Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 7

Chapter 7

Karshen Duniya Book 1 Complete Hausa Novel 1,196 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

farfado ba Kuma zuba mata tayi Nan ma shiru ganin ba nasara yasa kawaii ta sukuce ta gaba daya tayi toilet da ita kwantar da ita tayi a qasa ta kunna mata shower takai mintina akalla biyu kafin taja wata doguwar ajiyar zuciya " Idon ta a rufe ta fara ihu tana Jan jikinta tana ah ah yaya banaso kad"agani wallahi in Daddy ya kashe Mommy Nima sai na kashe ka wayyo Mommy Yaya zai kasheni" " gwanin tausayi _wata sabuwa_ Mamaki tsoro baisa mummy ta jira ta Gama jin sabbatun da ilham din keyi ba ta fito waje a guje" Yana Nan tsaye ya zura wa guri guda ido " ba zato yaji an falla mishi wani Mari a razane ya d"ago fateema CE a gabanshi tana jefa mishi wani matsiyacin kallo" fateema? Yau shi zata d"aga hannu ta mara? To why" nace _daga baya kenan_ Kwalar rigar shi ta Kama tana ja tsabar masifar dake cinta kukan ma ya dauke diff ". Abinda yakusa ida sa zuciyar shi bugawa yaji tana fad"I Wlh sageer kunyi kad"an daga Kai har" tsinannen danka " y"ata ? Yaushe Irfan yayi girman da yasan yayiwa yarinya *fyade*? _nace tambayi kanki_ to wlh sai na kasheku ku duka wlh sai na kunna wa gidan Nan wuta inyaso mu mutu mu duka da dai in rayu ina kallon yarinya a ido budurwa a ciki kuwa fanko wlh gwanda mun mutu an shafe babin mu a doron duniya" wani kyakkyawan Mari masu lafiya ya sauke mata har guda biyu" ya fincike rikon da ta Mai yace Baki da hankali ne ? Kidawo hqyyqcinki ki min bqyqnin da zqn Gane Dan bangane wannan soki burutsun naki ba Mai Kama da farin shigar hauka" Kamar an tsinkuleta tayi waje Kai tsaye dakin Irfan din ta nufa banka kofar tai da yake a bude take Kai tsaye ciki ta nufa tana fad"in wlh yau ko ubanwa ya tsaya maka sai na kasheka " Sai dai me wayam bakowa a dakin kofat toilet din ta Kuma bankawa Nan ma ba kowa " gabanta ne yakuma girdewa ya fad"I ganin takarda akan gado Dan ita Sam Bata ma kula da wasu abubuwan da aka fitar a dakin ba idon ta a rufe yake " Takardan ta dauko tafito da gudu daga dakin da bazata iya tsayawa ta karanta ba gudun kada taga abinda zai sa zuciyar ta ta buga Dakin ilham ta fad"o ya dauko ta daga toilet din har yasaka mata Riga Yana niyyar fitowa da ita suka ci karo " takardan ta miqa mishi tace " d"an ka ya gudu Kai Kuma ina zaka kaimun Yar? Bai Bata amsa ba ya gota ta zai wuce tace wlh bazaka je mun ko'ina da y"a ba sai ka karbi takardan Nan kq bude ka karanta " naji yanda akai aka lalata min y"a wlh ' Bai Musa ba ya sauke ilham din ya karbi takardan" """""" Bayan an tashi daga makarantar ne bayan kowa ya fice ta na kallon su lubna suka miq"e hanya su su bakwai suka nufi gidan matar Nan da ke kunna musu videos girgiza Kai tayi ta share kwallar tausayin rayuwar da suka jefa Kan su takai kimanin minti biyar sai ta nu fi ofis din Head master sai ta dawo gani take in ta tona musu asiri kamar Bata kyauta musu ba to Amma ya zqtai? Wannan itace kad"ai damar da ke gareta na hanasu aikata wannan fasadin " shahada tayi ta tura kofar cikin sa"a head master din tana toilet din cikin ofis din " lallabawa tayi ta ajje mata peper din ta fice ajiyar zuciya ta sauke tana yiwa Allah godiya" ba Wanda ya ganta" bare yace ita taje ta fad"a Karfe 9:00 dai dai suka fito suna tafe suna kyalkyala Daria hular shi a hannun ta tana mishi Kari " Allah Abba kamar kada ka fita dan gaskia nidai ina buqatar qari " ta fad"a a shagwabe " shima kalar shagwabar yayi yace Allah ko mai dadina.? Gyada mishi Kai tayi tace kwanaki uku nefa ynxun da umma tadawo fa shikenan zaka daina bani " Injiwa? Ya tambayeta" To ai dai kasan indai tana Nan taya zamu kebe"? Kuma matsowa yayi ya rad"a mata wata mgn _to nidai banji me yace ba_ tsalle ta doka tace yess" abbana mai baseera hankali kwance ka samo solution" Ringing din wayarshi ne ya katse mata murnar da take" amsa wayar ya farayi bayan ya zauna " Lpy Lau gata Nan ma kusa ok yo har angama bikin ? Ba sai gobe kikace zaki dawo ba? Ah bawani missing namu " Ok to sai Kun iso" Zuru ta mishi har ya gama wayar " juyowa yayi a kasalance yace ummanki yau zata dawo" wai ta fasa yin kwana hudun" Hankalin shi yatashi matuqa" yayi kuka kamar ba gobe bayan sanar dashi y"arshi *mubeena* Allah yamata cikawa" Ba mutuwar ta kad"ashi ba a a silar mutuwar ta itace tafi komai tada mishi hnkli kai tsaye gidansu ya nufa da ita bayan ya cike komai a asibitin sun bashi gawar " Napep na tsaida shi ya nufi cikin gidan" mahaifiyar shi CE kad"ai Kuma ba isashshiyar lpy ne da ita ba Bata ma gani " a kwance ya isketa " dare ne shiyasa ya zauna ya mata bayanin komai" tayi kuka itama kamar ciwon ta zai tashi kafin Fara mishi fad"an meyasa Bai zo gun ta ba ya fad"a mata tunda abin ya faru ba? Hkr ya Bata akain cewa Bai son hankalinta ya tashi shiyasa " Cemishi tayi yaje ya tado hadeeza kanwarshi CE ta Dora ruwan dumi a wa *mubeena* wanka a had"ata da safe sai a kaita makwancinta". Tabbas ko ita humayda ta Bata mata Rai Amma ai kanta tayiwa tunda ita " ta rasa " """ Cikin hanzari ya bude takardan Yana bin rubutun da kallo tabbas rubutun Irfan ne wannan " Katse mishi tunani tayi dacewa ka karanta a fili inji Dan baza acucenu ba wlh Dan ma ina tsoron karanta wa inkaranto wa kaina yasa na ba" Gyada Kai yayi yafara karanta wa kamar haka........โœ๐Ÿผ *Allah katsare mana yaran mu maza da mata ka karesu daga dukkan sharrin *KARSHEN *DUNIYAR* Nan ameen *KARSHEN DUNIYA* _ina fatan hakan yayi muku to Dan jindadin ku ne kuci gaba da bani shawara nikuma inshallah zan dauka bazan watsa muku q"asa a ido ba anatare๐Ÿค๐Ÿป_ comment Share 08038541511 [1/11, 9:41 AM] Zahrahbukar: *KARSHEN DUNIYA* _Kalubalenku Iyaye_ *NA* *Zahrabukar* *Exquisite WRITTERS ASSOCIATION* *11* _____Fara karanta wa yayi kamar haka"๐Ÿ‘‡๐Ÿผ *_"Hy Daddynah ina fata lokacin da zaka karanta wannan wasikar tawa kana gadon asibity bayan kaga aika aikar danayiwa y'ar ka y'arso kayi mamaki ko?* *To daina mamaki na Dade Inna jiran wannan ranar bayanzun nai tanajin zuwan ta ba Amma ba yanda na iya ne dama CE tazomin shiyasa nai amfani da ita kasan ance dama sau daya take zuwa a rayuwa ' kada ranka ya baci fa baai komai ba burina a duniya tun tashi na nasan wayeni na dauki aniyar wulaqantaka in tozartaka bayan hawan jini ya kadaka kasa paralyzed da heart attack sun maka rubdugu kayi mamaki ko?* *To kad'an kenan daga abinda na tanadar wa rayuwar ku Kai da matarka* *da wannan Yar

Table of Contents

Chapters

27 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});