Chapter 27
Chapter 27
tayi ta d'auko BP apparatus kasantuwar ita d'in a school of Nursing take tana final year yanzu, gwada BP d'inta tayi ta Kuma gwada har sau uku zaro Ido tayi Tace "Isha jinin ki ya hau sosai har 200 Inna wa Inna ilaihirraji'un, gaskiya dole in fad'a wa Ya Haisam gaskiyar magana bazan bari ki cutar da kanki" wayar ta d'auka zata Kira shi Ma'isha tayi saurin kwace wayan Tace "Me haka Ameerah me kike Shirin aikatawa haka?" "Ke zan tambaya Isha me kike Shirin aikatawa, zaki ja wa kanki matsala a banza Bayan wannan matsalar idan kina so a Yau d'in Nan za'a yi maganin sa" "kince na cire shi a Raina Insha Allah zan cire shi I just need some time please" Hawaye wani na bin wani haka ya rik'a fita daga cikin idon Ma'isha,ta kalli Ameerah ta rik'e hannunta tace "Please Dear ki taimaka min dan Allah karki fad'a,baki san irin son in da yaya yake ma Aysha ba ,haka itama wallahi suna son junansu bani son lalata masu farin ciki muna k'aunar junanmu ni da d'an uwana" Haushi yasa Ameerah ta fara magana cikin fad'a "oh kenan kin fiso ki mutu?kina so mu rasa ki kenan?shin keda Aysha wa ya fara son yaya Haisam? tun kafin ya dawo gidan ku a school baki da wata magana sai tashi shin idan ba'a fito fili an fad'a masa gaskiya ba ya kike so muyi?kina so ki dawwama cikin damuwa Kenan?" Kukanta a yanzu ya fito fili ta saka hannayenta ta rufe fuskarta tace "alkawari kika d'auka Meerah karki manta girman alkawari da mahimmancin sa ki rufa min asiri"dan Allah karki fad'awa kowa" Itama Meerah kuka ta fara, ta jingina kanta a kafad'ar Ma'isha ta cigaba da fad'in "karki damu da duk halin da nake ciki ni dai fatana karki fad'awa kowa kamar yadda kikayi alk'awari" "Shikenan Insha Allah bazan karya alkawarin da na d'auka ba Amma kema kimin alkawarin Zaki cire shi a ranki" "Insha Allah." "Hajiya wai kina nufin Kanin Alhaji ne wannan ko da yake na d'an ga kama Kam" "Eh kanin sane uwa d'aya uba d'aya....... " Nan fa Fara bata labarin sa da halin da ya Shiga girgiza kai Umma tayi Tace "Allah sarki na tausaya mishi, wato Duk halin da ka Shiga a Rayuwa idan Ka ga na wani sai ka Raina naka" Mummy tace "Wannan hakane" riko hannun Umma mummy tayi Tace "Please Zainab ki taimake mu ki maye Masa gurbin abinda ya rasa" Cikin rashin fahimta take kallon ta, "ban gane na maye Masa gurbin abinda ya rasa ba?" Nan mummy ta kwararo mata bayanin yanda sukayi da Abba a razane ta Mike tace "Gaskiya bazaiyu ba, bani ba aure kice Masa bana son sa ban amince ba, Kai baza ma na tab'a son sa" Mummy mikewa tayi ta fara Mata magiya, hakan yayi dai dai da Shigowar Daddy a tsawace yace "Maryam!!! Ba Mummy ba har ita Umman ta tsorata , sai da ta maso inda suke, sai Kuma yayi kasa da murya yace "Ba haka mukayi dake ba Akan me Zaki matsa mata Tace Bata so then let her be" sai ya wuce d'akinsa, Haisam kuwa Jin Muryar daddy ya Shigo da gudu, karaf maganar da daddy yayi ya sauka kunnen sa. Mummy cikin kuka Tace "Haba Zainab yanzu da abinda Zaki saka Mana Kenan" ta juya tabi bayan daddy. __________________________ Alhamdulillah naga yanzu ana comments ba laifi Amma fa ina Kan baka na, na removing Insha Allah Kuma zanyi. Nanarh Ummu Ziyad Ayusher Da sauran masu comments bazan iya irgu sunayen ku duka ba, nagode sosai inajin dad'in comments d'inku musamman Nanarh Allah ya bar Kauna. Please comment And share Milhaat ce Yar Terawa _Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._ 🍃*DANGIN UBANA*🍃 Story & Written By Milhaart Na zo muku da littafi Mai ban tausayi,cike da abun al'ajabi,wannan salon na daban ne. *🌍MANAZARTA* *WRITERS ASSOCIATION📚🖊* *M. W. A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu.Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta kuma Nishad'antar da masoyan ta.🤙🏻``` https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa ____________________________________ *Wannan labarin kirkirarren labarine ban yarda a chanza min labari ba Wanda ya chanza bamu yafe ba.* Ina alfahari da rubutu,sabida alkalami yafi takobi🗡️🗡️🗡️ *BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM* Page 33&34 _Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._ _Continuation........_ jiki a sanyaye mummy ta nufa part d'insu Haisam na Mata magana Amma Bata kulashi ba, a parlor ta zauna tana matsar kwalla, Haisam cikin tashin hankali ya zauna a gaban ta had'e da riko hannayen ta, cike da kulawa yace "Umma me ya Faru ne ban tab'a ganin daddy acikin irin Wannan yanayin ba a iya zaman da mukayi dashi ba, Haka ma mummy har kuka naga tana yi kema gashi kukan kike yi what Happened Umma?" Cikin shesshekar kuka Tace "Nothing Haisam, babu abinda ya Faru" "Dan Allah Umma ki fad'a ya za'ayi kice babu abinda ya faru Kuma kike kuka Dan Allah ki fad'a" Mikewa tayi a d'an tsawace Tace "Nace maka Babu ko" Ta shige d'akin ta. Ya dad'e a wurin yana zaune daga baya ya tashi ya bar gidan ma gaba ki d'aya. "Kin 'bata min Rai Maryam, Akan me Zaki sa ta agaba dole sai ta amince kar ki manta fa kece Kika sa na d'auko su na ajiye su akarkashina ba takura babu takura Jan su da mukayi a jikine yasa har suka sake jiki damu muka Zama one and family, tunda tace Bata so let her be
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76