Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 62

Chapter 62

Rayuwa Book 1 Complete Hausa Novel 1,202 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

A fili kuwa yace "kiyi baccinki my hrt desire ni dai zan samawa Nawaz k'annene a wannan Daren mai albarka" sai kuma ya shiga aikata mata sak'onni wanda lokaci d'aya Faheem ya fara fita hayyacinsa kamar ba mai mata ba😏. To Faheem Hibbah asuba ta gari ni nayi nanπŸƒβ€β™€πŸƒβ€β™€πŸƒβ€β™€. *by* *Mamyn Najmah* [10/26, 9:27 PM] Maman Najma Author P1: πŸ“πŸ“πŸ“πŸ“πŸ“πŸ“πŸ“πŸ“πŸ“ *RAYUWA* page5⃣5⃣ *NA* *MAMYN NAJMAH* πŸ“πŸ“πŸ“πŸ“πŸ“πŸ“πŸ“πŸ“πŸ“ *DEDICATED TO AYSHA ALIYU GARKUWA* ```wattpad@mamyn_najmah2222``` πŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”š Hibbah yau dai an zama cikakkiyar mace an shigo sahun manya don Faheem bai gyaleta ba sai da ya mayar da ita cikakkiyar mace. Sai bayan komai ya lafa Faheem ya janyo Hibbah ya rumgume ta yana ta samata albarka gami da lallashinta, ita kuwa sai kuka take saboda shiga bakon abu da tayi ga kuma kunyar Faheem data rufeta ta rasa inda zata sa kanta. Haka dai Faheem yayi ta rarrashinta har ya samu tayi bacci, jinshi yake kamar wannan ne aurensa na farko don Hibbah ta dabance sam ni'imarta ta bambanta data Kausar jinshi yayi yafi samun gamsuwa da ita fiye da Kausar. Haka yayi ta tunanin abinda ya kasance a tsakaninsu daga baya ya mik'e ya shiga toilet yayi wanka sannan ya d'auro alwala yazo ya dinga nafila yana godiya ga Allah. Satin Hibbah biyu a gidan Faheem har ta ware duk wannan kunyar tashi ta sauketa ta tsaya tana kula da mijinta yadda ya kamata. Shi kuwa Faheem kamar ba shiba yadda yake yiwa Hibbah wani lokacin har kunya take ji, daidai misali yana k'ok'ari wajen kwatanta adalci a tsakaninsu. Faheem ya had'e Kausar da Hibbah a gida d'aya sakamakon Daddy ya kirashi yace ya had'e matansa waje d'aya don su kuma shak'uwa a matsayinsu na *jini d'aya*. Had'e sun da yayi sai suka kuma shak'uwa sosai Hibbah tama fi son haka saboda kullum tana tare da Nawaz d'inta, ita ma Kausar taji dad'i amma wani lokacin sai ta shiga d'aki tayi ta kuka tana da ta sanin rashin kula da mijinta da tayi aikinta kuwa tuni ta rubuta takardar ajiye aiki. *3 month later* Hibbah na gaban dressing mirror tana k'ok'arin sanya wani pink ashoke da aka nad'a Mata shi ta gama kwalliya sanye take cikin wani material mai shegen kyau gashi yayi mata matuk'ar kyau. Faheem dake jikin k'ofar d'akin ya zuba mata idanu yana kuma jin k'aunarta na ratsa duk ilahirin jikinsa ya k'araso gaban mirror ya karb'i ashoken ya saka mata da kanshi sannan ya juyo da ita "Masha Allah my hrt desire kinyi kyau sosai Anya kuwa zan barki kije wajen dinner d'in nan kuwa" Hibbah ta marairaice fuska "my boo kar muyi haka dakai Dan Allah ka barni naje, bikin Saudat da Safiyya ace banje dinner ba" ya girgixa kai "a'a my hrt desire kiyi zamanki kawai zansa a d'auko miki duk abinda aka gabatar a wajen" Faheem baiyi aune ba sai ganin hawaye yayi a fuskar Hibbah cikin kuka tace "Dan Allah my boo ni zan iya ma wanke kwalliyar Allah, kuma fa kace zaka dinga kaini kullum wajen bikin tunda kace bazanje na kwana ba" da sauri ya janyota jikinsa yana rarrashinta "ai zaki b'ata kwalliyar wasa nake miki" ya shafi cikinta "anya yarinyar nan ba ajiyata a jikinki kuwa naga fa sai wani haske kike yi kuma na Lura yanzu kina yawan ka sala, kwama biyun nan dana kusanceki fa naji kin canza" Hibbah ta rufe ido cike da kunya don itama ta lura da hakan kuma watanta biyu kenan bata ga al'adarta ba ga yawan tashin zuciya ga kasala amma sai ta dangana hakan da kawai janjin yanayi ne wai don da tana budurwa ne yanzu kuma tana da miji. Ta karyar da kai "my boo ni bani da komai fa" "a'a gobe zamuje Dr ya duba min ke don ni ban yarda ba akwai ciki a jikinki" ya fad'a yana shafa cikinta. Hibbah ta ja hannunsa "mu tafi lokaci na k'urewa fa" Haka suka wuce wajen dinner d'in su biyu don Kausar tana can ita da Nawaz, wajen ya k'ayato wuta a wajen kamar rana sai sautin kid'a dake tashi a wajen. Faheem ya samu waje yayi parking ya kai hannunsa kan cikinta yana dubanta yace "ni zan koma idan anjima zan dawo na d'auke ki, ki kularmin da ajiyata" ta kawar da kanta gefe "babban Yaya baza ka zauna a wajen ba" "a'a ai Ku kun wakilce ni" Hibbah ta bud'e k'ofar zata fita "to saina kazo" ya janyota "a hakan zaki fita baki bani sak'ona ba" tayi murmushi tare da yi masa Kiss a kan leb'ensa sannan sukayi sallama. Ta k'arasa cikin wajen lokacin ma amaren basu zo ba, wajen su Aunty ta nufa suka shiga gaggaisawa sannan suka zauna ana ta hira Aunty itama da cikinta. Sai can mc yake sanarwar amare da angwayensu zasu shigo amare da angwaye sunyi kyau matuk'a sun kuma dace da juna, Hibbah da aunty suka tashi suna yiwa amare lik'i har suka k'araso wajen da aka tanadar dominsu suka zauna aka shiga hotona kafin kuma a shiga kad'e kad'e. Aka buk'aci angwaye da amare su fito filin rawa bayan sun fito Hibbah ta tashi ta shiga yi musu lik'i tana d'an rausayawa a hankali, hakan da takeyi sai ya janyo hankulan wasu samari abokanan ango su uku, d'aya a cikinsu yace "Salis kunga wataj had'addiyar baby da idanuna suka hango?" Dayan yace "ai ni tun shigowarta na ganta yanzu ma zanje na sameta" dayan da baice komai ba yace "ai ku naku wasa ba'a sanya a irin wannan bash Ku tashi muje" suka mik'e suka nufi filin rawar suka shiga yiwa Hibbah lik'i. Faheem dake tsaye yana kallonsu ranshi a mugun b'ace ya nufi cikin gilin rawar, Hibbah tana hangoshi gabanta ya shiga fad'uwa don ganin yanayinsa gaba d'aya ya sauya. Yana zuwa ya d'auketa tamkar jaririya yayi waje da ita, waje kuwa ya d'auki ihu ana ta tafi wai babban yaya yana koyawa amare yadda za suyi soyayya, Kausar kuwa wani Abu ne ya tsaya mata a rai tama kasa cewa komai a hankali hawaye ya shiga mata sintiri. Mota Faheem ya bud'e yasata sannan ya kunna motar suka nufi gida bai ce Mata komai ba har suka isa gida itama bata yi magana ba don a tsorace take. Yana gama parking ya bud'e ya fita tare da banko k'ofar, da sauri itama ta fito ta biyo bayansa a parlor ta iskashi yana zaune ya d'aga kansa sama. Ta k'araso ta tsugunna a gabansa "don Allah my boo kayi hakuri wallahi ni bansansu ba banma san suna min liki ba" ya dubeta yama kasa magana kawai ya kawar da kansa gefe Hibbah ta kuma matsoshi jikinsu na gogar juna tace "my boo kayi hakuri Dan Allah......" Sai kuma tasa kuka hawayenta na d'iga a k'afafunsa. Ya d'ago da sauri ya d'orata kan cinyarsa yana goge hawayen fuskarta "my hrt desire kinsan ina da kishi akan iyalina amma kika shiga filin rawa a gaban gartin maza kina rawa har wasu suna hiran zasu sameki ku daidaita" ta shafo wuyansa ta baya tare da had'a bakinsu don tasan haka ne kawai zai sanyaya masa zuciya hot kiss take masa cikin k'warewa sun jima a haka don har Faheem ya fara fita hayyacinsa, sannan ta

Table of Contents

Chapters

63 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});