Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 20

Chapter 20

A Dalilin Da Namiji Book 2 Complete Hausa Novel 179 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

zan iya barci ba” Dariya ta qyalqyale da shi, ta ce “Abdul ni fa yanzu na zama surukarka, don haka dole girma da kunya ya ringa shiga tsakaninmu.” “Haka ne kuma fa Aunty, to dan taimaka ki ba ni diyarki a waya in yi mata sai da safe.” Murmushi ta yi daga bisani kuma ta katse wayar tana shafa gashin kan Aisha da ke kwance a jikinta. "Babyna Abdul yana tsananin son ki sosai, a yadda na tausaya miki a tarihinki da kika ba ni kin ga yanzu A DALILIN DA NAMIJIN kin samu waraka daga duk wani qunci da DA NAMIJI ya dasa miki a zuciya. Ina tabbatar miki Abdul sai ya zame miki bawa a kan soyayyarki. Kin ga NAMIJI ya yi miki rauni, sannan Da NAMIJI ya warkar da ke. Don ba duka suka taru suka zama daya ba.” “Haka ne kam Mummyna. Ni ma a yanzu na yarda da batunki. Tabbas a maza akwai gurbatattu kuma akwai na kirki. A DALILIN DA NAMIJI na ga duhu da haske a cikin rayuwata… QARSHEN KASHI NA BIYU

Table of Contents

Chapters

20 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});