Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 23

Chapter 23

Gidan Kwarata Book 1 Complete Hausa Novel 1,305 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

su ya koma gida,Anan ya tadda Ammien shi tana shirin ta tsaf daalama fita xatayi". Ammie ina xakije? Inaso ki kaini gidan su Hafsa yau? Kirjin Ammie ne ya buga,nan ta kalli Aliyoun hadi da shafa sumar kanshi tana cewa"Ayya Aliyou kaga yanxu Asibiti xan tafi,kayi xaman gida,idan na dawo xan biya gidan Su Inna na duba Hafsat din kaji? Kaman baxai yarda ba,sai kuma yace mata tom Ammie,adawo lfy". Yowa aamien Haidar dina,sai na dawo?. Tana fadin haka ta fice daga falon shi kuma yana Nufar Dakin baccin shi don ya watsa ruwa ya samu yy bacci,amma sam ya kasa rintsawa,burin shi kawai ya gano Hafsatu hankakin shi xaifi kwanciya". Shityawa yy tsaf yana Shigar sa ta manyan kaya,Yana saka wata lallausar yadi milk da akayi masa Dinkin zamani,sosai ta amshi jikin shi". Nan ya fara shirin isa Farfajiyar gidan,hadi da kirar Drivern su don ya kaisa gidan su Hafsatu. Itakam Ammie da fitan ta hamdalah tayi,kana ta Kwana kan moton ta xuwa gidan Inna,don yau ake taron bikin Hafsatu da Maccido". Wanda bayan komawan sa rugar su ya tada balli,aifah abinni da masu son Hafsatu shi baxai hakuri tayi ta boko ta dawo tace bata son shi ba,gwamma ayi masu aure kawai. Hakan ko yasa Iyayen su Amince da mgnar Maccido yanda aka tsaida mgnar Auren Hafsatu da maccido a sati hudu kacal. Tun ranar da Aka hana Hafsatu fita tafara jin babu dadi,sai a yanxu ta fahimci tabbas ta saba da Aliyou duk da bata son shu,amma ta dauke shi anatsayin kani kuma dan uwan ta". Tuno da halin da zai shiga na rashin ta,yasata duk tabi ta fada,abinci na bata iya ci na kirki". ************************* Bayan Driver ya ajiye shi ne ya fito,yana bin mutanen dake Kofar gidan,Kowa fuska cike da annuri,shelan Wani maroki yaji yana cewa"Ayau an daura Auren maccido da Hafsatu...allah yakawo xuria na gari....Nan duban jama'a suka amshe da Amin". Wani Abune ya soki xuciyar Haidar,meyakejin yana fada wannan mutumin? Wata Hafastun? Badai nasa ba? Ji yy anriko hannin sa,waigowar da xaiyi Omar ya gani,fusjar sa a yamutse bb annuri,yyn dakara waigawa can wurin mutanen da xaiyi ya hango Maccido da wasu kaya masu sheki,shigen yi shirun ka maraya,yanata washe baki da mutane". Bakin Haidar na rawa yace da Omar,Wai da gaske Hafsatu tayi Aure? hafsa ta tafi tabarni? Tayi Aure Omar? Shiru Omar yy yana jiyo tausayin Haidar na ratsa jijiyoyin jikin shi". Wanda su Inna da Amie kai harda Amaryar Hafsa lbrn xuwan Haidar tuni ta Iso masu,hakan yasaka Hafsat kasa sukuni,sai data taho har soron gidan,tana hango Omar da Aliyoun da batasan me suke cewa va,amma dagani kasan yana cikin tashin hankali ne". Su Inna ma da Ammie hakan ta faru suna gyefe suna addoan Allah yasa Haidar ya dangana,Amma kuma mene? Cewan Da Omar yy masa Aliyou kayarda da Kaddarar ka,dama tuncan Allah ya kaddara Hafsaru ba matar ka bace,da gaske ne Hafsatu tayi Aure...ai bai karaki fadi ba,Aliyou yy baya,don duhu² yake gani can yafara jiyo mgnar Ammie dana inna sama² sai kuma Yajiyo difff..... Da gudu Hafsatu tayi cikin gida tana wani irin kuka kaman ranta zai fice,yyn da Hauwa duk dakiya irin nata saida itama tasa nata kukan. Aliyou kam bai farfado ba sai a garin Abj. Don can Ammie ta nufa dashi sbd rudewar da tayi,ta rasa yin komai,da daya tilo....Asalin gidan su Wato nan gidan Danlarabawa ta dawo dashi suka bar garin Kaduna,wanda koda ya cinci kanshi a gidan,haka ya abuce shi dai kawai Hafsa,yakoma kamar xatattace...Ammie kuka Shi Kuka,Surayya ma da tun dawowan su taxo itama kuka take,tana bin Wannan Hafsatun da Allah ya isan ta,tun da ta cutar mata da Cousin din ta'. Ganin Abun na Aliyou sam yaki natsuwa ne yasa..Daddy cewa a taho dashi Uk su zauna tare,don a lokacin Daddy yaje karo couse a kasar America,nan Ammie ta tafi dashi....Wanda acan Alhmdllh Yadan saki ranshi,amma kullum yana aikin Tunanin Rayuwar shi da Hafsatu,dakuma tunanin ko tana wqni hali ayamxu? Anan ne ya hadu da Jalil don tare da Dad din shi yake.....dayake Jalil Architecture ne,kullum yana aikin Wahalar Haidar,dob baida aiiki sai kwatanta masa yanda Hafsatu take ya yi ta xana ta,in yagama yy ta kallon hoton nata.... Itakam Hafsatu wannan kukan da tayi na ganin halin Da haidar ya shiga,ya kular da Maccido..wanda tun daga nan xaman lfy tayi kaura tsakanin su..kullum fada da hantara,bb dadi dai xaman nasu,tayi kuka ta share,hadi da kai kukan ta ga mahalicci....Kamin wani lokaci ta jeme ta lalace sbd wahalar da bata saba,kullum tana aikin daji da Nemo karmami ga xuwa kasuwq sayar da nono,a haka rayuwa tayi ta gungurawa da ita". ************************* Aliyou kam bai dawo nigeria ba,sai da ya kammala secondary din shi,wwanda da saukar shi kasar ya nufo Asibitin Ammie don Yasan baxai tadda ta a gida ba". Tun da ya isa Labour word don tanan ne xai hau stairs din da xai sada shi da Office din Ammie yake jiyo sautin muryar ta ta karatun Alqur'ani...suunan tana halin Unconcious ne amma bb abun da bakin ta ke furtawa sai kalmar Allah". Inna kam sai kaiwa da komowa take,don Hafsatun da cikin ta yakai haihuwa dawowa tayi,don ta haihu a gaban ta". Dik dauriya irin na Inna sai da tayi ta sharce hawaye". Inna? Ya kira sunan ta cike da mmkin ganin ta awurin". Saurin juyowa tayi jin muryar da baxasu taba mantawa dashi a rayuwar su ba". Haidar? Takira sunan cike da mmki? Inna ina Farin ciki na? Ina Hafsa? Cikin zubar da kwallah inna tayi masa nuni da dakin da take a kwance tana nukuda". Likitoci da nurses duk suna a kanta ciki kam hards Ammien Haidar". Daga masu xuvar da hawayen tausaya mata sai masu sharce gumi". Ganin Haidar a dakin haihuwan yasanya Cike da Tsoro Ammie tace"Haidar meya kawoka nan? Bai bata amsa ba,illah takawa da yy har xuwa gaban gadon Da hafatu take idon ta a rufe,sai harshen ta dake fitar da karatun Alqurani cikin Suratul maryam". Cak tajah ta tsaya,kana a hankali tafara ware idon ta,wanda vata sauke su akan kowa ba,sai akan kwayar idon sa,da fuskar shi da baxata taba mantawa dashi ba har abada". Haidar? Takira sunan sa cikin wqta irin wahalalliyar murya". Saurin karasawa gavan ta yy yana riko hannun ta da tadago tana mikamasa....Hawayen kuncin sa na sauka saman taffan ta". Aliyou kayi hakuri ina mai baka hkri,akan vun danayi maka,Ka sa aranka ni ba matar ka bace dama...amma ga yata ko dana nan,na baima ka halak malak ..zan tafi xan koma ga Mahalicci na,ka rike mun su tamkar dan daka haifa da jinin ka....Ka tarbiyartar mun dasu ta fanin Addinin musulumci...na baka Danako yata kar ka bari susha wahalar dana sha arayuwa....Ka.....harshen ta ne ya datse,kamin ta hau kakari tana fitar da wani irin aman bakin jini,sai kuma jikin ta ya saki....daga cijgan da takeyi". Hafsa...yakira sunan ta da Karfin gaske da saida ya dawo da hnklin inna dake waje". Allhu Akbar,allah me girma annabi mai dunbin daraja,nan take Allah ya amshi Rayuwar Hafsa...Maganan likitocin da Ammie yaji tana cewa"a maxa ayi nata Operation don ceto dan dake cikin ta". Rasa me xaiyi yayi,kuka kome ne? Kawai sao jyawayy yana fita daga dakin,kwallah na bin kuncin sa,kaman yanxu

Table of Contents

Chapters

33 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});