Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 23

Chapter 23

Karshen Duniya Book 1 Complete Hausa Novel 1,206 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

karfi da yasamin ya juya bayana ya sadu dani ta bayana inaji Ina gani sannan ya faffala min maruka Babu bakin kuka har ya gama yasa wani kyalle ya kwashe kazantar da ke bayana wacce ya zuba min sannan ya zura kayanshi Ko kallo ban isheshi ba bare yamin gargadin kada yaji ko ya gani na sanar da wani abinda yamin ya bude kofa ya fice ya barni Nan yashe Abin bakin ciki da takaici na kasa magana"l kukan ma gashi fa inayi Amma babu sauti sai hawaye haka na tashi da karfin hali nqje na wanke jikina na fito bacci ya gagare ni na kosa gari ya waye in sanar wa da mamana abinda yafaru mu tattara kayan mu mu bar gidan haka na zauna zuru har gari ya waye na lallaba na fito" Da qanena Ahmad na faracin karo yace min "Aunty gud morning Baki da lpy ne idanun ki sun kunbura ko Ko wani ne ya doke ki kikai kuka in rama Miki?" Ya fada cike da yarinta "To fa wata sabuwa umayma na bude Baki da niyyar in bashi amsa magana tace daukar ni inda Kika ganni Dan ga fa maganar inayi Amma ba ajin me nake cewa Baki na ma bai nuna alamun Ina maganar balle a fahimci me nake cewa Kiri Kiri a ranar umayma nazama bebiya muna Nan tsaye ina share hawayen fuska ta Dan abin narasa ma me zanyi sai ga kaka malam ya shigo da sauri Ahmad ya ruga yana cewa....... _tsokaci akan labarin zeenah kacokam labarin zeenah true life story ne asali ma Saboda labarin na tsara sauran labaran nasan da yawa zasuce karya ne_ _so bazan bata lokaci wajen rantse muku ba Wlh inajin zeenah Har cikin Raina sannan bana gajia da bibiyar labarinta Sanda ta bani labarin wallahi na girgiza matuka Tana nan cikinmu Kuma Har gobe Tana rayuwa labarinta Akwai manyan darussa aciki yanzun zamu nausa_ *akwai sabon labarin da nafara a jiya free buk ne short comedian story wato haihuwar fari ku nemi naku kusha Dariya ga Oum nurain ga abu nurain gakuma nurses da dakin kwadago wato labour room karki bari wannan nishadin ya wuceki nemi naki da zafi zafinsa* Comment Share 08038541511 [1/28, 9:14 AM] Zahrahbukar: *KARSHEN DUNIYA* _kalubalenku Iyaye_ *na* *Zahrabukar* *exquisite WRITTERS forum* *masu himma tuni sun fara subscription kui maza ku hanzarta fa kar ayi baku Tafiyar Mai tsawo ce Akwai rikita rikita da bankade bankade cin amana daukar fansa Mai zafi yaudara zamba cikin aminci kawata matso kusa da yan kudinki kalilan ki kwashi garabasar wannan daddad'an labarin* Normal group #300 VIP #500 special #600 _duk tsarin da kike bukatarku zaki samu Akwai banbanci yawan posting a kowacce rana akan kowanne tsari_ ki biya yan sulallan ki ta wannan account number din *6035968908 keystone bank umma yusif* Sai ki Turomin shaidar biya akan wannan number din 08038541511. Sai insaki paid group *26* "Kaka malam kalli wani ya doki aunty idanun ta duk sun Kun bura da tayi kuka Kuma nace ta fada min wanene in rama Mata taki ta yi magana" Cike da yarinta Yana tattabe baki ya karasa maganar Murmushi kaka malam yayi "yace to Parrott akun gidanmu Mai magana idan ka Fara magana ba comer bare full stop Ita tace maka wani ya dake ta ne?" Ya maida kallonshi gareni "ke umayma tsohon banzan Nan sai kanne min ido daya yayi Wai shi d'an duniya" "Zo Nan zeena inji wa yadakar min Mata kodai bulalar manya taji?" Ahmad sabida yarinta Bai fahimta ba Amma ni tsaf nasan inda ya dosa zuciya ta namin wani irin suya ga wata qundumemiyar ashariya danake fatan ta fito daga bakina in maka wa wannan tsohon najadun Amma wlh magana taki fita" Kukan da nake fatan inyi ko ya ragemin zugin zuciya ta shima ya d'auke diff Muna haka mamana ta fito Cikin girma mawa taje ta gaida mahaifin ta Ahmad ya ruga ya rungume ta Yana fada Mata dsame abinda ya fad'awa kaka malam da kallo ta bini sannan ta qaraso wurina Tace "Baki da lafiya ne?", Girgiza mata Kai nayi Tana tattaba goshina tace "to me ke damunki?" Nan ma ba Amsa kallo na takumayi tace "Wai bazaki min magana ba Sai na cicci ubanki anan?" Kallona na maida direction din da kaka malam yake ina fashewa da kukan da Babu sauti balle Amo Wayam Babu kowa sai a lokacin naji wani tukukin baqinciki ya taso min na samu kukan da nake neman Yi tundazun ya fito Ido ta zuba min cikin mamaki tace "Zeena meye? Bazaki min magana ba?" Kukan nake sosai ga maganar fa inayi umayma Wallahi mamana itama sai ta Kama kukan ta rungume ni muna ta yi _luv u so much my luvely momy_ Salati mukaji a bayan mu hajia ce tace "Kai lafiyar ku? Tunda farar safia kuzo falo kui zaune kuna kuka?" Mu duka Babu amsa karasowa wurin mu tayi ta ce "hadake bintu sai ki biyewa yarinya kui ta kuka yaushe zaku rungumi kaddara ne Wai? Akan ki a ka fara rashin miji? Ta kalleni tace ko ke Akan ki aka fara rashin mahaifi?" Cikin hasala take fad"an wanda batasani ba ni wani tsumin tashin hankali take bankado min tuna min da mahaifina da tayi Na tabbata da Yana rage bazan ga wannan wannan masifar ba badan mutuwa ba da yanzun kaddara bata kawo mu Zama gidan wannan wannan la'anannen ba da yanzun muna gidanmu tare da mahaifinmu kilan ma da yamin aure tuni Amma mutuwa ta yanke wannan zaren kaunar ya tafi ya barmu cikin yan uwanshi da Basu kula hakkin zuminci ba dangin mama da kowa Ke ganin sun mana gata da hallacci shi Kuma jagoran gidan ya tarwatsa min rayuwa ya rushe dukkan burina da Wata sauran fata na a gaba kaicona! Su duka kuka suke umaima na Kara girmamawa lamarin ubangiji da yanda son zuciya da burin duniya Ke halakar da mutane Ashe Akwai wacce tafita kunsar bakinciki? Me yafi wannan kazantaccen aikin muni? Babu mai rarrashin wani acikinsu , Can zeenah ta tak'aita kukan taci gaba da cewa, Comment Share 08038541511 [1/29, 9:36 AM] Zahrahbukar: *KARSHEN DUNIYA* _kalubalenku Iyaye_ *na* *Zahrabukar* *exquisite WRITTERS forum* *masu himma tuni sun fara subscription kui maza ku hanzarta fa kar ayi baku Tafiyar Mai tsawo ce Akwai rikita rikita da bankade bankade cin amana daukar fansa Mai zafi yaudara zamba cikin aminci kawata matso kusa da yan kudinki kalilan ki kwashi garabasar wannan daddad'an labarin* Normal group #300 VIP #500 special #600 _duk tsarin da kike bukatarku zaki samu Akwai banbanci yawan posting a kowacce rana akan kowanne tsari_ ki biya yan sulallan ki ta wannan account number din *6035968908 keystone bank umma yusif* Sai ki Turomin shaidar biya akan wannan number din 08038541511. Sai insaki paid group *2️⃣7️⃣* "wasa wasa magana taki yuwuwa an rasa dalili kaka malam Sai kawo rubutu yake Ana duramin na rame na lalace Haka mamana tashin hankali bai sa natuna cewar Wata uku rabona da period ba Sai da na fara laulayi laulayi na gasken gasken hankula suka tashi aka kwashemin zuwa asibity awon farko yanuna ina da ciki umaima ranar naga masifa da bala'i tun a asibityn Abba kabir Kanen umma yafara duka na Hajia na

Table of Contents

Chapters

27 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});