Chapter 15
Chapter 15
wata nanauyar ajiyar zuciya ya sauke ya na lumshe idanunshi a hankali kafin ya sake bude su , ya dago kai nan ya ga Doctor rike da wani babyn , sai wuntsila kafafu ya ke , ido a rufe ya na kuka da karfi bai san lokacin da ya lumshe idanunshi ya na yi wa Allah godiya cikin zuciyar shi a hankali doctor ta matso rike da babyn ta ce mishi " congratulation it's a girl , ranka shi dade Triplets ne ta samu " sai da ya sunkuyar da kai ya mannawa babyn hannunshi kiss saman forehead sannan ya dago ya kalli Doctor ya ce " ba na son maganar nan ta fita da ga dakin nan , kar Wanda ya san MALIKAT Triplets ne ta haifa , ko ita kanta kar ku fada mata , ki dauki babyn cikin sirri ki bizine shi " dan zaro idanu ta yi ta na fadin " ran ka shi dade , ba za a yi mishi jana'iza ba ? " bai ce mata komai ba ya juya a hankali ya kontar da babyn saman gadon da ke bayan shi sannan ya juyo ya kali doctor ya ce " zan yi mishi jana'iza , amma ba na son kowa ya san da maganar nan , da ga ni sai ku ukun nan , na roke ku don Allah , dan son annabi kar ku fitar da maganar nan , na san ba za ta iya jure wa ba idan ta ji wannan maganar , ni na godewa Allah ma da ba ta cikin hayacin ta ya shigo duniya , na roke ku don Allah kar ku bari wani ya san wannan maganar , ya zama sirrin mu na mudu hudun nan sai Allah " a hankali Doctor ta gyada mishi kai kafin ta juya ta karbi dayan babyn ta ce " in sha Allah , Twins ne MALIKAT ta haifa , nurse ? " a tare su ka ce " twins ne ta haifa " wata boyayyar ajiyar zuciya Malik ya sauke , ya na shirin magana Doctor ta riga shi cewa " za ka rike shi , ko mu tafi ? " bai ce mata komai ba ya dago hannayan shi a hankali ya mika mata ba musu ta daura mishi babyn a sama nan take ya kara sautin kukan shi ya na wuntsila Kafafu kadan ya kubcewa Malik da sauri Doctor ta karbe shi ta na fadin " Nurse , ku je a yi wa mai martaba dress , ya samu rauni a jikin shi , ku kontar Da hankalin ku , zan kula da komai " ta fada ta na juyawa da babyn hannunta , gudar nurse din ta na rike da namijin sai da ya sunkuyo ya mannawa Inaya kiss a saman forehead din ta , sannan ya kai bakin shi saitin kunnen ta ya yi mata rada kafin ya mike ya juya ya bi bayan nurse din nan su ka baro dakin , ya ma kassa kallon dayan babyn nashi dan ya na jin zafi cikin zuciyar shi ba kadan ba , amma ba komai haka Allah ya so kuma duk abun da ya yi dai'dai ne ❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤ ( LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊 【THE ROYALTY LOVE ❤🌹】 【 BOOK ________ 4 📚✍💌 】 _______________________♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡______________________ { P A G E ________ 13 & 14 ✍💕🔥} su na fitowa kawai ta ga Malik ya yi gaba abun shi , ya nufi su MALIKAT AL'UMU da ke zazzaune sun yi zugum su na ganin shi su ka mike a tare su na tambayar ta sauka lafiya gyada musu kai kawai ya yi kafin ya ce " za ku iya komawa part din ku , doctor ta ce ta na bukatar hutu " ya kai karshen ya na shirin takawa da sauri MALIKAT AL'UMU ta taro shi ta na fadin " me ta samu ? mace ko namiji ? " slowly ya juya ya kalli MALIKAT INAS , cikin sanyin murya ya ce " Nayel & Nailah " wani kyawatencen murmushi MALIKAT INAS ta saki har hawaye na zubo mata da sauri RIANNA ta ce " Akhie Twins ne ta samu ? " gyada mata kai ya yi a hankali kafin ya juya ya fice word room din ran shi fari tas kamar an yi mishi albishir da gidan Aljanna a haka su ma su MALIKAT INAS su ka baro Word room din , kowace ta nufi part din ta na asali shi ma Diya da Nesrine su ka koma part din su , haka Abdoul da Tesnim Rafik kuma ya nufi fada ya bude ta , ya kira duk wani na fadar ya fada mishi ya dawo Ranar Friday za a sake nada Malik Nawfel Hicham Bin Jaabar bangaran Malik kuwa kai tsaye part din MALIKAT HOUDA ya koma , babu ko sallama ya shigo parlourn , nan ya tardo ta zaune , sai faman addu'a ta ke yi ta na ganin shi ta sauke ajiyar zuciya ta tashi da sauri ta nufe shi ta na fadin " masoyina , ba abun da ya same ka dai ko ? Allah na gode maka " wani dan karamin murmushin geffen fuska ya sakin mata kafin ya ce " kin ga , ki daina kira na da masoyinki , so ki ke papi ya tardo ni , ya ce na kwace mishi matar shi " wata yar karamar dariya ta saki ta na fadin " kai dai ka sani , mara kunya kawai " " shikenan , bari na yi wanka , zan yi miki albishir me dadi " " shikenan , ina jiran ka , mai martaba " ta fada cikin zolaya bai ce mata komai ba ya nufi corridor ya shige bedroom din Inaya ke ciki , kai tsaye toilet ya wuce bai ce mata komai ba ya nufi corridor ya shige bedroom din Inaya ke ciki , kai tsaye toilet ya wuce dan ya yi wanka jim kadan ya fito sanye da bathrobe bed din ya nufo ya zauna , ya zauna a baki ya kai hannu ya bude bedside drawer ya fido A box sannan ya ajiye a sama , sannan ya bude ya fiddo wata yar takarda hannu ya sa ya rabata gida biyu , ya fido wata yar karamar allura irin ta dinki ta na da wani siririn zare blue a hankali ya kai allurar nan wajen yankar da Aymane ya yi mishi , ya fara yi wa kanshi dinki , ya na lumshe idanunshi , ya na cije lips din shi na kassa dan ba karamin zafi a dakwai ba amma a haka ya yi wa kan shi dinki , ya yi dressing wajen , sannan ya tashi ya nufi dressing room jim kadan ya fito sanye da Trouser black color , da T-shirt sky blue , sai wasu sneakers farare a kafafun shi , ya daure wanan smooth hai din nashi a baya , sai tashin qamshi ya ke , sannan ya nufi kofar fita bedroom din ya fito kai tsaye part din ya baki daya ya baro , ya
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31