Chapter 37
Chapter 37
ta matsa jikinsa sosai ta rungume shi hade da hayewa jikinshi ta tallafo kanshi ta Dora a k'irjinsa kamar mai bawa YARO mama haka tayi masa, kawai sai ya tsinci kansa da gogo fuskarsa tsakanin k'irjinta Hibbah ta saki wata zazzafar ajiyar zuciya ta cigaba da sha sumar kansa da take bala'in so, murya a sark'e tace." Inayi maka wani irin so da ban San iya adadin sa, ba, zan iya shiga wani hali mutukar ban same ka ba ka tallafi rayuwa ta. Amjadu da duk irin bakin ciki da damuwar da yake ci baya hanashi fitinar sa Idan ta motsa Yanzu ma mantawa yayi da damuwar sa zuciyarsa ta kwadaitu da son kasancewa da Hibbah ko banza ta iya salo kuma ta iya romcing sosai yake jin dadin ta, d'aukar ta yayi ya shige bedroom d'insa da ita ya jefa ta akan gado, Hibbah ta mike da sauri hade da cire d'ankwalin kanta, kafin ta Ankara runi ya danneta hade da ciccusa hannunsa biyu cikin matsatstsiyar rigar ta, nishi ta saki ta zura hannuta ta baya ta zage zif din rigar da hannunta ta cire masa, jiki na karkawara ya balle briziyar ya cafko manyan breast dinta yana murzawa duk jikinsa ya rikice. Muna zaune a tsakar gida muna duba kayamu babu laifi gidan ya soma cika da baki, k'awayenmu Wanda suka samu labari sun soma zuwa, Kawai muka ji Sallama gabana ne ya fad'i lokacin da naji muryar me sallamar irin ta Rambo, gudun abun kunya yasa na mike da sauri hade da zura hijab dina na leka soron aikuwa Rambo ne tsaye gaban shi wasu manya manya ledoji ne guda hudu. Fuskata na hade sosai nace" Lafiya ko.."? Kamar me jin tsorona yace." Yallab'ai ne ya aiko ni." Ledojin dake gaban shi nake kallo yace." Gashi yace.",A kawo muku kuyi amfani da wannan bayan d'aurin aure zai hada mata lefan ta." Nace"Babu laifi ai kace mungode kaji." Rbow yace." Akwai kayan abunci mota guda yace a kawo." Shiru nayi na minti biyu daga bisani nace" Ka sanya yara su shigo dasu." Da sauri yace." Shikkenan ." futa yayi da sauri ni kuma na fara d'aukar kayan ina shiga dasu gida d'aya bayan d'aya. Buhunan shin kafa ne da taliya ledojin maggi da jarkokin mai, kai duk wani Abu da za'a bukata gashinan har da nama da kifi ciki wani kwali a sinke Rambo ya bawa wani YARO k'atuwar takarda an nannad'eta da wani Abu me kyalli Muna budewa kudi sabbi dall suka soma zubewa kasa, 'yan dubu dubu tas aunt Hauwa ta lissafa kud'in dubu Dari biyu sai wata k'aramar ta karda ya rubuta da turanci cewar a yi cefane da kud'in. Dukaninnu mamaki muke yi, daga k'arshe ni futa nayi na koma cikin k'awayenmu domin nasan zai yi fiye da abunda yayi a yanzu. Naje na tadda sun sanya Mimi a gaba kowa na fad'ar albarkacin bakinsa a kanta daya daga cikinsu murna suke ta ya ta in sukaji wa zata aura sosai suke ji a zuciyar su cewar ina ma sune, na lura itama walwalar ta ta karu fiye da ta da hat Yanzu kuma batasan cewar ba dani za a d'aura auran ba, tunda tana gani nima sai shirye-shirye nake yi. ***** Sosai ya sassaki Hibbah ya jigata ta ya sauke duk wani b'acin ransa a kanta sai da yayi a wa uku a kanta yana Abu d'aya yau ta tsokoshi sosai baya bukatar romonce sex kawai yake bukata ya samu, Yanzu ya kara tabbatar da cewar maganin da Granny ta karbo masa mai kyau ne, domin jinsa yake da mugun k'arfi kofa za'a hada masa mata a shirin a gabansa zai iya dasu, Hibbah dai dauriya take domin ta kai geji tayi reliazing har sau biyu gogon yak'i sauka daga kanta sai ta fara k'ananun hawaye na sarewa, da kyar ya samu yayi realizing ya sauka daga kanta hade da nananade jikinsa da bedshirt din da ya cukurkude ta shige toilet ba tare da ya kalleta ba. Hibbah ta mike zaune cikin jigata! Da kyar ta ke motsa cinyoyinta da sukayi mata balain tsami da tayi motsi zata ji gabanta yayi wani motsi sai zugi yake mata gaskiya ta sha gurza gurin shi wannan wace irin jaraba ce haka, murmushi ta saki a hankali tace." Idan ma baka aure ni ba inda zaka dinga mu'amula dani kamar matar ka ta aure dai-dai ne." Jikinsa daure da towel ya futo bai ko kalli inda take zaune ba, dama haka kaidar shi take yana jimawa kafin ya hada ido da mace indai yayi sex da ita. Hibbah ta miki a dadaddafe ta shiga toilet ta gasa kanta ta futo ta tar har ta shirya ya fuce daga dakin cikin sauri ta sanya kayanta ta futa.... Yana tsaye a parlor yana idanunsa kan TV yana kallon labarai na k'arfe shida na yamma Hibbah ta futo hannunta ta sanya ta sakalo wuyansa tare da fadin "Mazaje." Kiss ta manna masa a kumatunsa cike da shauki. Idonsa na tsaye kan TV yana jin abunda take masa, sakin sa tayi ta zauna kan kujera hade da futo da wayar ta tara Neman numbar da ya bata da sunan ta budurwar sa kamar yanda ya fad'a. Bugu daya tayi aka dauka ..........Hayaniyar da tayi yawa ne yasa na yi saurin futa soro domin naga sabuwar numbar CE, sallama nayi naji shiru INA kokarin kashe wayar naji tayi magana cike da izzah tace." Sunana Hibbatu y kk?."? Cike da mamaki nace"Lafiya Lou kefa."? Ba ta amsa min ba, tace." Amjad ne ya bani numbar ki Yanzu. " naji wata irin fad'uwar gaba jin ta ambaci sunan sa. Nace "Lafiya dai in ce ko."? Kasaitaccan murmushi tayi tace." Alfarma nake nema a gurin ki, kamar yanda shi uban gayyar ya umarce ni." Ajiyar zuciya na sauke nace"Ina jiniki ki fad'i abunda zaki fada min INA da uzuri. A Dan tunzure na k'arashe maganar tawa. Har yanzu yana tsaye inda yake idonshi tsaye a TV amma hankalinsa yanzu na kan maganar da Hibbah takeyi da Asma'u a waya, yana daga inda yake yana jiyo sautin muryar ta, Asma'u akwai zakin murya Uwa uba kuma sai ka saka kunne sosai sannan zaka ji maganar ta saboda yadda take da saurin baki. Hibbah tace"Yace in nemi alfarma a gurin ki kamar yanda kika yarje masa zai auri matar da kika zab'a masa nima ki yarje masa ya aure ni, domin duk cikin Ku nafi Ku son shi." Asma'u taji wata magana kamar ta shashashai sai taga kamar ma da rainin hankali cikin ta, kashe wayar tayi hade da Jan tsaki ta koma cikin gida abunta. Hibbah tayi sakato da waya a hannunta tana mamaki kiran wayar ta kara yi a karo na biyu har ta katse ba dauka ba, ta kara kira a karo na uku . Da sauri na mike na kara komawa soron a fusace nace"Wai meye hakane malama kin dame ni da kiran waya, mtsssss.! Cike da taikacinta Hibbah tace"Ke ni zaki fad'awa magana kin San ko ni wacece kuwa."? "Sanin ko ke wacece bai dame ni ba, nasan dai bazai wuce ire-ire 'yan matan shi bane irin Ku 'yan iska karya." Hibbah ta rike wayar da k'arfi ranta a mugun bace
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78