayi ta d'aura da fad'in "Ni Zan wuce gida" Itama Isha mikewa tayi ta amsa da "muje na taka miki" Ma'aruf da tun d'azu ya shigo Yana tsaye a bakin kofa yana Jin maganar da suke musamman ma maganar sa yasa shi ya kasa Shiga d'akin yana jin suna kokarin fita yayi saurin komawa parlor ya zauna, Yana danna wayar sa. ________________________ Please comment and share Mihaat Ce Yar Terawa 61&62 '''Continuation.......''' cike da mamaki suke kallon sa, murya chan ciko Isha Tace "Yaushe ka Dawo?" 'dago kansa yayi ya Kuma maida kansa Kan wayar sa kana yace "Yanzun Nan shigowa na" Meerah cikin tsigar tsokana Tace "Ango Ango kasha kamshi" Yar karamar dariya yayi yace "Meerah manyan gari ashe kina Nan gaba ki d'aya kin kimu" "Aaaaahhh wane ni kawai dai na baku lokacine kuci amarcin ku da kyau, Amma har sai kun gaji dani" " Baza mu gaji ba gaskiya, so ya aikin dai?" "Alhamdulillah, Amma ba Dad'i Wallahi aminiyata bata Nan so wurin ya Zama min so boring,ya Kamata ka bar min ita haka ta Dawo bakin aiki" Murmushi yayi yace "Zata Dawo ai da zaharan hutun ta ya kare" "To Shikenan, Allah ya nuna Mana" Ya amsa da amiin, Tace "Sai anjima" Ya amsa da "A gaida gida" " Gida zaiji" Tayi gaba Isha Tace "Bari na rakata" Yace "Alright" Har wurin mota ta rakata, sai da taga fitar ta kana ta Shigo cikin gida, ta iske
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76