Chapter 25
Chapter 25
guda ya fara kissing din ta ai ba shiri ta yi tsit , ta na karbar sakon shi , nan take ita ma ta shiga mayar mishi da martani , ta zagayo da hannayanta a wuyan shi a hankali ya yi baya da ita , su ka fado saman bed din su , ya sa hannu ya fara raba ta da kayan jikin ta , har sai da ya meda ta naked , sannan ya zabe bakin shi da ga cikin nata bai dire shi ko ina ba sai saman nipple din ta , nan take kawai ya gama fita hayacin shi , specially yadda ya ke jin hannun ta saman kanshi duk ta gama birkice mishi lissafi Ita kanta tuni tuni ta tafi , dan dama a kusa ta ke , ta yi tunanin janyowar nan da ya yi mata dan su buga game ne , wai sai ta ga ya ja mata hanci shi ya sa ta sakin mishi kukan shagwaba π΄π΄π΄ NI KAM BARI NA JUYA HAR KU GAMA NA DAWO , DAN ABUN YA FARA FIN KARFINA βͺAFTER SOME HOURS π« Misalin karfe 5 na yamma , a tare duk su ka shirya su ka tafi park , dan Malik ya san in ba su tafi ba tom Prince ba zai kyale shi ba , ita dai Princess cewa ta yi ba za ta je ba , ta zauna tare da maid din su , ba irin rokon da Malik bai yi mata ba su tafi , da ga karshe ta sakin mishi kuka, ba dan ya so ba ya hakura ya kyale ta a haka su ka nufi park din Malik ke yawan kai Su , ba kowane ne ba sai park din da ya hadu da Aylan , kullum a zuciyar shi ya na tunanin zai sake ganin shi , amma tsawan shekara hudu yanzu kullum ya zo ba ya ganin shi har ya cire rai ma , bayan ya yi parking din motar su , su ka fito su ka shiga park din , shi dai prince tun da su ka shigo baki ya ki rufuwa , sai dariya ya ke , ita kuma Inaya ta biye mishi , da allamun na yarintar sun dawo mata shi dai Malik kallon su kawai ya ke ya na murmushi su na a haka kawai ya ga Prince ya kwassa da gudu ya nufi wajen wani me sayar da halawar auduga da sauri Inaya ta bi bayan shi ta na fadin " Prince , yi a hankali don Allah kar ka bace mana " bin bayan su Malik ya yi ya na kiran sunan Prince shi dai Prince ko jin su ba ya yi dan halawar ta yi mugun shiga ranshi , sai da ya iso sannan ya tsaya ya na fadin " Uncle , ina son halwar nan " ya kai karshen ya na nuna mishi mai pink color ya na gama fadar haka ya ji Nihal ta riko hannunshi ta na fadin " Prince , next time in ka na son abu ka fada min ba tserewa za ka yi ba , a ka je ka bace fa ? " cikin yar shagwaba ya ce " i'm Sorry Cutie , please saya min halawa " ya na gama fadar haka Malik ya iso wajen ya na fadin " Prince , why za ka tsere ? dubi yadda ka gajiyar da momyn ka " wani dan karamin kukan shagwaba Prince ya yi mishi ya na fadin " ni halawa na ke so , pleaseeee " ya kai karshen ya na dan marairaice fuska ya na rufe bakin shi Malik ya ji wayar shi ta fara ringing , hannu ya kai cikin aljihu , ya fiddo ta , sannan ya kai hannu cikin gudan aljihun ya fiddo bandir din dollars , ya mikawa Inaya ya na fadin " kar ku bar wajen nan , yanzu na dawo " da to kawai ta amsa mishi kafin ta kai hannu ta karbi kudin shi kuma ya juya , kai a sunkuye ya fara takawa ya nufi hanyar fita park din ya na latsa wayar shi ya yi nisa kadan , kawai ya ji ya bugi mutun da karfi , har sai da ya saki wayar shi , ya yi gaba kamar ya yi tuntunbe sai dai bai fadi ba wata yar karamar ajiyar zuciya ya sauke kafin ya duka ya dauki wayar shi , kawai ya ga screen din ya tarwatse baki daya , ta mutu wani dan karamin tsaki ya ja , kafin ya juyo ya na fadin " I'm sorry na....... " ai maganar da bai kai karshen ta ba kenan ya dan zaro idanu β€β EXILED PRINCE ββ€ ( LOVE MEETS POWER ) ππ₯ ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH βπ γTHE ROYALTY LOVE β€πΉγ γ BOOK ________ 4πββ€ γ _______________________πβπβπβπβπβπβπ______________________ ο½ P A G E ________ 21 & 22 βππ₯ο½ wani dan karamin Murmushi Aylan ya sakin mishi kafin ya ce " kai ma an koya maka tafiya ka na latsa waya ? " ya kai karshen ya na dukawa ya dauki tashi wayar shi ma wata nanauyar ajiyar zuciya Malik ya sauke kafin ya ce " General , sai yau Allah ya sake hada ni da kai " " Kennan nema na ka shiga yi " Aylan ya fada ya na meda wayar shi cikin aljihun shi , ya juyo da kyau su na fuskantar juna wani dan murmushi Malik ya yi kafin ya ce " Eh , dole na nema ka " cikin nitsuwa Aylan ya katse shi da cewa " Why ?" " akwai tambayar da ta tsaya min a rai tsawan shekaru , kuma na san kai kadai za ka iya ba ni amsar ta , amma sai yau Allah ya sake hada ni da kai " wani murmushi mai dan sauti Aylan ya yi kafin ya nade hannayanshi a kirji, ya daga mishi gera guda ya na fadin " me ya sa ban fada maka a na neman ka a Saudiya ba ko ? " dan zaro idanu Malik ya yi ya na kallon shi , ta ya a ka yi ya san tambayar da zai yi mishi kenan ya yi nisa duniyar tunanin shi ya jiyo Muryar Aylan ya na fadin " maganar ta na da tsawo " da sauri Malik ya katse shi da cewa " please tell me " " shikenan tun da ka matsa , it's true na san da a na neman ka , kuma har da ni cikin neman ka , har kyauta na bayar ga duk wanda ya samo ka , lokacin da na ji labarin halin da familyn ka ke ciki na yi kokari wajen ganin na taimaka musu saboda General Abdellah abokin mahaifina ne , na so na tura jami'an tsaro na Saudiya dan sauke Malik da ga kujerar , sai da ga baya General ke kwatanta min in na yi haka kamar na haddasa yaki ne tsakanin Saudiya da US , nemo ka ne kadai solution din mu , that's why ma na bayar da kyautar ga wanda zai samo ka dan ka koma Saudiya in
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31