Chapter 4
Chapter 4
dessert, Friend this girl Aneesh hands are blessed, don't worry this is ur first time in my store all this while dana bude kina Lagos bari tagama baking zansa akawo miki wlh u will ask for more, Allah yabata ne kawai, I try so many times manya manyan bakers na dauko just to try them out suyi min bakin but nasu baya taba matching nata, hers is just perfect, ta iya fluffy cakes in fact the fluffiest cake dabaki tabacin irinshi ba. [4/5, 8:05 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 2️⃣ *Free page* _How to subscribe_ _*Zaki turo 300 to my account number 3107021073 first bank aisha Muhammad, saiki turo evidence of payment dan nasaki a group din danake posting*_. _*You can also send katin MTN to my WhatsApp number 07012181461*_ Da sauri tasake dawowa ta kunna mixer dan hada kullun pancake, bata wani dadeba ta hada tsaf ta kashe mixer ta daga sama ta ciro bowl din kullin pancake din takai gaban gas tadaura non stick pan a wuta ta wurga dan karamin bota kan pan yana narkewa tadebo pancake din ta zuba sanan ta juya takoma gaban oven bayan tasaka safan hannu tabude ta janyo tray din cakes din datayi takai man table ta ijiye takoma ta juya pancake din sanan tadau wani paper da byro taje ta rubuta yawan cake din datai baking sanan ta ijiye takoma tacire pancake din daga wuta tasaka wani tazo tadau tray cake din tafita dashi daga bakery din takai gaban kanta bata tsaya jiran Fatima dake mata wani kallo kalloba ta ijiye mata tray agaban ta takoma bakery da sauri kar pancake din datasaka ya kone. Haka ta wuni a bakery nan tun safe, tai wanan tai wanan, da ansiye tasake yin wani, batada wani lokacin kanta sai idan zatai salla ne kawai break dinta, sai karfe biyar daidai which is stipulated time dinta nakomawa gida tafito da last portion of su meat pie da Valvet datagama hadawa ta mikama Fatima sanan takoma bakery tana tafiya ahankali ta mugun gajiya, rigan aikin ta tacire sanan ta wuce backyard dinsu ta tsugunna agaban pampo tabude ta wanke fuskarta da duk yay kuran flour da hannunta da kafafunta sanan takashe famfon ta mike tsaye takoma bakery, karamin hijabin aikin tacire ta dau babban hijabinta ta zumbula tadau yar karaman jakanta ta rataya tafito dan tafiya, da Fatima taci karo da itama tacire kayan jikin ta na aiki ta sanya riga da skirt ja tayafa wani bakin gyale dan wacce take night tariga tazo ta karbeta itama gida zata tafi, kallo daya Aneesa tamata ta dauke kai tai hanyar kofa dan batason matsala ayanda tagajin nan, budemusu kofa Yusuf security yayi Fatima dake bayanta ta washemai baki tace "wai yaushe zaka zone Yusuf kaga Baban mu?" tai magana tana yatsine baki ita adole saita nunama Aneesa Yusuf natane, batare daya kalletaba yanabin Aneesa datai gaba abinta da kallo yace "ina? Ina zanzo faty?" aharzuke ganin yanda yake kallon Aneesa tace "wai me kake wani bin Aneesa da kallo saikace sabon maye, lafiyanka?" dan juyowa yayi ya kalleta saikuma yay murmushi yasake kallon Aneesan dake tsaye abakin titi tana jiran abin hawa yace "wlh sonta nake sosai Faty, bala'in son Aneesa nake, arayuwa yarinyar nan na burgeni gata da shegen natsuwa duk intazo nan hankalinta nakan aikinta batadamu da wanan shishigema mutane kokuma gulman nan naku da matana, ina lura da komi kokuna gulman Customer abinku ita tana chan tana aikinta, gata baruwanta da kwadayi bakaman keba da idan customer yan gayu sunzo sun rage abu har rige rigen dauka kuke akulle a leda a jefa ajaka" cikin fushi sosai kaman zata dakeshi Faty tace "mai kake nufi? Nikake cema mai kwadayi to? Nice mai kwadayi?" kallonta yayi saikuma yay dariya yace "haba yar kawata Faty kema kinsan duk shagon nan banda kamanki, bahaka nake nufiba cewa nayi ita Aneesa bata da kwadayi, ga yarinyar da kyau wlh" tsaki Faty taja in disgust tace "wanan bakarce keda kyau, lallai bakasan kyauba, gani nan yar fara dani shine zaka kalli wanchan kace tanada kyau" kallonta yayi yace "aike farinki farin mai ne bakinta kuma natural ne, she's d definition of black is beautiful" ganin mugun kallon datamai kaman zata shakeshi yasa yay murmushi yace "kawas ina ganin baki taba yima Aneesa kallon kurilla bane kallon tsoro kike mata, ai wlh duk shagon nan kap banga mai kyan yarinyar nanba, gata doguwa yar daidai, bakin fatarta har kyalli yakeyi, jibidai dogon hancinta kaman kan biro, leben yarinyar nan wlh baida banbanci da leben baturiya har mafarkin nakomosu inasha nike" ya karashe maganan yana lumshe ido yanadan shafa kirji irin wanda yay nisan nan a tunani, mugun tsaki Fatima da zuciyarta ke tafarfasa taja tace "kaika sani, kaita abu kaman tsohon bunsuru, nidai natafi saida safe" tai gaba abinta, bakin gyalenta yakamo da sauri yarike yace "haba kawas, kawata ni kadai, kema wlh kinada kyau gaki da komi, bakiga yanda madam duktafi sonki cikin ma'aikatan ta, dan jirani yanzun nan nasan Bala zai iso ya karbeni saimu tafi tare nama saukeki agida ko tunda kinaso na je gidanku inga Baba" yawani kashe mata ido yana side lebe dayasa taji ya narkan mata da zuciya cikin tsananin sonshi hakan yasa tai murmushi sosai tace "to bazakai salla ba gashin nanfa antada sallan magrib" yatsine fuska yayi yace "ke bari innaje gida nahada na rapke su" daidai lokacin wani dake sanye da kayan security ya karaso wajen bayan yay parking yar keken shi, tashi yayi daga kan kujeranshi yace "yauwa Bala kainake jira natafi bari naje na chanza kaya" yabude kofa yana rike da gyalen nata yay ciki hakan yasa ta bishi tana murmushi, backyard sukayi yabude wani daki ya shiga itama tabishi ciki tana turo baki tace "me kawani janyoni babu abinda zan baka ba'a gabana kake cewa kana mugunson Aneesan ba duk abinda nake maka Yusuf, duk abinda nake ma amma nikaciwa mutunci" gyalenta ya yaye ya yar akasa yana murmushin neman sulhu yace "haba Fatyna tawajena kema kinsan bama yar haka dake, kawai dai tsokanar ki nake, sonake naga ko kina kishina kuma naga kinayi, albashina nake tarawa dazaran sunyi yawa zanzo asanni agidanku asamana rana muyi aurenmu wlh" da gudu ta rungume shi tace "da gaske Yusuf dina?" murmushi yayi yana daura hanunshi kan zip din bayan riganta yace "eh wlh da gaske, ko dazu danai maganan ta lebanki nake nufi wlh ke bakiga lips dinkiba kaman na baturiya" da sauri tasa hannu kan lips dinta dayaji pink janbaki tana shafawa tana murmushi, shikuma yay maganan yana yarda riganta akasa yasa hannu ya balle maballin bra yacire yayar yana kama nonon ta da karfi, lumshe ido tayi da sauri tana turamai tace "wayyo Allah na, Yusuf kar madam ta kamamu fa koranmu zatayi wlh" sakinta yayi yay wurin kofan ya kulle da key yasaka sakata yace "bazata kamamu ba, kuma ko Bala yazo yaga akulle zai gane bazai ce komiba shima haka yakeyi da Jamila kullun ranan duniya" dariya duk sukayi ta karaso gaban shi da gudu tana warware mai boturin riga shima yana cire belt din wandon jikinshi tace "nakosa muyi aure abinmu wanan cin yan
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78