💝💝💝💝💝💝 *ABAR SO* 💝💝💝💝💝💝 *WRITTEN by: NAFISAT MA'ARUF SHEHU* *💋💋WURARH 💋💋* 🌟GEORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 HOME OF GORGEOUS INTELLIGENTAND EXPERT WRITERS, WE ARE THE BEST AMONG THE REST *PAGE 1-5* Zaune take akan turmi takurawa wani waje Ido ko miye take kallo oho. Saiga wata kyakyawar Mata wacce akalla baxata wuce shekaru 27 bah aduniya tafito daga wani daki,sai ta kalli wannan budurwan dake zaune ido , bata ankara bah saitaji kwalla nashirin zubowa daga idannunta inda sabo yaci ace ta saba sbd yanxu kusan wata 3 kenan tunda ta farfado daga coman wata 6 take wannan yanayin. "Allah sarki *ABAR SO*" Shine abinda tafada, cikin seconds dabai wuce 9 bah ta karasa wajen ta dafa kafardarta, ko bata juyo bah tasan mutum dayace zata tabata, kawai saita sauke ajiyar zuciya tareda mayarda dubanta zuwaga wannan matan. Wow kunsan miye nagani kuwa? Aradu budurwan kyakyawar karshece dukda bafara tatas dinnan Amma harta zarta wasu kyau kuma bah normal eyes bace daita bah ,anime eyes takeda Wanda suke daukeda zarazaran lashes, bakinta Mai shape din heart Kuma colour pink neh sosai siririn hanci neh daita hmmm. .....bar dai in barku haka. Matance tace Mata "Babynmu abincinki fah xai huce " Ga mamakina kawai naga budurwan ta gyada kai ,is she mute? Sine abinda na tambaye kaina hmmm....... kawai naga tamike tafara tafiya nikam ai sanda biron hannuna yakusan faduwa lokacinda nakalli yanayin Dirin da Allah yabata bangama tsinkewa bah sai danaga yanayin tafiyanta bb abinda bai girgixa ajikinta kuma tafiyan cikin nutsuwa da daukar hankali. ........ tana shiga kitchen din saita dauko abincin bataci fiyeda cokala 5 bah tarufe sauran, sannan tashige inda nake kyautata zaton dakin ta neh .......... Hango Wani handsome saurayi nayi kwance akan gado sai juye juye yakeyi daga Shi sai yar boxers ko riga baida saina hango wata matashiyar mace wacce akalla baxata wuce shekaru 25 bah aduniya tafito daure da towel daidai rabin cinyarta , hannunta daya kuma rikeda wani tana goge gashin kanta dashi ,kawai naga tanufi kan gado inda wannan saurayin yake ,sai tace "Haba love wannan wacce irin rayuwace, ni Allah nafara gajiya yanxu fah if am not mistaking 5 rounds mukayi amma wai haryanxu baka samu nutsuwanda yakamata bah , nidai gaskiya we have to go to the hospital 4 check up cos bamu sani bah ko Wani cutance dakai bamu sani bah kaxo ka cuceni abanxa sbd gaskiya ni ban shirya mutuwa yanxu bah inhar kai rayuwar ta ishe ka, ka mutu kai kadai cos I still have some important things to do in life, I still want mah lyf ". Tinda tafara magana yake kallonta da weak black eyes nashi yana mamakin halayenta yanxu kusan 3 yrs kenan da aurensu bai taba samu cikakiyar nutsuwa daita Amma shine take neman gasa Mai magana " Haba kursum ina soyayyar dakikace kinamun ni Allah haryanxu ban yadda kinasona bah" yafada cikin sanyin murya "Ai daman nasan haka xakace jarababbe kawai "tafada tareda barin dakin tana Jan tsaki. ..... *WAYE KURSUM......* Ummul kursum Muhammad Lawal ya'ce tilo ga Alhaji Muhammad Lawal ,bata taso taga mamanta bah wato Hajiya muneera wacce sukayi auren soyayya da mijin ta . Alhaji Muhammad yaso muneera kaman ranshi amma bayan haihuwar kursum da wata biyu Allah ya amshi ranta,lokacin da labarin mutuwan Hajiya yariske Alhaji suma neh kawai baiyi bah cos ya girgixa ainun sbd bakaramin soyake matabah Daga wannan lokacin rainon kursum yakoma wajen yayar mamanta Mai suna Halima wacce takeda yara uku Kuma dukkansu maza ne wato *ABDULRASHEED,AL AMIN sai auta ABDULKADIR* Hajiya Halima (mami) ita ta sangarta kursum duk abinda tayi bata taba ganin laifinta Kursum tatasoda son yayanta AL AMIN (amin) shiyasa tuntana jss3 takudurta aniyan auranshi Kuma saigashi Allah yabata sa'a . Kursum batada mutunci ko kadan gakuma rashin iya tauna lafazi shiyasa suke yawan samun matsala da amin (mijinta). Gashi babu abinda taiya in Banda fashion , farace tas Kaman kataba jini yafito Kuma bata cika tsayi bah. Kursum nada kawaye da dama Wanda sukayi karatu tare a Turkey Kuma su suka Kara bata kursum,tabbas tanada tsabta Amma najiki daman burinta biyu neh,nafarko shine auren Amin Wanda yacika, nabiyu Kuma tanason tazama runway model Amma haryanxu baicika bah gashi frndz nata yawancin sunfara . Kursum tanada mugun kishi cos tsani tagawata mace awajen mijin ta. *BACK TO LABARI ......* Lumshe idonshi yayi cikeda jin haushin maganganunta. Can kawai ya saki Wani tsadadden murmushi hadeda shafa sumar kanshi ,bakomai yake tunowa bah sai ABAR SOn shi Wanda yahadu da ita shekaru hudun dasuka wuce ,bazaitaba mantawa da yadda komai ya faru bah ............. Zaune yake acikin jirgi mai seaters 3 ajere tawajen window,saiga wasu kyawawan yara Wanda Akalla baxasu wuce shekaru 13 bah aduniya, tabayanshi yajiance " take care of urselfs " saiga wata tazauna awajen edge seater dayar Kuma ta tsaya akanshi harda zaifara Mata fada sbd Shi baya son Ana Mishi tsaye akai Amma abinda idonshi yagane Mishi neh yasa Shi samun kanshi da dagowa yakalleta wato yatsun kafarta Wanda suka sha Jan lalle ,tabbas yatsun Sun tafi dashi cos sunyi Mishi mugun kyau Kaman ya sakasasu abaki yadinga tsotsa .....lol. Yana dagowa kuwa yadaskare awajen "sarki ya tabbata ga Allah" shine abinda yake fadi azuciyarshi . Ganin da tayi yakura Mata ido neh yakara tunzirata , buga sit dinda yazauna tayi ahankali cikin sanyayyar murya tafurta"my sit" tafada Kaman bata son magana ,dariya neh ya subuce Mai ganin yadda bakinta ke motsawa , ganin yana Mata dariya neh yasa ranta dake suya konewa... cikeda bacin rai tajuya wajen dayan wacce ke kallonsu Kaman tv . " kinga abinda kika jawomin koh NAFHI sanda nace miki muyi sauri kikace saikin sha ice cream gashi kinsa an zauna min awajen window sit nagama gane bakyasona cos koda yaushe sai an zauna min a inda nakeso " shine abinda tafada lokacinda tazauna agefenshi hade da kife kanta a cinya tareda fashewa da dakuka Mai tsuma rai saikace an daketa , shikam mamaki neh yakamashi " akan nazauna awajen window sit kike kuka ?" Yatambayeta sai kawai tasinci kanta da dagowa ta Kuma balla Mai harara da amine eyes nata Wanda ke sheki sbd hawayenda yake diga , Kara kifa kanta tayi ta cigaba da kukan , saiyakara cewan " toh tashu kizauna a window sit din" yafada tareda daura hannunshi a kafadarta ,bige hannun Shi tayi hade da bude karamin mouth nata dakyar tafurta " take this filthy hand of yhurs from my shoulder " Mamaki neh yakamashi cos Shi ko one touch yamaka saikaso yakara amma wannan yar yarinya da yasan zai iya Haifanta ke neman gaya Mai magana . Amma saiyaga Kaman yayi laifi sbd dariyan dayamata neh yasata kuka saiyaji gabadaya bai ji Dadi bah ....hhhh baisan haka yanayinta yake bah. Baifi minti 10 da wannan tunanin bah ya tsinkayo muryan Wanda aka kira da NAFHI tayi magana ,cikin sanyi,n murya take fadin " am sorry on her behalf nasan inta huce xata baka hakuri dakanta", murmusawa yayi saiyace.............. *💋💋wurarh 💋💋* 💝💝💝💝💝💝 ABAR SO 💝💝💝💝💝💝 WRITTEN BY :NAFISAT MA'ARUF SHEHU 💋💋(WURARH)💋💋 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM 🌟 🌟 G.W.F 🌟 Home of gorgeous,intelligent and expert writers , we the best among the rest PAGE 10-15 Murmusawa yayi saiyace "haba NAFHI ai babu damuwa" Tsantsan mamaki neh yakamata kenan harya rike sunanta. Saitace "Kul kadaina cemin NAFHI sunana NAFHIRA ,ABAR SO neh take cemin NAFHI saikace ni sa'ar ta dukda da hour daya nagirmeta Ina yawan hanata Amma taurin kai gareta shiyasa nima innaga yan mutuncinta suna nan nakan ce Mata BABYNMU," kawai saita yi yar dariya tare da fadin "Kuma fah da Momma,daddynmu dakuma antynmu sukecemata hakan Amma Momma tafi kiranta da ABAR SO Kuma tafi jin Dadi in aka kirata da hakan" "ABAR SO " shine abinda yafada beneath his breath , azuciyarshi kuwa cewa yake "lallai kincika ABAR SO, cos kallo daya namiki son ki yamin babbar kamu" saiyanxu yakare musu kallo ashe twins neh dukda akwai Dan banbanci but still Ana ganewa cos NAFHI farace irin sosai dinna Amma ABAR SO tafi tah kyau nesa bah kusa bah "kayi hakuri Naga nacika kah da surutu, shiyasa muke yawan samun matsala da ABAR SO Kuma fah wlhy bawani surutu bace Dani bah " tafada tana pouting da bakinta . Daman Shi baya son Wanda suka cika surutu Amma Kuma har baison tagama cos yanason yakara Sanin more about ABAR SO Amma saiyace "babu damuwa NAFHI " harta fidda ran zai amsa sai kawai tsinkayo muryan Shi Dadi sosai taji cos ita taxata shima zaice tanada surutu neh,xatayi magana kenan taga ABAR SO ta kwanta tawajen da take ,alamu dai Sun nuna bacci neh ya kwashe tah, murmushi tayi tareda daura hannunta daya akanta tana shafawa a hankali.......... 30 Minutes later...... Lura da yanda takeyi neh yasata kiranta cikin nutsuwa "ABAR SO " maganan ta neh kuma yaja hankalin Al-amin Wanda daman jiran tashinta yake. ..... Ahankali take dagowa takalleta .... kawai sai ta rungumeta tareda fadin " am so sorry my NAFHI baxan sake miki magana cikin fushi bah kiyafemin danAllah yar'uwata,bankarawa wlhy , I love you " tafada daidai lokacin da NAFHI ta dagota " haba ABAR SOnmu Kuma babynmu kidaina bani hakuri niyakamata nabaki hakuri cos koda yaushe ina taremiki zaman window seat , kuma Insha Allah bansakewa nima "tafadatareda goge Mata hawayenta, "say you love me too " shine abinda ABAR SO tace tana kallon kwayar idon NAFHI " I love you too " shine abinda NAFHI taceda ita , murmushi suka sake atare, sai Kuma tajuya wajen Wanda tamawa rashin kunya Wanda alokacin shi kuma ya kuramasu ido Kaman zai cinyesu cos yaran Sun burgeshi sosai ...... " kayi hakuri DanAllah .... am so so sorry for being so rude ,kindly find a place in your heart to forgive me " tafada tareda hada hannayenta waje daya alaman neman yafiya .... "Babu damuwa wlhy " yafada yana Mata murmushinsa Mai kyau ,itama murmushin tamayar Mai tareda rolling din anime eyes nata wanda suka sha kohl , gani yayi Kaman baitaba ganin eyes dinda sukakai nata kyau bah.... Anan Kuma talura da dimples dinshi Wanda suka lotsa sosai daman Kuma NAFHI neh kawai Mai dimples itakuma batada kuma tana mugun son dimples "May I touch your dimples pls?"ta tambaye shi hade da marairaice fuska ,gyada kanshi yayi alaman eh .... ai kuwa bata yi kasa a guiwa bah tasa yatsanta daya aciki tareda yin dariyan jin Dadi . NAFHI kuwa da ta tsaresu da idanu itama ta tayata dariyan .... " her touch was something else " yafada azuciyarshi sbd atake awajen yafara jin mood dinshi na neman chanzawa , saukar da idanunshi zuwa kirjin tah yaga breast dinta ko tasowa basuyi bah ...... Itakuma tashagala da taba dimple dinshi " Dan Allah muyi hoto Amma fah zakasa dimples dinka su lotsa " tafada hade dah lalubo tablet nata Wanda zallan hotuna sukeyi dashi cos both of them are photo- holic and also photogenic ....... Wani Dadi neh ya ziyarceshi jin zasuyi hoto da ABAR SOnshi.....niko nace taya tazamo tashi? .... hotuna sukayi su biyu kafinnan tajanyo NAFHI sukayi su uku ,bayan sungama neh take kallon yanda sukayi kyau " wlhy kai kyakyawa neh" shine abinda ta furta ... "ai kema kinada kyau sosai " shima yafada.."ai daman babynmu kyakyawa ceh na bugawa ajarida" sai kawai dukkansu sukasa dariya ... haka suka dinga hira har plane nasu yasauka, yana sauka kuwa cikin sauri suka isa wajensu Momma da antynsu awajen arrival departure. .... harya Kama hanya yatina da abu ai dasauri yakoma ...... yana Hango su yasauka ajiyar zuciya, cikin takun kasaita yakarasa wajen su tareda gaishar da momma amutunce ta amsa Mai Kuma cikin sakin fuska. Sunajin muryan shi suka juyo cos daman Sun basu bayaneh ... " haba kannena yanxu tafiya xakuyi bamuyi exchanging din contacts bah"..... lokacin kuwa Momma da antynsu Suna magana .... "lah ai bamuda numbers" atake kuwa murnan shi yakoma Amma saiya Kara cewan "Dan Allah kudan tsanmin hotunan damukayi" yafada cikin sigar tsokana , darawa sukayi cos yabasu dariya..... sharing din hotunan sukamasa, daganan Kuma suka rabu, yatafi cikeda kewar ABAR SOnshi dakuma yar'uwar tah sukuwa basu Wani damubah . ********************************* Ajiyar zuciya yasauke hade dah daukar wayarshi a kan bedside drawer ,power button yadanna atake kuwa hotonda sukayi da ABAR SOnshi yabayyanaa screen din phone dinshi " I'm really missing you sunshine ,yaushe xamu hadu"? Yafada hade da goge kwallar idonshi alokacin dayake sauka daga kan gado , toilet yafada bayan ya ajiye wayar hannunshi WAYE AL-AMIN AL-AMIN ABUBAKAR SULAIMAN da neh awajen Alhaji ABUBAKAR SULAIMAN Wanda yakasance sha'araren Dan kasuwa cos duk fadin Nigeria an San dashi , mutumne Mai mutunci,tausayi Kuma bashida kyamar talaka kowa nashi neh shiyasa yakara kima a idon jama'a. Al-amin Wanda abokanshi kekiran shi da amin ,kyakyawa neh na karshe ,haddadden gaye Mai ji dakanshi, kudi,kyau uwa uba ilimi both arabic da boko Dan kwalisa yayi karatunshi a Cambridge university inda yakarance medicine harPHD yanada Kuma shi visiting consultant neh , Ana gayatar shi garuruwa da dama ......shekaru hudu kenan yake neman ABAR SOn shi Wanda suka hadu acikin plane , bayan mummynshi baijin zai sake son wata sai gashi yayi Gamdatakar da Wanda tasace zuciyarshi acikin seconds da Abu wuce goma bah . Auren hadi akayi Musu da ummulkursum inda tadage wai inbah shi suka auramata bah xata shiga duniya ai kuwa mumy tarude kuma ta tilasta wa amin sai ya aureta. Sam kursum bata cikin kalan matan da yake so Amma haka ya daure yabi umarnin mummynshi , yanda mumy ta fahimce Dan nata baison auren yasa ta Mai alkawarin duk randa ya samu choice nashi zata amince yakara auren..... Wannan kenan Babynmu shine abinda wannan matar ta kira daidai Kuma lokacin Wani karamin yaro Wanda baxai wuce shekaru hudu bah yafito daga wani daki Sanye da uniform, da alama dai islamiya zashi " salimunah Ina yayarka ?" Matar ta tambaye yaron "babynmu tana zuwa Antynmu , wai daman cewa nayi tasa kohl a idonta shiyasa takoma " yafada tareda goge takalmin da yagani akasa Wanda nasan baxai wuce na babynsu bah ,kawai saigata tafito Sanye da katuwar farar khimar har kasa , ajiye takalmin yayi akasa daidai wajen kafar yayar tashi kallonshi. ..... 💋💋 WURARH 💋💋 💝💝💝💝💝💝                          ABAR SO                                       💝💝💝💝💝💝 WRITTEN BY: NAFISAT MA'ARUF SHEHU                                   💋💋 WURARH 💋💋 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟                 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous, intelligent and expert writers,we the best among the rest. PAGE 20-25 Kallonshi tayi hade dah murmusawa kadan takuma kamo hannunshi,ita dai wannan matar kallonsu takeyi cikeda sha'awarsu  dakuma sonsu, Amma zata iya cewan tafison yayar tashi. "Adawo lafiya "shine abinda matar tafada "Allah yasa antynmu"  yaron yabata amsa yana Kuma Jan yayar tashi , har bakin kofan gidan tarakasu hade dah jin tausayin babyn. Suna fita Ido yadawo kansu as usual cos anguwan is an open area  , sanda ta kalli  da gefe Kaman xata tsallaka titi  anan kuwa ta Hango wasu  yanmata uku Wanda suka ci kwalliya Kaman zasuje gasar miss world  girgiza head nata tayi  hade dah juyawa tana karewa anguwan kallo  like ranar tafara zuwa. Salim neh ya girgizata sai alokacin tasauke ajiyar zuciya  murmushi yamata sannan yace " babynmu mutafi kar nayi latti " sai a sannan tatina ashe rakiya tafito yih Daidai Sun iso wajen masu zaman kashe wando ,Wani acikin samarin yake fadin "Tinda nafara ganin yarinyan nan naji tamin Amma ina ganin Kaman tanada tabin kwakwalwa neh "  " gaskiya yusuf nima Ina hankare da hakan  cos bantaba jin tayi magana bah" Wani yafada " Inaga fah rainin hankali neh kawai dakuma rigima baku ga yadda take tafiya baneh,  tana tafiya tana yanga  Allah ni ban son irin su gashi kullum acikin manyan khimar saikace matar malam " " kaidai khaleel kabari waye sani koh fuska biyu ce daita ,ai munsan irin su  ga kyau kaman wata yar  india ".... Shine magangannun da taji Suna fada among themselves. ..... Takaishi  kenan tanadawowa taga wannan emmata ukun dazu xasu tare adaidaita  taxo daidaisu kenan wata acikinsu tasamata kafa,saura kiris tafadi  dasauri tayi regaining din tsayuwar ta ,zatacigaba da tafiya taji anrike Mata khimar "kewata irin dakikiya ceh,ko ke makauniya ce daharxaki takani Amma ko kiban hakuri " inji wata ameera dafada, rolling din anime eyes nata tayi Wanda suka sha kohl, da eyes tabisu daya bayan daya ,Sanye suke cikin atamfa roba roba wanda akamai dinki cin mutunci ,ganin yadda take binsu da kallo yakara tunzira su "mukike kallo Kaman kinga kashi lallai yau xamu koyamiki hankali " inji nana "shegiya yar matsiyata harmu xakina mawa irin wannan kallon to bari kiji  muba tsararki bane  cos mu koh tuwo bamuci ,breadi mah idan mukaci tokara kirjinmu yake" inji zainab dafada ita dai kuramasu ido tayi Kaman maison gano abu  ,can da ta yamutsa fuska hade dah fizge khimar dinta , cigaba tayi da tafiyanta  sukuwa abin yabata musu rai,ai wannan mah cin face neh  ace big girls dasu, wata tasharesu agaban samarika irin bari sukoya mata sense dinnan . Da sauri Ameera takarasa wajenta tareda kifa mata mari ai stars kawai tafara hangowa cos tunda take ba'ataba marinta bah ,ai kafin tagama tunani ankara kwashe ta dawani , tsantsan zafineh yasata sakin wata yar Kara kawai saiga hawaye sunfara running down her cheeks "ai bakiga komai bah wlhy, saina ciremiki hakori shegiya yar Dangin mayu "wata daga cikinsu tafada . Aunty kuwa jin haryanxu babynsu bata dawo bah yasa hankalin tab yafara tashi ,fitowa tayi kofar gida taga anyi circle dan nesa da gidan amma bata masaniyar abinda akeyi ,can kawai taji wani kara Kuma Kaman muryan babynsu ai dagudu takoma cikin gida hade dah sanyo khimar ...... Wannan karar da taji bana kowabane sai na baby sakamakon naushin da aka kai Mata akan hanci ,atake kuwa jini yafara fitowa ,ai tana ganin jinin tarude .... tana gogewa yanakara fita  ...batasan lokacin da tayi fling da khimar dinta bah "blood!blood!!blood!!!, wayyo Mommanmu, nafhi nah wayyo jini arikice take fadin wannan kalmomin Kuma Jini baifasa fitowa bah. Dagudu antyn takarasa wajenta " innalillahi wa innaillahi rajiun" shine abinda da antyn take Maimaitawa  daidai lokacin da takarasa wajenta "Antynmu, there's blood everywhere  , kar NAFHI  na tamutu ,anty wayyo mommanmu  karki barni  nima mutuwa xanyi , wlhy saina  ga bayanka da hannuna zan kashe kah,  baxan taba barinka bah, saina dau fansa mugu azzalumi , macuci ,natsaneka wlhy " shine Sumbatun da takeyi  duk Wanda yake wajen saida ya tausaya mata  Sun Ameera mah Sun tsorata da yanayinta , Antyne ta rungume tah itakuma agarin fizge fizge hulan kanta yafita " masha Allah " shine abinda nafurta , gashinnan har gadon baya Kaman na yan India cos har tsantsin Shi  daga ido xaka gani. Shiru naji wajen yadauka  ashe suma tayi  , antyn ne ta lalubo phone dinta tabugawa doctor kira ,acikin mintunan dabai wuce 10 bah  doctor din ya iso. "Hajiya miye sameta ?"Shine abinda yatambaya haryanxu akwai mutane awajen saikace ana karban sadaka. ...lol..... " wai jini tagani tafirgice " antyn tafada cikin Sanyi murya . Ruwa yadauka yazuba mata a face  ai kuwa nan tabare baki  alaman kukan xatayi Suna hada Ido da antyn jikinta yayi Sanyi cos she was wearing a pity face  A hankali talafe ajikinta kamar wata yar baby.... ashe babyn ce hhhhhh..... "Babynmu" doctor yakira sunan ta ahankali ta dago takalle shi sosai sannan takawar da face dinta sbd tunowa abubuwan dasuka faru dazu , juyawa tayi ta kalli su Ameera Wanda suka yi zuruzuru dasu Kaman sunci kudin aika aikuwa a saba'in yatashi tanufe su " nikuka mara,  kun kuwa San wace nih kuwa ?niceh yar matsiyata shegiya eh?" Saikawai tajuya ga antynsu " wai gaskiya neh ? Girgiza kai antyn tayi alaman a'a " toh Amman shine wa'innan villagers din suke zagina son ransu" bata gama rufe baki bah wata hadeddiyar car takaraso wajen ai nan kuwa kallo yakoma wajen car din , Wani magidajin mutum neh yafito daga car din " antynsu miye Sami babynmu  aikuwa muryan Wanda taji neh yakara bakanta mata rai  Amma dayake shu' umace  kawai saitafada jikinshi , fashe mishi tayi da kuka Mai tsuma rai " big daddyna kaga wa'inan neh sukecin zalina harda zagina " tafada cike da  shawagba tana Kuma numashi su ameeran da yatsa,  aikuwa nan ya balbale su Amma aranshi cewa yakeyi "da kasheta Kukayi wlhy babu abinda zai hana ni baku money "sum sum suka bar wajen ... Big daddy saina tarwatsa rayuwar ka , saina tabbata ka walakanta  , Ni NADHIRA nadau alkawarin hakan "  Sune maganganun da take fadi a ranta LABARINSU......... 💋💋 wurarh💋💋 💝💝💝💝💝💝                           *ABAR SO*                                      💝💝💝💝💝💝 *WRITTEN BY* : *NAFISAT MA'ARUF SHEHU*                                        💋💋 *WURARH* 💋💋 🌟 GORGEOUS  WRITERS  FORUM 🌟                  🌟 G.W.F 🌟 HOME OF GORGEOUS INTELLIGENT AND EXPERT WRITERS,WE ARE THE BEST AMONG THE REST *Page 30-35* Nadhira Sheriff Ahmad  Salim Shine ainihin sunanta ,su biyu mommansu ta Haifa Wanda suka kasance yanbiyu ,wato NAFHIRA da NADHIRA. Nafhira takasance mutum Mai hakuri,kyakyawa ce sosai fara tas,zamu iyacewa mah su identical twins neh cos haske kawai NAFHIRA zata nunawa NADHIRA  kasancewan ita tadauko hasken mommansu Wanda ta kasansance ba india , ita Kuma NADHIRA ta dauko hasken daddynsu  (bafulatani). Daddynsu sha'araren international business man neh Wanda xa'a lissafa shi acikin top 3 din masu kudin Nigeria , a kudin dayake dashi har 7th generation nashi bazasu yi talauci bah , yakasance mutum mai yawan ibada, yanada kyauta .Alhaji shariff yanada yaya daya Wanda suka kasance uwa daya  uba daya  cos matan babanshi biyu neh amma Allah baibawa ita uwar gidan haihuwa bah shiyasa mamansu tabawa uwargidan kyautar Isah (yayanshi) . ISAH  bashida mutunci ko kadan ,baitaba son cigaban kanin nashi bah ,yatsane shi amma agaban iyayen yafi kowa sonshi  tin shariff bai  ganewa har yazo yagane . Lokacin da suka tafi kasar waje karo ilimi alokacin neh gobara tacinye gidansu bb Wanda ya tsiradaga Wanda suke ciki aka suka kone kurmus. Lokacinda mutuwan iyayen ya riske su bakaramin tashin hankali  suka shiga bah , Sun girgiza da mutuwan Amma bb yadda suka iya tunda Allah yafisu sonsu a haka suka yi yakana. Akwana atashi sai gashi Allah yayi Sun gama school  inda suka karanci course daya wato Business Admin  Suna dawowa aka raba gado inda Isah yadinga almubaxaranci Danashi kason Kuma yayi aure . Shi kuwa shariff yahada hannun jari   dawani company a China *Two  years later*......... Kullum arzikin shariff bunkasa yakeyi  Shi Isah yana neman aiki cos yaga yanashirin talaucewa matarshi Hauwa  mutumiyar kirki  kullum cikin yimai wa'azi take mai cos talura da irin kiyayyar da mijin ta kemawa Dan uwanshi.  Alokacin kuwa sunada yarsu Fatima dakuma sabon ciki . Lokacin da  HAUWA taga talaucin yakusan musu kamun kazar kuku ,saitabada shawarar yaje wajen Shariff tunda yanada shi ,aikuwa anan yake gwada mata babu abinda zaisa shi neman taimako awajen kaninshi ,babu yadda ta iya ,haka tabarshi. Lokacin na tafiya arzikin shariff  kara bunkasa yaketayi ,yanxu Kuma Shirin aure yakeyi , sai wata mumunar labari yariske shi wai Fatima da kannuwata (kasancewan mamansu takara haifan wata maiSuna Maryam )Suna wasa da candle bisa ganganci  wutaya  diga a curtain, ahankali yake kamawada wuta ,dakyar aka samu aka fitardasu daga cikin gida ,ko kwandala ba'a fitar daga cikin gidan bah  kasansewan night neh . Daman ISAH Kuma da certificate yake takama  gashi yanxu ya kone,dolenshi ya amsa tayin matarshi nazuwa wajen Shariff,  batareda bata lokaci bah Shariff yabashi kyautar Wani katon gida daga cikin gidajenshi na  anguwar GIDA DUBU ,dakuma babbar shago wanda shida kanshi yake supplying dinkayan shop din  kasancewan ISAH baxaiya aikin office bah . Aganin Shariff kiyayyar da Isah yakemai zai rabu . Shariff yayi aurenshi inda lokacinda yatafi India ya hadu dah CHANDRAMUKHI soyayya mai tsabta yashiga tsakanin su . Chandra ita kadai iyayenta suka Haifa Kuma talakawa neh sosai amma dukda hakan suna samun na daily bread . Iyayen sunyi iya kokarinsu naganin Chandra bata auri Shariff bah amman hakan ya gagara cos Chandra cemusu tayi in basu barta ta auri Wanda takeso bah she will elope with him ,babu yadda suka iya aka suka barta. Anyi aure da wata daya ,Chandra ta musulunta inda tazabi Suna NARGIS cos a India ta musulunta Kuma wai sunan kakanta nawajen amminta neh .NANU (kaka) taji Dadi sosai inda Kuma iyayenta suka yi fushi da ita, dakyar  dai suka sauko kasancewan bakin alkalami ya riga ya bushe. Aurensu da wata biyu  suka koma Nigeria sunyi kukan rabuwa barinma Nargis da amminta ,dakyar dai suka hakura inda shikuma yamusu alkawarin zasu nah zuwa lokaci zuwa lokaci. Gidan yayanshi yafara sauka  donya gabatarda matarshi ga yayanshi , gigicewa neh kawai Isah baiyi bah sanda yakalle irin kyan Nargis  atake kuwa yakara tsananta tsanan dayamawa  kaninshi Kuma ya kudurta Wani aniya akansu. Sun tare awani big mansion  nagani nafada a G.R.A  cikin garin Bauchi. Kwanci tashi babu wiya inda na Hango Nargis da bukekiyar ciki  wanda haihuwa yau ko gobe.  Cikin dare Nargis tafara naquda inda Shariff ya garzaya da ita NI'IMA Consultant  Hospital . Bata Dade dafara naquda bah Allah ya sauke ta lafiya inda ta haife yarinya dagabaya kuma aka gane ba ita kadai bace ,after one hour takara haifo wata ,kuma a haihuwan nabiyun neh tasha wahala. Yanbiyun ta  kyawawan gaske kasancewan Nargis mah ba'a baya bah wajen kyau. Ranar Suna  yanbiyu sukaci suna HASANA ( NAFHIRA) dakuma HUSAINA(NADHIRA), alokacin Kuma ya'ya Isah  wato  Fatima da maryam Sun girme su .Daganan Kuma haihuwa yatsayawa Nargis  sbd mahaifan ta bashida kwari. *12years later*....... Abubuwa dayawa sunfaru ciki kuwa shine alfarmanda  Nargis  (momma)taroki mijinta daya Kara aure ,soboda yanda ta lura mijinta (dady)Mai son ya'ya ,dakyar da sudin goshi  ya yarda, inda Kuma yace tanema Mai Mata cos Shi babu wanda yake SO batayi kasa a guiwa bah  tazaba mai  yar ajikinta maiSuna Amatullah . SU Amatullah talakawane sosai ,lokacin da aka mata maganar auren mijin uwar gidanta taso taki ,saida aka hada da roko kafin ta amince dayake Kuma tana mugun ganin  mutuncin Momma. Aisha irin mutanen nan neh masu saukin kai ,nutsuwa dakuma rike addini ,ita ta raini NAFHI da ABAR SO  tana mugun son yaran Kuma suma Suna son ta ,acikin halayen Momma  da antynsu babu wanda basu dauko bah . Anyi aure lafiya inda bayan yan watanni ciki yabayyana ajikinta ,murna awajen familyn ba'a  magana  alokacin neh suka jeh kasa mai tsarki sauke farilla dukda bawannan bane zuwansu nafarko bah Kuma alokacin suka hadu dah Amin. Sun dawo da wata daya  aka nemi dadynsu   aka rasa , sunyi kuka harsun godewa Allah ,bayan yan watanni antynsu  ta haife baby boy inda yaci sunan Salim wanda daman kafin bacewar dadynsu yace sunan yake SO. Nafhi (haka akecemata) da Nadhira ( ABAR SO KOKUMA BABY,haka sukecemata ) sunje gari ruka da dama Wanda ba'acikin Nigeria bah. NAFHI  tafi ABAR SO  hakuri nesa ba kusa  bah while ita ABAR SO tanada saurin fushi ga shegen zuciya Kuma duk sunada ilimi sosai ,babu abinda basu iya bah . *2 years later*. ....... Cikin shekaru biyun da sukawuce anyi zaman Dadi dakuma bah Dadi a familyn. Saikuma labari tariskesu wai ansamu gawan dadynsu,basu yarda da abinda aka fada bah sanda aka kawo gawar dadynsu nan kuwa tashin hankali yadawo Sabuwa a familyn . Sun fito takaba kenan wata Sabuwa alamari ya bullo wai dadynsu yayi signing din duk will nashi wa yayanshi Isah  wannan batu ya girgiza su ainun ace wai duk propertyn su basuda kaso aciki sai gidan da suke zaune ,ai atake jini......... 💋💋 wurarh 💋💋 💝💝💝💝💝💝                             *ABAR SO*                                       💝💝💝💝💝💝 WRITTEN BY:NAFISAT MA'ARUF SHEHU                                        💋💋 WURARH💋💋 🌟GEORGEOUS WRITERS FORUM🌟          🌟G.W.F🌟 HOME OF GORGEOUS INTELLIGENTAND EXPERT WRITERS, WE ARE THE BEST AMONG THE REST Page  40-42 Jini yafara fitowa antynsu ta baki Sakamakon tarinda ya caske tah,rushing nata sukayi zuwa nearest hospital domin ceto ranta ,kuka kam awajensu ba'a magana. Suna isa hospital din  aka wuce da antyn emergency, bayan minti talatin aka fito da antyn zuwa resting room sannan doctor yamusu bayani akan cewa heart nata neh yaso bugawa ,Sun tsorata sosai dajin bayanin doctorn.  Sannan yakara dacewan mutum dayaneh xata kwana daita . Dakyar suka bari NADHIRA tazauna cos bb Wanda yakeson barin antyn ai kuwa Salim cewa yayi baisan zancen bah haka suka barshi cos bb yanda suka iya cos yaron akwai naci.Bayan sun tafine suka lura ko flask basu xoh dashi bah ,haka NADHIRA  tanace saita dauko ........ Suna isa gida suka samu babu Baba gateman akofar gidan ,akadai suka garzaya cikin gidan cikeda rashin damuwa Kuma yayi daidai da isowar Nadhira kofar gidan . Abinda suka tarar cikin gidan neh yasasu mutuwar tsaye, wato wasu mutane neh suka gani wanda daga yanayin faces nasu mutum xaigane basu da imani sai Kuma guda daya Wanda yake da face mask ,itakuma Nadhira lokacin take karasowa cikin sanyin tafiyanta kawai saitayi Gamdatakar  da abinda ya tsoratata ,aikuwa atake tafasa Wani ihun daya sa su Momma  farfadowa daga suman tsayen dasukayi,itakuwa bata Hankara bah taji saukan Abu akanta , Wani ihun takuma yi tareda zubewa  kasa  kwallan wahala nafitowa da fuskanta , a saba'in suka karasa wajenta cikin kuka tallabo tah sukayi  sai sukaji muryan Mai mask din nacewa "kukaraso kuji naku hukuncin" jiki na bari suka  hantaya wajen shi  yayinda suka bar Nadhira cikin mawuyacin hali ...... "Kunga wancan" ya nuna Nadhira da finger "Saina yih raping dinta, kai bama ita kadai bah  harda Ku " Ai sai suka Kara fashewa da Wani kukan "DanAllah Karka taba min yarana, narokeka da girman Allah kafadi konawa kake so  ni maibaka neh amma pls Karka lalatamin rayuwar ya'ya na " Momma tafada cikin hot tears . Sanda yakare wa gidan kallo  kafin yace " Ina takadar wannan  gidan?" Dum kirjin Momma yabuga cos  a halin yanxu gidan shine abu dayan dake mallakinsu, amma there's no other option left for them "Yana upstairs " Momma  tafada cikin cracking voice " kai, bita kudauko" yayi commanding daya daga cikin boyz nashi. Suna haurawa yafito da string din allura daga cikin bag dinsu, Kuma yayi daidai da lokacin da  Nadhira  takarasa crawling zuwa wajen Nafhi, hugging din junansu sukayi cikeda tausayin kansu,basu Ankara bah sukaji yaraba su dakarfin tsiya, afirgice suke kallonshi  shikuwa tsayawa yayi yana kallonsu one after the other , kawai saiya fixgo Nafhi  bodynshi ,atake kuwa sigar jikinshi yafara tashi  cikin Wani irin voice yafurta" kinga wannan  allurarna lalata mahaifa neh , innamiki babu ke babu haihuwa har abada" dariya yafashe dashi  tareda shafar neck dinta zuwa kirjin ta  Wanda kana iya jin bugawanshi  har up and down breast nata yakeyi , ganin abinda yake Shirin mawa yar'uwar ta yasata karfin halin fadin "DanAllah karka cutarmin da yar'uwa ta ,nayarda ni kamun alluran amma Karka mawa yar'uwa ta komai " tafada tana hada hannayenta waje guda , kawai Saiya wullar da Nafhira gefe  hade dah karasawa wajen Nadhira da Allauran,  Nafhira Kuma ganin abinda yake shirin mawa yar'uwa ta  yasata yunkurawa tatashi  amma sai boyz nashi suka ririketa . Daidai ya iso wajenta ta Hango Wani ring a finger nashi , atake kuwa tafara tunano inda tasan ring din, ai nan kuwa ta tariyo lokacinda  dadynsu  yadawo daga China ....... "Dadynmu" " Na'am babynmu" " wannan fah?" Ta tambaya tana nuna abindake hand nashi, "Yamin kyau sosai , Kuma fah Kaman pure silver neh koh " tafada tana rolling eyes nata " eh mana babynmu" "Amma dadynmu  nawaye haka ?ta tambaye shi "Wlhy  wa big daddynku  nasa akayi wa  sbd inaga Kaman zai mai kyau " Rola anime eyes nata tayi  sannan tace "Gaskiya kam nikam mah bantaba ganin design din da  yamin kyau kaman wannan bah, amma akwai tsada koh?" "Babu wani tsada  sosai cos 25m nasa akamin" . "Gaskiya nikam baxan iya siyan common ring  da 25m bah ai it's a like waste of money" Dariya yayi kafin yace " nida harna riga nayi ordering din twins ring wa keda yar'uwarki " " kai dadynmu Allah yasakada Alheri yakuma Kara budi" Shafa silky hair nata yayi wanda har kugunta yakai atsayi,  murmushi yasakar mata cos sosai yaji sweet din adduan ta..... "Dadynmu Ina naka ring din  inason na saka maka myself" ciro ring din yayi acikin Wani beautiful box , mika mata hannu shi yayi ,itakuwa cikeda jin dadi tazuramai , sumbatar hannun tayi sannan tace " I really love you dady " tafada hade da mikewa domin tafiya bacci cos dareneh lokacin " I love you too  baby" shima yafada Mata "Good night dadynmu...., dream about your wonderful family " " Good night baby ,and make sure your say your dua before dozing  off " " Insha Allah  dadynmu , chocolate dreams " bata jira yakara magana bah tafice zuwa nasu bedroom din, cos basu iya kwana separate rooms that why...... Zafin allauran neh yadawo daita duniyar  tunanin data lula  aikuwa wani irin ihu tasa wanda yayi daidai da saukowar Momma , ganin string a hannunshi yasata karasa wajensu dagudu,  amma Kuma batasan abinda yake cikin string dinbah. ..... "Allah ya isa mugu, azzalumi, baxan taba yafemaka abinda kamawa yar'uwata bah, wlhy bakaci bulus bah "  Nafhira  tafada hade dah kokarin fixgewa  da hannun wanda suka rike ta , a zazzafe yanufe tah tareda kifa mata wawan Marin dayasa  gefen mouth nata fashewa . Dasauri Nadhira  tanufeshi  amma kafin ta karasa aka rike ta itama " kabarmin yar'uwata nace maka duk abinda xakayi yakare a kaina , amma pls  inasake rokonka da ka kyalemin ita "  Nadhira  ta gayamai cikin kuka . "Cewa kayi nabaka wannan gidan Kuma gashi kunsamu pls kubarmu hakan nan " Momma tafada, hhhh .... dariyar da ogansu yayi kenan " wlhy saina kawarda kwadayina akanku,  sai dandane zumarku" Yafada yanamawa yaranshi signal dasu daure mishi su atake suka cika umarnin shi kasancewan su karfafa,lokacin kuwa karfin Nadhira  yafara karewa soboda karfin allauran da aka mata , Momma  naganin abinda za'a mata takara firgicewa,  agaban Nadhira da Nafhira  akayi raping din Mommansu , daga nan Kuma yakoma kan Nafhira ,kacakaca yayi Mata ko digon imani  bai nuna bah kasancewanta virgin ko tausayinta baiji bah  bayan yabada neh ya umarci  gardawan yaranshi dasuma suyi 😢😢  babu irin magiyan da basuyi bah amma they are helpless,  Nafhira kam babu bakin magana cos breath nata mah dakyar take ja . Tinda suke arayuwansu basu taba zatan zasu tsinci kansu in this kind of situation bah , Allah sarki!!! Nadhira  mah Kuka takeyi sosai cos daman tasha lurada yanayin yayan dadyn nasu yarda yake musu Amma bata taba zaton kiyayyar hartakai haka bah . Ahankali yatakozuwa inda Momma  ke zaune  sannan yashafe gefen face nata , kawarda face nata tayi , dariya kawai yayi abinshi  tareda ciro string a pocket nashi " kinsan miye wannan?, toh maganin lalata mahaifa neh  shinayiwa wancan" , yafada hade dah nuna Nadhira da kekallon su Kaman t.v. . Cikeda razana Momma  tazaro swollen eyes nata  tareda fadin " Insha Allah baxaka gama da duniya lafiya bah, karshenka baxata yi kyau bah,ka tarwatsa rayuwarmu batareda munSan ka bah , ka walakanta mu ,ka cuce mu , Kama tabon da baxai taba goguwa  azuciyar mu bah , acikin jahannama mah wutanka daban neh , dabba kawai Mara imani , InshaAllah yadda kamana kaima aka xa'a muku da dakai ya iyalenka " tafada tana rike chest nata ...... "Hhhhhh, mujenku" yafada wa yaranshi ,fara tafiyanshi Kuma yayi daidai da lokacinda Nadhira ta........ Don't forget to vote   💋💋WURARH💋💋 💝💝💝💝💝💝                            *ABAR SO*                                        💝💝💝💝💝💝 *WRITTEN BY : NAFISAT MA'ARUF SHEHU* 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟                     🌟G.W.F🌟 HOME OF GORGEOUS INTELLIGENTAND EXPERT WRITERS, WE ARE THE BEST AMONG THE REST *Hauwa nah Nagode da kyautan da kika bani jiya ,Nagode sosai Allah yasaka , I love you  Lodi Lodi wallahi 😘*       *PAGE  44-46 Lokacin da Nadhira ta dauki flower  vase a kan table dindake beside dinta  ta saita keyarshi da ita , jikake tas alamun fashewan vase din Wani ihu yakurma hade da rike kanshi da hannu sbd raddadi da azabar ciwonda suka ziyarce shi , afusace yajuyo tawajenda aka jefeshi tareda ciro bindiga , harda zai harbe Nadhira  kawai saiyajuya da akallar bindigar zuwaga Momma sakamakon wani tunanin da yashiga kwanyan shi ,batareda bata lokaci bah yadanna mata  a saitin heart nata  jikake tassss....., dasauri suka fita daga gidan, dasauri Nadhira  tararafa zuwa wajen Mommansu kasancewan tana nesa dasu  sukuma Suna kusan waje daya "bless you" shine abinda Momma tafada  lokacin tana rikeda hannun  Nadhiran dake kuka , juyawa tayi da head nata zuwa bangaren da Nafhira  me kwance numfashinta nafita dakyar . Jitayi mommansu  nakaranto kalmatus shahada  ,daga baya Kuma taji hannun momman  ya sake nan fah Nadhira  tafara sumbatu " Momma!!! Karki barmu, kokinmanta promise din da kika mana neh ,you  said you will always be with us , kince keda su Antynmu da dadynmu  zaku rakamu dakin mijinmu , DanAllah kicika alkawari  kinga daddynmu  yatafi " haka tadinga sumbatu " ABAR SO!!!"  Shine abinda Nafhira   takirata dakyar cikin fixgan numfashi,  arikice yakawo kan Nafhira  cinyarta ." Addua fah kawai zaki mana bah kuka bah ,nasan nima banxanyi rai  bah , ganinan acikin abinda banaso wannan kawai yakara tabbatar minda babu wanda yawuce kaddara, kizamo Mai biyayya ga antynmu  Kuma duk inda wannan mugun yake inason kidaukar mana alkawari inason suma su walakanta ,inason yayi danasani  sosai , inason farinciki ya kaurace masu acikin gida " tafada tana Mai lumshe Ido while ita Nadhira  kukanta ya tsagaita jin alaman itama kalmatus shahada  takeyi , dakatawa  tayi tana nazarin yanayinta  sai kawai taji jikinta ya sake.  " yar'uwata kema karki barni danAllah wlhy inason ki ,wayyo jini !!! Ko ina yar'uwa , mugudu banason abinda bakyaso,  wlhy baxan sake fushi dake bah, ki kirani da kowani Suna  wlhy baxanji haushi bah ,kitashi muyi rayuwarmu tare cikin farinciki , baxan sake kiranki da Nafhi bah tinda bakyaso " haka tadinga fada tana hawaye  hannunta daya rikeda na Momma  dayan Kuma akan Nafhira tana shafawa......... "Oh Allah , tindazu daga zuwa zata dauko ruwa a flask amman haryanxu , ya Allah kasa tana lafiya  ka tsaretar da ita daga mugun abu" haka antynsu tadamu gashi koh phone babu  awajenta ......  Ahaka ta kwana  azaune tana tinanin halinda Babynsu  take taketayi hartakai ga ko runtsawa bata samu yibah .....      Washe gari da sassafe tanemi doctor daya sallameta inyaso anjima zatakara dawowa cos Jikinta nabata cewan something is definitely wrong somewhere ...... batareda waste of lokaci bah doctorn yasallameta " Antynmu ,miyesa Babynmu bata dawo bah tinda dazu ?" Salim yatambaye tah lokacinda suka samu adaidaita sahu ,sanda suka shiga take cemai " kaga salimu na   nima I am so desperate to know what's wrong with her " gyada kanshi kawai yayi batareda yayi magana bah . Suna zuwa kofar gidan takalle jama'a  acikea kofar gate nasu kasancewa jiya sunji karar bindiga daga gidan dadaddare .... batare da bata lokaci bah ta biyashi money dinshi sannan tashigarda Salim gidan dake gefensu" Antynmu  miyesa nibaxan shiga gida bah? Kuma yanaga mutane dayawa saikace muna bada sadaka gashi yau ba Friday bane" Salim  yafada " kaga Salim  ban son yawan magana kaga nima bansan miye kefaruwa bah amma katsaya dasu Fawaz zuwa anjima xanxo na daukeka" Antyn  tafada cos Tinda taga mutane kirjin ta yadinga bugawa dakarfi ,batareda bata lokaci bah ta kutsa  kai cikin gidan. Abinda tatarar neh yamugun  firgitata cos tinda Nadhira  ta daura kanNafhira  akan cinyarta bata tashi bah while dayan hannunta na rikeda na Mommansu  har lokacin, wata wawiyar ihu ta saki lokacinda tayi harba dasu akasa...... Kafinta karasa akarikota cos polisawa sunakan bincike akan yadda abubuwan suka kasance. Kukamai tsuma rai takeyi tana ta fix-fixgewa Kaman wata sabuwar kamu  gashi Kuma bata gama warkewa bah , can sukaji tayi shuru ashe fah sumewa tayi  batareda bata lokaci bah aka yayyafa mata ruwa ,wata iriyan ajiyar zuciya tayi  Kuma yayi daidai da gama investigations dinsu  dukda dai babu culprit. ...... Can bada dadewa bah saiga big daddy yashigo arikice   fuskarshi takumbura , Nadhira Kuma takuramai ido tana karantar yanayinshi  Wani iri yafara ji  ajikinshi cos yaso yagane irin kallon da takemai  amma kuma dayatina  akwai mask a face nashi lokacin sai ya waske,  abinda basu sani bah shine Nadhira  ta Dade da shiga shock .Allah sarki!!! Dakyar aka cire hannun Momma  daga cikin na baby , Aunty kam tasha kuka sosai musamman lokacinda sukaga jini ajikin Nafhi  ko ba'a fada musu bah duk wanda yaganta saiya gane raping nata akayi . Anty dakanta tayi musu wanka sbd ita  bata dauki Momma amatsayin kishiya bah ta dauke tane amatsayin yar'uwar ta neh akamasu  Nafhi mah bata daukesu amatsayin kannenta na  jini tadaukesu  sbd Allah mah yaga zuciyanta,  lokaci daya kuma hawaye ya dauke mata  sakamakon tinawa da lokacinda sukayi magana da momma  ....... " haba antynsu yaushe xaki daina kukaneh shifa mamaci Addua yake bukata bah kuka bah idan me kina kukamiye kike tunanin su  Nafhira  zasuyi ,kizamo Mai yarda da kaddara mana nima idan Allah ya karbi raina haka zaki dinga min kuka , I don't think it's fair nasan ke maisona neh amman idan na mutu kikamin kuka wlhy I won't forgive you , ni Adduar Ku kawai nake bukata da sadaka , Kuma inason kikula min da yarana dukda nasan wata kila mah kin finison su"Momma  tafada tana yar dariya " Insha Allah bayanxu xaki mutu bah , Kuma kidaina cewan zaki mutu yanxu  cos ban so" anty tafada tana shawagba face , kawai sai dukkansu sukasa dariya " kimin alkawari mana antynsu" Momma tafada   lokacinda takama hannun Antyn" Namiki alkawari  Momma"  tafada Kaman bataso " yauwa kokefah  Antynmu tafada cikin sigar tsokana , dariya sukasake sawa......... wannan maganan data tinane yasa hawayenta kafewa,  tana gama musu wanka aka tayata samusu sutura ,  Daidai anfito dasu amakara  za'aje a sallacesu Nadhira ta dago kai aikuwa nan tace babu inda za'akaisu dakyar aka  banbareta  tun tana  dirgewa  hartazo ta saduda  daganan tayi zaman dabas akasa  kife head nata tayi a tsakiyar cinyarta  ashe  kuwa tayi suma neh , dasuka fargar hakan sai aka yayyafa mata water amma shiru  dasauri suka wuce da ita hospital,  har akayi sadakar uku  bata tashi bah hankalin anty bakaramin tashi yayi bah  ga salim daya ishe ta kancewan zaije wajen su momma, Haka aka tabbatar da cewan  Nadhira tashiga comma . After a week aka basu notice din barin gida cikeda tashin hankali  taje tasamu Big daddy  inda kwarai yanuna sympathy nashi akan zancen " ayyerh gaskiya bansan ya'akayi takaddun gidan yaje wajensu bah amma inada Wani gida a Dutsen tenshi  nabakushi halak malak, Ance rashin sani yafi dare duhu  aka Anty tadinga zuba Mai godiya Kaman ba gobe , komawa gida tayi  takira masu mota kasancewan akwai money a account nata , parking tasomahuh cikeda tausayin kansu...... Don't forget to vote 💋💋wurarh💋💋 💝💝💝💝💝💝                            *ABAR SO*                                          💝💝💝💝💝💝 *WRITTEN BY :NAFISAT  MA'ARUF SHEHU*                                    *💋💋WURARH 💋💋* 🌟GORGEOUS WRITTERS FORUM🌟              🌟G.W.F🌟 HOME OF GORGEOUS INTELLIGENT AND EXPERT WRITERS, WE ARE THE BEST AMONG THE REST *PAGE 48-50* *After 6 months.....* Ahaka  tafarfado daga comman inda Kuma takoma bata magana , wanga batu yakara daga wa Antyn hankali ,Kuma doctors sunce with time zata dawo normal , saigashi Kuma Allah yayi tadawo din . *Cigaban labari........* Haka Suka rankaya cikin gida har lokacin tana manne da jikinshi  inda yan gulma Kuma suka soma watsewa . Daga baya kuma big daddy da doctor suka tafi.... *************************      Amin neh zaune akan three sittern hadaddiyar palourn shi  yana kallon wayanshi , kusan minti uku kenan take tsaye tana Mai magana Amma alamu Sun nuna cewan baisan da wanxuwar mutum awajen bah , wafce wayar tayi daga hannun Shi  a firgice yake fadin "kiban wayana inba sokike na saba miki bah " tabe mouth tayi , cike da tsiwa take fadin "narasa gane  abinda bai jikina dakagani ajikin wannan kaxaman kwailar nan " "Karkiyarda kikara zaginta cos wlhy zanyi mugun bata miki rai  " yafada mata cikin fushi "Wlhy haduwatah da yarinyar nan bazaiyi kyau bah" tafada tana nufan hanyan hawan upstairs da phone nashi,  ringing din wayar neh yadakatar da ita  "inkaga dama kaxo ka dauki wayarka cos ubanka neh yake kira" tafada tana ajiye wayar kasa , tabbas baiji Dadin yadda tamishi bah amman inda sabo yaci ace yasaba da halinta , wayarce ta katse tareda Kara ringing daidai lokacin da yakarasa wajen wayar ,cikin sauri yadaga cos baison ya sake tsinkewa , sallama yayi daidai lokacin da Abban yadauka ,amsawa yayi yafara cewa " haba  Al-Amin yakake haka, ko kakamanta Kanada patient neh ,nace maka maganin shi yakusan karewa gashi haryanxu bai saba da mutane bah, kullum cikin chanza maimasu Kula dashi akeyi dukda kudin dah mukace xa'ana biyansu" " Amun afuwa Abbana , Insha Allah  next week zanshigo Bauchi  cos akwai abubuwan dasuka Shan min gaba neh a hospital " yafada cikeda girmamawa " it's okay my son , Allah yataimaka" haka sukayi sallama  sannan yakatse kiran . ******************** Zaune take tana  kuka itada antynsu adaidai lokacinda tagama bawa antyn lbrn abinda ya faru awannan BAKIN DAREn . " Ina bayan ki babynmu  kimishi hukuncin daya dacedashi  zan tayaki da addua" antyn tafada , ganin lokacin tashinsu Salim daga islamiya  yakusa  yasata mikewa,  wanko face dinta tayi takuma shafa kohl  acikin idonta , babbar khimar dinta ta dauko  tasanya asaman short nickernta " antynmu bari nadauko Salim" tafada hade dah  sanya Toms nata , tana fita antyn  tasauke ajiyar zuciya tareda mai fatan shiriya dakuma Allah ya waddai masu irin halinshi. ......      Tana fitowa ido yadawo kanta as usual kasancewan marece neh lokacin masu zaman kashe wando duk Sun hallara,  cikeda rashin damuwa  tafara takawa zuwa inda zataje  kawai sukayi gwareda mutum " Subhanallah"Shine abinda tafada a shagwabe "kayi hakuri DanAllah  ban lura dakai bane , dana kauce" tafada tana kallon kwayar idon shi  "Babu komai nine da laifi  soboda saurin da nakeyi "matashin saurayin da bazai wuce sa'arta bah yafada tareda murmusawa . "HUSAIN!!!"   Shine abinda wata budurwa tafada daga bayansu , juyawa sukayi " oh shit" yafada hade da nausar iska , dariya budurwan tayi  sosai kafin tajuya wajen Nadhira " sannun ki , kyakyawa  gaskiya nasha ganinki sosai Kuma kullum buri na baiwuce  nace miki kina min kyau sosai bah" tafada tana mika wa Nadhira  hannu " Suna na HASANA, Kuma wannan kani nah ne shikuma sunanshi HUSAIN" harara wanda aka kira da HUSAIN yamawa HASANAn " nine kaninkin lallai kin raina nih ' dariya sukaso bata  Amma sai kawai ta murmusa " keKuma miye sunanki?"Hasana ta tambaye ta  " sunanta ABAR SO  amma munace mata BABYNMU "Salim yafada daga bayansu , juyawa sukayi dukkansu " ya Allah!!!" Tafada akidime " waye tsallako dakai  baka tsoron Wani Abu yasameka  " tafada hawaye na silalowa daga eyes dinta , jitayi ana goge Mata tears dinta  tana dagowa taga ashe Hasana ce "kidaina kuka Tinda kinga yadawo lafiya ,yakamata ki gode wa Allah neh ba kiyi kuka bah " tafada hade da patting back nata cos a yanda talura bakaramin so takewa kannintabah " can we be frndz?" Tafada tana Kara miki hand nata  murmusa tayi hade da cewa " why not?" Sukayi shaking sannan tajuya wajen husain tamika mai hannu, shima bata hannu yayi "mu gidanmu yana Dan Kasan can  amma zamuna shigo miki "inji Hasana da fada , murmushi Nadhira tayi " Nagode ,saikun shigo",sannan kowa yakama hanyar  Shi , duk abinda sukeyi Amira nakallon su ,Wani irin tsanan Nadhira takeji aranta  daman tun ba yau bah takeda crush akan Husain, gashi ko kallo bata ishe shi bah , gashi Kuma yana Kula wata kaxama mai bleaching da Karin gashin doki ........lol (wai Nadhira  take kira da such names😄) ************************************* Kwance take sai tsaki taketayi" ya dai sisto?" Maryam tambaye  Fatima dake tsaki "kibar Amin dinnan Dan annuna andamu dashi yake neman walakanta mutane " tafada hade da Kara Jan tsaki " wai nikam miyesa kike like mai neh , nikam gaskiya  bai munbah Kuma kinsan ance yanada mata kila shiyasa " tafada tana gyara kwanciyar ta " ai nikam ko mata dubu yake da saiya aure Ni " itama tafada....... Zaune yake yana danna waya as usual , kawai saiya shiga gallery yayi posting hotonsu akan media tareda rubuta " missing this moment"aikuwa ko 10mins baiyi bah aka fara comment ,gani tayi crush nata yayi posting pic  yasata dubawa ,aikuwa tana budewa Taci karo da kyawawan faces , mamaki neh yakamata  aina Amin yasansu,  cikeda zakuwa ta mai typing "ABAR SO  da yar' uwarta, where Kasansu ?"Karar shigowan message yaji  harda baxai bude bah , sai kawai yabude murna Kaman an mishi albishiri da Aljanna " kinsan su neh?" Yatura mata Cikeda mamaki takalle reply din crush nata wanda inta mai magana baya amsawa dawuri,  dasauri ta mai reply " they are my cousins " yana ganin reply dinta  har sujjada  yayi dasauri  yashiga toilet ya dauro Alwala , sallar godiya kawai ya hau yi , yana idarwa ya janyo phone dinshi amma cikin rashin sa'a harta sauka " damn it " shine abinda yafada , tinawa yayi da ta taba kiran shi  daga baya yasata a blacklist , dasauri yashiga contacts, numbern ta yanema  sannan ya danna mata kira , jin karar phone nata yasata dakatawa daga cin cake dinda takeyi , kawai idonta ya mata kyakyawan gani  jitayi jikinta ya hau bari ..... "sisto duba min anya ba gizo idona Kemin bah , Kaman numbern crush dinna nake gani" karbar wayar Maryam tayi "wlhy shine " tafada daidai wayar ta tsinke. .... shikuwa jin  ba'a daga bah yasa shi shiga Wani yanayi" nasan ramawa takeyi soboda rashin mutuncin da nake mata " tsaki yaja ...... itakuma jin wayar yakatse yasata fashewa da kuka  tareda fadin " wayyo Allah nayi wasa da DAMA TA , wayyo DAMA TA  tawuce ni, na shiga uku na  " " kibar kuka sisto  natabbatab zai sake kira " Maryam tafada with full assurance,  aikuwa bata gama rufe baki bah  kiran shi ya sake shigowa , sanda ta goge tears nata kafin ta daga call din  , cikin sauri tace " hello" " Hy" shine abinda yafada cikin dadadiyar voice nashi , shiru sukayi dukkansu sannan yace " daman kinsan su ABAR SO neh" " cousins dinna neh su " " Ina suke yanxu? , I mean gari?.. " Bauchi" " Bauchi yamaimaita " " eh, pls kiban.......... Don't forget to vote *💋💋wurarh💋💋* 💝💝💝💝💝💝                   *ABAR SO*                             💝💝💝💝💝💝 *WRITTEN BY:NAFISAT MA'ARUF SHEHU*                         *💋💋WURARH 💋💋* 🌟GORGEOUS WRITTERS FORUM🌟                🌟G.W.F🌟 HOME OF GORGEOUS INTELLIGENTAND EXPERT WRITERS,WE ARE THE BEST AMONG THE REST   *Happy buffdae in advance my darling Hasana* *PAGE 52-54* "Pls kiban address dinki innazo Bauchi zan neme ki " "Ok " tafada da alamun jindadi amuryarta Wata wawiyar ajiyar zuciya yasauke cikeda farinciki yake fadin"zuwa Bauchi yakama no dan dole" **************** "BABYNMU!!!" Antynsu takira name dinta "Na'am antynmu"ta amsa "DanAllah kidanzo ki je mana ATM Gallery ,babu kudi  ahannu nah Kuma xambiya kudin makarantan Salim" "Toh Antynmu" tafada hade da mikewa tajanyo khimar dinta a igiya, ATM card antyn tabata itakuma tafice zuwaga union Bank nawajen Bank road. Tagama cire kudinta kuwa ta hango Wani attajiri  Ya yarda wallet dinsa, tayi kokarin tsayar dashi amma harya shige mota,  ahanzarce tacewa Wani mai adaidaita yabi bayan motan daita , GRA suka nufa,  motar na isa Wani gida yayi horn sannan aka bude mai ,in idonta  ba gizo yake mata bah toh tabbass wannan gidansu neh "Allah sarki!!! " tafada azuciyar ta  kawai saiga hawaye nazuba daga eyes nata "Malama kina bata min lokaci fah" mai adaidaitan yafada "Yi hakuri DanAllah,nawa neh kudinka?"ta tambaye shi "100" yabata amsa Ciro kudin tayi daga side bag nata sannan  tabashi shikuma yakara wuta , tafi minti 5 tana tinanin rayuwar dasukayi acikin gidan ...... "Baiwar Allah! !!" Wani dattijon mutum daya fito daga gidan yakirata , asanyaye takarasa wajenshi tareda gaidashi shikuma ya amsata a mutunci...... "Kema kinzo neman aiki neh" yatamabye tah "Eh" tasamu kanta dafada , cos something drawing her attention torwards the house "Anya xaki iya sbd yawancin  Wanda suke zuwa  basu kwana  biyu suke Guduwa dukda uban kudin  da ake bayarwa" "Eh zaniya baba amman Wani irin aiki neh? "Tasamu kanta da tambaya "Bari dai innuna miki ,inzaki iya sainaje nafada wa mai gidan " yafada hade dah bude gate din tareda mata alaman tashiga ...... Gani tayi babu abinda yachanza a tsarin gidan ,wasu siraren hawaye neh suka zubo mata  dasauri ta goge Dan bata son baba  maigadin yagani  Kuma yayi daidai da isowan su boys quarters din gidan "Nizan koma bakin gate,inkinga zaki iya toh " yafada hade da key shikuma yajuya. ... Sanda takusan 10mins  tukunna tazura key din sannan tashiga hade dah rufe kofar , cikeda rashin tsoro tafara takawa Kuma daman babu inda bata sani bah acikin gidan ,kitchen tafara shiga  taga babu kowa tafito tashiga dakuna kusan 3  nanma wayam  "Toh wani irin aiki neh haka "tafada daidai ta bude kofar dakin daya rage ,abinda tagani neh yasa gabanta mugun bugawa Wani irin ihu tasaka amma abanxa cos sound  proof neh cikin gidan , sulalewa tayi akasa hawaye nazuba daga  idanunta  da rarrafe  takarasa gurin abinda tagani cikin son ta gaskanta abinda tagani akan wheel chair adaure "Dadynmu!!!" Tafurta cikin dishashiyar crying voice nata , kuka take sosai , shishikar kukanta neh yafarkar dashi ....... mutsumutsu yakeyi alaman yana son tashi tana ganin haka takarasa  isa wajenshi, kallon dayake mata neh yasa jikinta Sanyi  sai yanxu talura ashe yarasa one leg nashi , jifanta dayayi akai da abinda ke gefenshi neh ya fargar da ita , cikin rashin damuwan ciwon dayaji mata takarasa gabanshi hade da kamo hand nashi ,Wani mugun bugu yakai mata itakuwa ganin Kaman ba'a hanyyacin shi yake yasata fashewa da sabon kuka " dadynmu miye sameka ,baka gane ni bane, babynku ceh fah, ABAR SOnku,  NADHIRAR Ku " Stool din gefenshi wanda yake kokarin bugunta dashi yasata guduwa daga dakin ,daidai bakin kofa tahadu da baba maigadi zai shigo "Subhanallah Yan'nan haka yamiki , taab zanmawa Alhaji magana akan amiyar dashi asibitin mahaukata " ai firgice take kallon shi  tareda girgiza mai kai "Nayyada zanna Kula dashi basai ankaishi Wani guri bahdanAllah karku tafi dashi" tafada tana hade hannayenta while hawaye nazubo mata Mamakineh yakama shi "Mutum yaji miki wannan raunin  amma kice xakizo kina Kula dashi, gaskiya kin burge ni" "Bakomai baba yanxu yaushe xanfara zuwa aiki" "Bari zuwa anjima zanmawa Alhaji magana amma dai kizo gobe dasafe " "Nagode baba "tafada hade da daukan sidebag nata akasa (daman daxata shiga ta ajiye) "Ga Chan kiwanke fuskanki "yafada yana nuna mata tap "Toh baba"tafada hade da karasawa wajen tap din domin wanke fuskanta , Jitayi da alamun ciwo a face nata , hawaye taji yazubo mata ,haka tabar wajen tana sharewa wasu nazuba ***************** Anty,Hasana da Hussain  neh tsaye akofar gida Suna jiran dawowarta ,Antynkam harta fara share hawaye cos jitake kaman Wani abune yasameta "Kuje gida mana yanbiyu "tafada wasu Hasana "A'a zamujirata " a sanyaye Hasana tabada amsa sbd ganin hawayen anty Can ba da jimawa bah kawai sukaga napep  Ya tsaya, Nadhira ceh tadawo ,tana sauka kallo yakoma kanta as usual  ,kudi tabawa mai adaidaita  sannan tajuya ,ganin Kaman idon anty yayi jah yasa  yasa kwallan da take rikewa saukowa , cikin sassarfa suka nufeta "BABYNMU miye sameki a fuska " antyn tafada lokacin da takalle bruises din face dinta, runguman antyn tayi tareda fashewa da kuka "Wlhy saina walakantashi , saiyayi Dana Sanin saninmu arayuwarsa , saiya gwammaci mutuwarsa ......... Don't forget to vote *💋💋wurarh 💋💋* 💝💝💝💝💝💝                   *ABAR SO*                             💝💝💝💝💝💝 *WRITTEN BY:NAFISAT MA'ARUF SHEHU*                         *💋💋WURARH 💋💋* 🌟GORGEOUS WRITTERS FORUM🌟                                🌟G.W.F🌟 HOME OF GORGEOUS INTELLIGENTAND EXPERT WRITERS,WE ARE THE BEST AMONG THE REST *PAGE 56-58* *Happy borndae to yhu my darling Hasana wishing yhu a long lyf and prosperity, May dis borndae of  urs brings yhu a lot of happiness ,much more fortune  and a very lucky man of yhur choice,May Allah's khair and blessings be with yhu in this duniya and Akhir Insha Allah ..... Happy buffdae  to yhu bestie.* "Wlhy saina walakanta shi,saiyayi danasanin saninmu, saiya gwammaci mutuwar sa " Nadhira tafada cikin kuka Mara sauti Dagota antyn tayi tareda janta cikin gida,  jiki asanyaye su Hasana suka wuce nasu gidan "Miye faru?"Shine abinda antyn ta tambaya "Dadynmu!!!" Shine abinda taketa maimaitawa "Talk to me mana" "Nakalli dadynmu amma ina worst condition he's n...o...w cri..crippled and I think he's now men..menta lly disabled "tafada tana stammering,mutuwan tsaye tana girgiza kai in disbelief "Wlhy dadynmu bai mutuba yanada rai ,gawan wani  daban aka kawo shiyasa aka hana mu budewa, Kuma I have a strong feelings cewan dasa hannun big dady aciki , amma taya akayi naganshi acikin gidanmu na dah ?"ta tambaya antyn da tayi mutuwa zaune  tana bin Nadhira  Dana mujiya  hawaye daya na bin daya "Dole na  bincika" "Antynmu ki kwantar da hankalin ki  kullum zanna zuwa Kula dashi , soboda yace zasu daukeni aiki "tafada tana murmushi Numfasawa antyn tayi sannan tace"inason naganshi babynmu " " kabari gobe saimuje tare " "Allah ya isa tsakaninmu dashi "antyn tafada tana share hawayenta "Kishiga kichanxa kayanki kafin lokacin tashinsu Salim yayi" Batareda ta amsa bah tashige ciki , tana shiga tafurta "Alhmdllh"asarari,tubewa tayi sannan tashiga bathroom takara wanka ,tana fitowa tatsaya agaban mirror "Dadynmu yajimin ciwo Allah sarki nasan Dade saninka neh ba zakamin hakan bah" Agaugauce tashirya cikin short blue ballerina gown cos blue ne favourite colour dinta , katuwar blue khimar har kasa tasa sannan takarasa wajen shoes nata wanda yawancin Toms ne black Toms tasa akafarta , har tafito sannan takoma tasa kohl a idonta  koh man baki bata shafa bah tafito "Antynmu natafi"shine abinda tace tareda ficewa Tana fita tayi GAMDATAKAR da su Hasana da Hussain "Sannu yar'uwa" tafada tana kallon Hasana sannan tajuya wajen Hussain "Sannu namesake "mamaki neh yakama Husain jin takirashi da namesake , murmushi tayi "Bari indauko Salim a makaranta" "Muje mu rakaki"inji Hasana dafada ........ Haka suka jera Suna tafiya ,rike hannun HUSAIN  tayi tace "Namesake Wani sch kake? " "Miye kikecemi namesake, miye hada sunan namiji da mace " "Soboda nima yar biyu ce "tabashi amsa atakaice tareda sakin hannunshi "DanAllah dagaske kikeyi?" Hasana ta tambaya "Toh Da xanmuku karya neh "tafada tana pouting mouth dinta "Toh ina dayarki "HUSAIN yatambaya "Ta rasu  9 months ago "tafada hade share yar kwallarta "Kuka Kuma ?"HUSAIN yafada daidai yana Kara share mata tears dinta "Allah yajikan ta "suka fada in chorus "Allah yajikan su zakuce" "SU Kuma?"suka tambaya da mamaki "Eh  ita da momman mu,  RANA DAYA  suka rasu Kuma agaban idona "tafada hawaye na race a fuskanta "Allah yajikan su "suka fada asanyaye "Ameen"shine abinda tace daidai Sun iso makarantan. Yana fitowa ya harba dayanda fuskar babynsu yadawo , jiki asanyaye yakarasa tareda rungumarta a kafa cos doguwace itakuwa  ta tsuguna tareda tallabo face dinshi "BABYNMU miye sameki?" Yatambaye ta "Bugewa nayi"tamishi karya abinda bata taba mishi bah arayuwarta,while shikuma yakafeta da ido Kaman mai Shirin gano abu ,Janye idonta tayi daga cikin nashi cos gani takeyi zaigane karya takeyi "Kinsha magani kuwa?" "Eh..... I mean innakoma zansha " murmushi yamata Kuma sai a sannan yalurada su Hasana "Lah ....kawayen BABYNMU yakuke? " "Sai yanxu kaganmu? " "Kuyi hakuri"yafada Kaman mai Shirin kuka tareda Kama kunne "Bakomai abokina "HUSAIN yafada  yana Jan kumatunshi Daganan kuma suka kamo hanyar dawowa gida ,har suka isa babu wanda yasakeyin magana "Saida safenku"suka faduwa su Hasana, suma amsawa sukayi hade dah shigewa gida itada Salim ............       Washe gari  dasauri tagama daily work nata sannan takai Salim makarantan boko ,tana dawowa tashiga wanka  purple din material tasaka sannan tashafa kohl as usual kafin tadauki flat shoe tareda zura doguwar khimar dinta , tana fitowa antynma tafito daga nata dakin "Muje antynmu"shine abinda tace "Bazaki yihbreakfast bah?"antyn ta tambaya "Azumi nakeyi "tabata amsa Kulle gidan sukayi sannan suka nufa gidansu nada ,Suna isa suka samu baba maigadi akofar gidan ..... "Ina kwana baba "suka fada atare "Lfy lau"ya amsa "Daman akan maganan jiya neh na  da......"katseta yayi da cewa " nagane Alhaji yace babu damuwa Kuma za'ana  biyansu 50k ko Wani wata Kuma anan zakina kwana saidai zaki iya kina zuwa ganin gida  duk lokacin dakikeso " "Baba intanawa neh da'abar maganan kudinnan kawai ni fisabilillahi zanyi ...."yakatse da fadin "Yan'nan baxa'yayi haka bah...."itama antyn katseshi tayi dacewan "Baba DanAllah abar maganan kudin nan kadaisan kadan daxata samu zaifi kudi koh?" "Tabbass ladan zaifi kudin bari insame Alhaji  in fada mai yadda mukayi daku amman zaku iyashiga ....."yafada masu "Toh baba"suka amsa in chorus "Daman akwai Wanda suke tunanin lada akan kudi kuwa?gaskiya Sun burge ni "baba maigadi yafada tareda sallama akofar main entry din gidan.......                     Suna shiga dakin anty tayi tozali da uban danta,masoyinta dakuma abin kaunarta "Allah sarki!!! Haka yamayarmin da kai "tafada tareda fara sabuwar kuka .....              Yana  isa yakorawa Alhaji bayani "Gaskiya nima Sun burge ni Sun nunamin cewan kudi bai damesu bah, Kuma zanso na hada zuri'a dasu" "Alhaji bangane mai kake nufi bah,ba dai wa mai sunan babana za'akara wa aure bah?" "Tabbass shidinne cos yana da bukatan hakan" "Gaskiya sbd matan nashinnan sai addua"......         Sanda sukayi kuka mai isarsu  kafin suka tashi tsaf suka gyarashi sbd alokacin bacci yakeyi sakamakon maganin baccin da aka bashi . Sunagamawa antyn t ashirya tafiya "Antynmu ki kawo min kayana dakuma tablet dinna  Kuma kisa min SIM aciki" tafada wa antyn "Toh babynmu" antyn ta amsa  tareda ficewa daga dakin ....... tana zuwa bakin gate tamawa mai gadisallama tareda cemai zata kawo kayanta .......inda yamata sai tadawo . Tana isa gida tahadu da Hasana "Antynmu Ina babynmu?" Ta tambaya "Tadanyi tafiyan kwana biyu kiyi hakuri bata fada miki bah,it's urgent shiyasa" "Lah babu damuwa fah Antynmu" " yakamata kibani numbern Ku saina bata" "Hakane Antynmu" tafada hade da karanto mata tana gamawa tamatasai anjima. ********************** "Love" kursum takirashi juyawa yayi dakanshi   yana kallonta "Daman inason na  rokeka wani alfarma neh " "Inajinki"yafada "Yawwa daman inason naje Turkey neh nextweek " "Miye xakiyi?"yatambaya ta yana kafetada eyes "Wai akwai wani fashion runway dinda nayi applying Kuma an zabeni acikin models din shine nakeson naje" "Babu inda zakije"yafada in a serious tune ,ai nan da nan ta hasala "Bangane babu inda zanje bah,naga dai  ni Ban hanaka zuwa inda kake so ,Kama samu natambayeka ni wlhy kana takurawa life dinna daba Dan inasonka bah  dana dade dah tambayar takardatah" afusace yafara mata magana "Me wai ance inason ki neh  kawai sai inamawa mahaifiyata biyayya neh , Kuma karki damu  da takurawan danake miki da zarar na hadu da ABAR SOna  San hutasheki amma karki dauka yawon gantalinki xakina zuwa min da igiyoyin aurena akanki Kuma karki manta Nike aurenki ba ke ke aurena bah " yafada tareda hayewa sama,  abinda tacene yasa shi tsayawa cak ........ Don't forget to vote *💋💋wurarh💋💋* 💝💝💝💝💝💝                   *ABAR SO*                             💝💝💝💝💝💝 *WRITTEN BY:NAFISAT MA'ARUF SHEHU*                         *💋💋WURARH 💋💋* 🌟GORGEOUS WRITTERS FORUM🌟                                🌟G.W.F🌟 HOME OF GORGEOUS INTELLIGENTAND EXPERT WRITERS,WE ARE THE BEST AMONG THE REST *PAGE 60-62* Abinda tacene yasa shi tsayawa cak wato inba gizo kunnenshi kemishi bah tana nufin inta hadu dah ABAR SOnshi  kasheta zatayi, ai baisan sanda hannunshi ya isa jikinta bah wani muguwar naushi yasake mata a fuska,dukanta yakeyi koh ta Ina idanun nan sunyi jawur tsantsan bacin rai "wlhy ko scratch ABAR SOna tasamu saina kusan hallakaki" itakuwa babu abinda takeyi sai bada hakuri "DanAllah natuba kayi hakuri ban karawa" haka yadinga maimaitawa sanda yamata lilis tukunna yabarta yahaura stairs. Ajiyarzuciya taketa saukewa akai akai soboda  tunda aka haifeta  ba'a taba mata irin wannan dukan bah "Wlhy kinshiga uku ABAR SO" shine abinda tace itama tana hayewa sama,straight dakinta tawuce agaban mirrow ta tsaya tana karewa new face nata kallo "Oh gosh.... my model face" tafada tana daukar handbag nata tareda ficewa straight tasha tanufa fuskanta Kaman an mawa barawo duka Amma ita ko ajikinta cos ita so take mumy taga yanda danta ya mayarda mata da kamaninta. *************** Bangaren Nadhira  kuwa kwannanta biyu tana Kula da dadynsu Kuma Alhmdllh yanxu yadaina jifanta amma haryanxu alamu Sun nuna bashida cikakiyar  lafiyar kwakwalwa .                Tarinda yakeyi neh yadakatar da ita daga hadamai abincinda takeyi,tana juyawa taga Wani bakin abunafita daga bakinshi ai batayi wata wata bah tayi waje da gudu inda adaidai lokacin KURSUM ke kokarin  shiga main palourn gidan  itakuwa Nadhira batama san da mutum awajen kofan bah tabangaje tah itama batayi kasa agwiwa bah ta fincikota hade da bata hot slap inda yayi daidai da fitowan Alhaji Kuma sarai yaga Marin, Nadhira dataji azabar Mari daga sama tafashe da kuka cos ita azatonta gamo tayi cos Kaman guduma taji akumatunta ,muryan Alhaji neh yadawo da ita daga duniyan kwankwanton da tashiga Kuma yasa zafin Marin gushewa lokaci guda "A'a miyeke faruwa?"  "Abba kataimakani  karya mutu aman bakin abu yakeyi"tafada cikin kuka Jin hakan yasashi yin hanyan boys quarters din itakuma tabishi abaya. KURSUM kuwa suna shigewa ta harare bayansu tareda jan doguwar tsuka  sannan tafashe da kuka Mai tsuma rai , mami kuwa jin muryar yarta yasata fitowa da sauri daga kitchen "Lafiya dai koh da irin wannan kukan.... miye sameki afuska ?"ta tambaya lokacinda taga face dinta  akumbure ga Kuma jinin dayabushe a gefen bakinta (saikace lokacinda aka mawa HUA SHIANGU hukunci a film JOURNEY OF FLOWER  ...lol) "Wlhy mami nasha bakar wahala yau awajen Amin Kuma wlhy baxan yadda bah sainaje Human Right anbimin  hakkina  akan kawai nafadi ra'ayina akan maganin planning dinda yake duramin  shine yace shi bazai iya haihuwa Dani bah saida ABAR SONshi" tayi shiru tanajan magina sannan tacigaba "Danacemai yabarni koda kuwa da insamu cos nima inason haihuwa Kuma daman zaman gidan ya gudureni ni kadai  ko kuma xanfara aiki shine fah yafara zagina ta uwar ta uba don kawai nace zanzo nafada miki shine  yamin wannan dukan" Tafada tana Kara fashewa da kuka mai tsuma rai saikace dagaske neh abinda take fada  cos mamy hartafi tah daukan zafi  salati kawai mami keyi  kafin tace "Yaushe Amin yazama mara tausayi ...?" Katse mami tayi da cewa  waifah kishiya zaimin kwanan nan ,Kuma fah wai daman basona yakeyi bah Kuma inyagadama yana iya sakina daman nj matsala ce agareshi" "Haka yace miki koh?" "Eh mami "tabada amsa tana Jan hanci "Zaizo yasameni tunda ban isa dashi bah  Mara mutuncin yaro"hakadai mami tadinga surutu batareda taji ta bakinshi bah, ita dai Dadi yagama kasheta cos tasan tajefi tsuntsaye biyu da Dutse daya "Tashi ki gasa jikinki " mami tafada       Sukuwa Suna shiga yatarar da halinda yake ciki , ciro wayarshi yayi hade da danna mai kira , ringing biyu kuwa yadauka tareda yin sallama amsawa yayi yanacewa "Yawwa Dan Albarka ga  patient dinka fah babu lafiya ka gagauta dawowa DanAllah" "Insha Allah  Abbana ganinan zuwa"sallama sukayi inda shikuma ya dauko travelling bag nashi daman already yashiryasu ,leka dakinta yayi inda yake mata saiya dawo  tareda yin gaba abinshi "ABAR SOna am coming for yhu"yafada yana lumshe Ido Sukuwa suna samun tarin yalafa ta gyarashi da inda yabata,sannan yajuya wajenta "Miye sunanki?"yatambaye tah "Suna nah Nadhira"tafada tareda sunkuyar dakanta "Nice name"yafada cos dan kwana biyun da tayi  yayaba da tarbiyarta,nutsuwarta dakuma jarumtarta cos ko kadan Nadhira batada kwiuya "Nadhira"yakirata "Na'am abba" ta amsa,yaji Dadi kwarai dagasken data kirashi da Abba  cos kursum bata kiranshi da Abba "Yawwa innamiki kyauta zaki karba?"yatambaye tah "Eh mana Abba dah wazaiki kyauta"tafada tana murmushi,azuciyar ta kuwa cewa take ai kagama mana komai arayuwa mukam cos baba maigadi yafada mata cewan akan hanya aka tsinci dadynsu rai ahannun Allah "Insha Allah nan bade dadewa bah xanmiki babbar kyautar dazakiyi alfahari dashi"murmushi  tayi sannan tace "Thank yhu so much Abba Allah yataimaka" "AMEEN daughter " azuciyar shi kuwa mamakin accents dinta yake yih "Toh natafi but in son dinna yadawo xan shigo"yafada mata "Toh"tafada ,yana fita tamaryarda dubanta zuwa ga dadynsu wanda baccin wahala yayi nasarar satarshi. Tablet nata tadauko cos tamanta da foods dinshi datake hadawa,hotunansu take kallo Wani tayi dariya Wani Kuma tayi hawaye haka ta iso kan hotonda sukayi acikin plane "Mr handsome,you won't believe my beloved Momma and my wonderful NAFHI are no more,when will I see you again I so much missed the little happy moment the three of us spent together. I can't believe that am in love with someone who has forgotten us"tafada tana share hawayen da suka wanke mata fuska hade dah kissing din hoton sannan tarungume tab din a kirjinta ,dasauri ta karasa wajen dadynsu "Dadynmu ga wanda nakeson na aura nan,kanemo minshi inka warke remember what you said;you said my two little eyeballs will lack nothing if am still alive,so I want you to keep your words, I musn't loose him or else you guys will loose me too" tafada in a serious tone as if dadynsu najinta "Mr handsome I so much love you" tafada tana kwanciya akasan wajen (lol..... nace ashe bashi kadai bane)" Yana isowa yashaida wa Abbanshi, baikaiga shiga bah Abbanshi yafito bayan Sun gaisa suka shiga itakuma alokacin........ Don't forget to vote , *💋💋wurarh💋💋* 💝💝💝💝💝💝                    *ABAR SO*                               💝💝💝💝💝💝 *WRITTEN BY:NAFISAT MA'ARUF SHEHU*                         *💋💋WURARH 💋💋* 🌟GORGEOUS WRITTERS FORUM🌟                                🌟G.W.F🌟 HOME OF GORGEOUS INTELLIGENTAND EXPERT WRITERS,WE ARE THE BEST AMONG THE REST *PAGE 64-66* Yana isowa yashaida wa Abbanshi,koh shiga baiyi bah Abbanshi yafito bayan sun gaisa neh suka shiga. Itakuma alokacin sallah takeyi Kuma tabawa kofa baya so shi baiga face nata bah "Abbana Inaga haryanxu cocaine dinda aka bashi neh baigama sakinshi bah shiyasa yake wannan aman dayakeyi Amma naga yana improving sosai  soboda naga harnaga Wani kiba yakeyi"yafada cikeda zolaya tareda murmusawa "Ai my son,all thanks to Allah and this little amazing baby"Abba yafada yana nuna Nadhi dake hawaye akan sallaya,juyawa yayi  yakalleta Amma Sam baiga face nata bah haryanxu. "Abbana  barinaje in dan huta cos inason naje Wani waje"yafada "Ok son adawo lafiya ,Kuma Kaman naga Kursum dazu"yafada Kaman he's not too sure  soboda jin reply dinshi" cike da mamaki yake fadin "Kursum Kuma?,yaushe tabar Abuja cos naxata  tana bathroom danaje mata sallama Kuma nayi magana bata amsa bah cos mun Dansamu misunderstanding  da ita" "Ok jeka kawai son"Abba yafada hade dah patting bayanshi. Shima fita yayi, dasauri Nadhira tacire khimar dinta sannan tazagaya wajenshi "Dadynmu daman cocaine neh yake saka wannan haukan  dakakeyi wato drugging dinka big dady yakeyi wlhy dik abinda ka shuka saika girba" Daukar phone nata tayi hade dah kiran antynsu  tana daga wa tamata bayanin komai  antyn mah kuka tasaka  daganan sukayi sallama.                  Abba kuwa yanashiga tacewa mumy hala karya Kursum  keyi Amma Sam mumy taki yarda,afusace tayi down stairs  ta aika akira mata Amin ,shikuma daidai yafito yagama magana da abokin shi  akan zasu fita kenan akace Hajiya na nemanshi sanda yaji Wani iri dayaji kiran mumynshi, numfasa wa yayi sannan yace afada mata yana zuwa . Fita yayi yana tafiyan shi cikin kasaita har ya iso kofar main parlour din sannan yayi sallama,gaida mumy yayi cikeda ladabi amma ko arzikin amsawa baisamu bah tin anan yasan something is wrong  atake kuwa jikinshi yayi Sanyi, saukowa takeyi cikeda yauki Sanye take da crazy Jean trouser  da armless top gakuma exotic acikin  glass cup tana kurba cikeda yanga "Mumy kinga yana hararata koh"tafada alhalin itake aika mai da sakon harara "Kibarshi da ni daughter zanyi maganin shine ai"tafada wa Kursum  sannan tajuya wajen shi kafin tacigaba da fadin "Wato ban isa dakai bako ,koh Dan kaga Kursum nasonka yasa kake walakanta tah,in the first place why did yhu use to have sex with her while you know that  you don't want her to conceive, saikana drugging din yarinya wlhy in Wani abu yasami mahaifan ta ko ya lalace sanadiyar ka  wlhy tsinemaka zanyi kabi ya'yan kaji, harda Wani cewan xaka auri ABAR SO tunda ita ABAR KI ce koh?,toh saimuga ni maganar kishiya Kuma na sokeshi"tunda tafara magana yake kallonta a arikice amma abinda tafada last tafi daga mai hankali "Wlhy mai hana ni  auren ABAR SO saiya shirya "maganar mumy neh yakatse shi daga zancen zucin dayakeyi  "Secondly kabar min yarinya tayi career dinta ,haka kawai saikace Wani illiterate  xaka hana yarinya abinda takeso and don't  forget that she has the right to live to her Dreams,kagane koh?" "Eh mumy "ya amsa "Tashi kaje ,ke kuma  ki shirya kayanki inkin shirya saiki tafi Allah yatsare hanya,Al-amin!!!"mumy takirashi "Na'am mumy" "Least I forget ,yaushe kazamo zombie bansani bah kawani mayarmin da yarinya punching bag ,kaji tsoron Allah fah Kuma inka Kara wlhy I will disown you "arikice yake kallonta muryan shi har dancing yakeyi yana fadin "Natuba mumyna baxan Kara bah pls don't disown me ,Kursum  kiyafemin "yafada tareda miyarda  dubanshi zuwaga kursum din ,ita kuwa Wani Sanyi neh yaziyarce heart nata ,cikeda kissa take fadin "Haba love don't disgrace me mana wlhy nikam awajena komai ya wuce saidai akiyaye nagaba, Allah yabarmu tare "sosai mumy taji dadin maganar Kursum kafin tamike tabarsu tare , itama mikewa tayi da niyarbin bayan mumy ,fincikota yayi hade dah mannata ajikinshi sosai harsanda tayi Kara "Abinda kikayi yadace kenan Kursum,kin hadani da mahaifiya ta kinji Dadi ki dai dinga min tsoron Allah " "Toh ni Ina ruwana yanxu dai mission dinna accomplished  tunda kaji ance natafi Kuma innatafi zankai like 3months kafin na  dawo ,Kai doctor neKuma Kasan maganin daya kamata kayi prescribing wa kanka wanda zai rage maka sha'awar ka"tafada tana kama penis nashi ,Wani iri yafaraji itakuma ganin ka kunnoshi yasata matsawa daga jikinshi zatayi sama kenan ya chapkota bata yi wata wata bah ta turashi kan sofa "Yanxu kam saidai ka mutu kokuma kaje ka samu nutsuwa da uwarka"maganar neh yadoke kunnenshi yakuma sa Abba tsayawa cak daga shigowa "Nace go and have sex with your mom ko bakajina neh kawani zauna Kaman jaki" "Ke!!!" Yafada cikeda bacin rai ga jiyoyin kanshi duk Sun firfito Kuma idonnan yayi jawur ,atake tsoro yashige tah "My son"sukaji anfada daga baya Kursum najin haka ta haura sama dagudu,  patting dinshi Abban yayi as usual sannan yazaunarda shi "Kaga lamarin rayuwar aure sai da hakuri"magana xaiyi Abba yakatse shi dacewan "Komadai miye tamaka hakuri zaka cigaba dayi  cos inkaji nawani zakasan naka ba komai bane,Kuma in bazaka damu bah zanso kaje boysquaters ka kalle yarinyar wajen in tayi maka Ina iya xuwa nema maka aurenta soboda ni nayarda da tarbiyanta"Wani iri yadinga ji ka fin  yace "Toh Abbana  Nagode" "Badamuwa Allah yayi maka Albarka" "AMEEN Abbana"tashi yayi yafita zuwa side nashi  Kuma alokacin Abokin shi Sadiq ya iso "Dude yana ganka haka what's wrong with  you?"yafada looking straight into his eyes It seems sai dare zamu fita cos am not in good mood right away and my heart is burning  " yafada  mishi instead of giving him the answer to his question Ruwa Sadiq ya tsiyayo cikin glass cup sannan yace "Drink cold water dude  it may relieve your burning heart" baimusa bah yasa hannu yakarba cos yasan he needs it ,sanda yashanye ya ajiye cup din sannan ya rage outfit din bodynshi ,kwantawa yayi tareda lumshe sexy black weak eyes nashi,ganin hakan da Sadiq yayi yasashi daukan phone tareda  Dialling Wani num Amma har yakatse ba'a dauka bah  tsaki yayi sannan yace "Ko kinki ko kinso  ketawace ni kadai"yafada tareda ficewa daga room din........       Yana idar da sallahn magrib yacewa  Sadiq da sutafi amma bari Sudan fara ganin patient dinshi ........maganar sawce yasa Nadhira........ Don't forget to vote *💋💋wurarh 💋💋* 💝💝💝💝💝💝                          *ABAR SO*                                     💝💝💝💝💝💝 *WRITTEN by: NAFISAT  MA'ARUF  SHEHU*                        💋💋*Wurah💋💋* 🌟GEORGEOUS WRITERS FORUM🌟                🌟G.W.F🌟 HOME OF GORGEOUS INTELLIGENTAND EXPERT WRITERS, WE ARE THE BEST AMONG THE REST *PAGE 68-70* Yana idar sallahn magrib yacewa Sadiq sutafi amma sufara duba patient dinshi , maganarsu ce yasa Nadhira shigewa toilet soboda babu kayan kirki ajikin tah daman sanye takeda evening gown tayi cute ponytail da gashin kanta  kuma alokacin selfie takeyi , wani tayi ita kadai wanin kuma tayi da Dadynsu  wanda daman so take ta turawa Hasanan ta ta whatsapp.........       Sukam suna sallama batareda jiran amsa bah suka kutsa ciki, wani sanyayar kamshi neh yaziyarce hancinsu "Kaman nataba jin wannan kamshin" Amin yafada kuma yana kara baza hancinshi harda su lumshe eyes yakeyi, shikuwa Sadiq kallon mamaki yakebin abokin nashi dashi , taboshi yayi yana tambayanshi "Dude, miye hakan kuma?" "Wlhy kamar kamshin ABAR SO na" yabashi amsa yana kara baza hanci, tsaki Sadiq yaja sannan yace "DanAllah kayi sauri kaduba patient din kah time is going"sai asannan yatina abinda yakawo su , yana gama duba shi ya hango  tablet akan bed na ringing  harzai dauka sai yatina ashe banashi bane, fita sukayi itakuma jin fitansu yasata fitowa daga toilet dasauri cos ringing dinda taji  bawa kofa baya tayi tana sake danna call din , ana dauka  tace " Antynmu kiyi hakuri dan Allah ina cikin toilet ne shiyasa kuma insha Allah gobe zanxo  cos nayi missing dinku sosai"shikuma Amin car key dinshi yamanta yadawo dauka kuma yayi arba da abinda yakusan dauke mai numfashi wato baturiya ko ince ba indiya wacce komai nata mai kyau neh ga dogon gashi , tinawa yayi da ana karin gashi yasashi jin haushin ta cos shi yatsane  artificial abu , daukan car key dinshi yayi ahankali tareda ficewa yana tir da irin masu halin ta "Tukunna mah ita Abba yace zai hada ni daita, tabb ai gwanda inyi tazama da kursum akan wannan fake girl din" haka yadinga magana shi kadai harya isa bakin car din daidai inda Sadiq yake , suna shiga suka dauki hanyar gidansu Fatima.      Suna isa kofar gidansu yakirata awaya "Wlhy dude ina bala'in son Fatima amma itakam kai takeso kuma wlhy narasa yazanyi" Sadiq yafada cikeda damuwa a muryanshi "Karka damu abokina inshaAllah zata soka " Amin yafada with full confidence "Allah yasa" "Ameen"      Saigata tafito, sanye takeda afterdress tayi rolling da gyalenshi ga wayarta a hannunta, harta karaso Sadiq baisani bah cos tuntuni yafada dream land, itakuwa ji takeyi kaman mafarki takeyi wai gata ga wanda take kauna, sallama tayi amsa sai asannan Sadiq yadawo duniyar mutane, gaishe gaishe sukayi without wasting of time Amin yafada mata abinda yakawo su cemusu tayi sai taje ta tambaya. Tana shiga gida tafada wa mamansu, itakuwa cemata tayi ta tafi amotarta, fitowarta suka gani amota , parking tayi daidai wajenda suke sannan tacemusu suje , batareda bata lokaci bah sukayi dutsen tenshi daidai kwanar sabuwar solarn da akayi sukayi parking sannan tafito "Gaskiya bazan iya shiga wannan jakin gidansu nan bah yanxu" Fatima tafada ta yamutsa fuska "Ok toh ki nuna mana gidan"Amin yafada yana mamakin irin nata halin " wancan mai white bulb"tafada "Ok mungode sosai , sai munzo godiya" Amin yasake fada, washe bakinta tayi cikin jin dadin abinda yafada "Amma in bazaki damuba zanso wannan abokin nawa yakaiki gida cos bai kamata kina mace kiyi driving har anguwan ku nan ke kadai bah " inji Amin, sai asannan tamarya da dubanta zuwaga Sadiq dinda ya kafeta da eyes dinshi , tabbass shima kyakyawa neh amma baikai Amin bah , shine abinda taraya azuciyar tah "Toh babu damuwa , nagode sosai" tafada tana kara yatsine face irin bata damun nan bah "Inka dawo kakira ni saimu tafi" Amin yafada wa Sadiq "Ok" Sadiq yafada     Suna tafiya shima yashiga karasawa, daidai kofar gidansu yakalli wata zata shiga mamaki neh yakamashi ai shikam yazata irin masu shegen kudinnan neh amma kuma dayaga gidansu yasan maybe something is wrong somewhere cikin sanyayar muryanshi yayi sallama, amsawa tayi tana kallonshi cos guy din yatafi da imaninta "DanAllah nan neh gidansu NAFHIRA" yatamabyeta "NAFHIRA kuma?ai inaga duka anguwan nan babu mai irin wannan sunan " ta bashi amsa, wani rass yaji azuciyarshi sai kuma ya tsinkayo muryarta tana fadin "Nandai gidansu Babynmu neh" "ABAR SO" Yafurta dasauri "Eh" ta amsa mai , wani murmushi neh ya subuce mai "Pls kimin iso zuwa ciki zan gaishe da mommansu" "Momma kuma?kodayake bari dai in fadawa antynmu " "Ok " yafada asanyaye , shiga tayi tasanar da antyn yanda sukayi da shi cike da mamaki antyn tace tamai iso, tana fita tasame shi yana danna waya "Wai ka shigo" wani dadi neh ya lulube shi. Suna shiga yasame antyn acikin compound,  gaisawa sukayi ta amsa "Saidai fah bangane kabah" tafada mai "Eh antynmu,  momma Nafhi da ABAR SO fah? Yatambaye tah "Aina kasansu " antyn tafada da mamaki "Eh daman mun hadu neh shekaru hudu da suka wuce acikin plane daganan kuma bamu sake haduwa bah , kingama hoton da mukayi dasu " tabbass tagane hoton cos wannan karon neh last tafiyansu a flight, katse zancen zucinta yayj dacewan 'Aina suke cos nakosa nasasu a idanuna , kuma daman....."maganar neh ya makale cos lura dayayi da yanayin antyn cos hawaye take sharewa atake kuwa jikinshi yayi sanyi  "Miye faru antynmu?" Yatambayeta, kukan datake rikewa neh yayi nasarar kwace mata tin Hasana batasan miye antyn take mawa kuka bah itama tafara shikuwa zulumi yashiga , toh miye sukewa kuka shine abinda ya raya a zuciyarshi ganin bashida amsa yasashi fara basu baki , shiru sukayi sannan tafara bashi labarin abubuwan dayasame su amman bata fada mishi sunsan wanda yayi aikin bah dakuma nakasa rayuwar Nadhiran da akayi bah, hawaye ne kawai baiyi nasarar sauko mishi bah amma maganan sun tabashi ga idonshi yayi jawur itakuma Hasana tagama jikewa da hawaye cos kuka sosai takeyi , antyn ne tajawota tarungume tah hade dah shafa mata baya , dakyar yadaure yace "Toh kidan bani numbern ta" "No kabari gobe zatazo inyaso tabaka numbern dakanta" "Ok Allah yakaimu" "Ameen" tace , saidasafe yamata sannan yafita, yana fita yaga sadiq ajikin motansu a hankali yashiga  seat din mai zaman banza  batareda yacewa Sadiq din uffan bah , shima Sadiq din shiga yayi ga mamakin shj saiyaga abokinshi nakuka , daman kuma tindazu daurewa yakeyi acikin gidan "Miye faru dude" Sadiq yatambayeshi, fadamishi yayi sanan yakarasa da Allah yaisa, shima Sadiq din hawaye yaji a cheeks dinshi "Gaskiya mutane basuda imani kuma wlhy sai Allah yasaka musu" Sadiq yafada "Ameen" shime shine abinda Amin yafada daganan kuma suka tafi , gabadaya duk guzarinshi yatafi ahaka ya kwana a ranar.      Abangaren su Anty kuwa....... Don't forget to vote *💋💋wurarh💋💋* 💝💝💝💝💝💝                          *ABAR SO*                                     💝💝💝💝💝💝 *WRITTEN by: NAFISAT  MA'ARUF  SHEHU*                        *💋💋WURARH 💋💋* 🌟GEORGEOUS WRITERS FORUM🌟                🌟G.W.F🌟 HOME OF GORGEOUS INTELLIGENTAND EXPERT WRITERS, WE ARE THE BEST AMONG THE REST Page 71-72 Abangaren su anty kuwa kiran wayan Nadhira tayi tafada mata wanda yaxo, murna tayi sosai "Amma miyesa baki bashi number na bah" Nadhira tafada hade dah pouting da bakin ta saikace antyn nagabanta "Am so sorry babynmu" anty tafada "OK Antynmu,  gobe by 11 zanzo ki ajiye min kayan dadi" tafada wa antyn "Kamar miye xan ajiye miki?" Antyn ta tambayeta "Coke and Fanta masala dakuma Hot milk cake" "Toh babynmu , saikin zo saida safe " sannan takashe wayan tana kallon Hasana "Yakamata kije gida cos dare yanatayi " inji anty "Ok Antynmu" har kofar gida Antyn taraka tah sannan tajuya  Ranar acikin farinciki takwana har Allah Allah takeyi  gari wayaye.        Washe gari da safe da wurwuri tagama shirya shi dukda da yanzu da kallo kawai yake binta, Abinci tabashi sannan tagyara inda ya baci kafin tabashi maganin shi nan da nan yayi bacci , Addua ta tofa mishi kaman kullum sannan ta tube tashiga wanka , tana fitowa tashirya tanagama shiri ta shafa kohl a idonta tafesa turarukanta, tana gamawa tafice zuwa bangaren mumy. Lokacin da take shigewa shikuma yafito duba patient nashi, da sallama yashiga saiyaga kaman babu kowa cikeda rashin damuwa yashiga cikin bedroom din kai tsaye , kamshinda ya buge hancin shine yasa shi lumshe idanunshi "Wlhy irin kamshin ABAR SOna" yafada lokacinda yake bude black sexy eyes nashi........      Tana zuwa daidai kofar palour din tatina da slap dinda akamata ai da sauri ta dafa  cheek dinta "Wlhy saina rama, zakisan kin mareni zan nuna miki cewan in kin saba mawa wasu suna kyaleki toh ni bana kyalewa balle nayi yafiya" tafada lokacin tana shiga cikin palourn. Har kasa ta durkusa ta gaishe su, dadi sosai sukaji cos Kursum bata taba durkusawa tagaishe su haka bah, amsawa sukayi cikin fara'a "Nadhira koh?" Abba yatamabye ta "Eh" tabada amsa "Zoki zauna muyi break fast din tare mana" Abba yafada idonshi acikin nata , ji tayi bazata iya kin tayinshi bah "Toh Abba" tafada cikeda nutsuwa dakuma kunya , haka taja kujera tazauna daman kuma ba'ayi serving dinsu bah "Saffiya!!!" Mumy ta kwala wa yar aikinta kira "Na'am" ta amsa cikin rawar jiki "Wakike jira yayi serving dinmu?" Mumy ta tambaye ta "Kiyi hakuri hajiya" yar aikin tafada "Kibarshi zanyi" Nadhira tafada , tashi tayi tafara serving dinsu cike da kwarewa cos su sukeyi agida, mumy kuwa Nadhira bakaramin birgeta tayi bah haka tadinga jin son yarinyar har cikin bargonta , Abba kuwa kafe mumy yayi da ido yana nazarinta ,Addua yadingayi akan Allah yasa mumy mah taji sha'awar aurawa Al-amin ita. Tana kammala zubamusu itama ta zuba nata daidai wanda zata iya cinyewa "Anya wannan zai ishe ki kuwa?"mumy ta tambayeta "Eh mumy, innaci dayawa zanyi rashin lafiya" tafada tana shwagabe fuska hade da rola Anime eyes nata , dariya tabasu sosai ai kuwa suka dara. Suna gamawa tafada musu uzurinta nazuwa ganin gida "Toh shikenan kuma karki dade" mumy tafada "Insha Allah mumy" tafada sannan ta tattara dining din gabadaya, tana kaiwa kitchen tafara wanke na wankewa acikinsu, tana cikin kitchen din Amin yashigo gaida iyayenshi sannan yafita cos shima break nashi najiranshi a part dinshi.     Ta gama wanke plates din kenan Kursum tashigo sanye da nighty gowm dinta "Wata yar matsiyacin neh yakwashe dining ban karya bah" Kursum tafada tana zazare ido, atake kuwa Nadhira tagane ita ta mareta ranan. Cike da raini tajuya domin taga fuskar wacce ta mareta, suna hada ido Kursum taji wani dum "Ba laifi" Nadhira tafada tana juyawa ,awajen  Kursum kuwa yarinya tamata kama da wata amma tamanta waye "Ke bakya jin ina magana neh koh ke kurma ce" Kursum takara fada hade da karewa Nadhiran kallo . "Anty ga abincinki na ajiye akan dining" Saffiya tafada mata cikeda ladabi , tsaki Kursum taja hade da barin kitchen din "Nace bah" Nadhira tafada "Na'am" inji saffiya "WACECE ITA?" Nadhira ta tambayeta 'Itace matar Doctor Al-amin,  kuma Hajiya na mugun jida ita.......hka dai Saffiya tadinga zuba daman kuma ba abaya bah wajen surutu. "Toh shikenan" tafada lokacinda take barin kitchen din ...... "Dole na gyara miki zama tinda Allah yakawo ki gonar NADHIRA" tafada lokacin da ta isa palour domin daukar khimar , tana fita tasamu adaidai ta daya ajiye wani zai juya, tsayar dashi tayi sannan tafada mishi inda zai kaita 'Toh hajiya, kudinki 150" yafada mata "Muje" haka yajata zuwa anguwarda takira, isarta kuwa yayi daidai da Salim ke dawowa daga islamiya, dagudu ya iso wajenta yana oyoyo babynmu, rungumarshi tayi "Our salim i really miss you" tafada tana kissing both cheeks dinshi "I miss you more our baby" shima yafada, haka suka rankaya cikin gida , a compound tasamu Hasana na shara , suna hada ido tasaki broom din hannunta sannan suka rungume juna "Hasynah nasameku lafiya" "Lafiya lau Babynmu" saiga Antyn tafito "Sannu da gida Antynmu" "Yawwa babynmu, yajikin shi ?" "Alhmdllh antynmu cos yanxu yadaina jifa na, kawai magana neh yasaura dakuma gane mutane , kuma fah Antynmu ashe har cocaine suke bashi" tafada cikin rawar murya "Cocaine!!!'atare Antyn da Hasana suka furta, saikuma gurin yadauki shiru itakuwa Nadhira shigewa cikin gidan tayi suma suka mara mata baya " waye ba lafiya?"Hasana ta katse shirun da sukayi "DanAllah kudaina boye min abinda ke faruwa ku fadamin ME KE FARUWA" takara fadin hakan "Dadynsu Nadhira neh ba lafiya " Antyn tafada mata "Daman yana raye neh? Hasana takara tambaya da alamar mamaki a voice dinta "Eh yanada rai amma bashida lafiya cos yanxu he's now one legged criple" antyn tabada amsa muryarta na rawa "Allah yabashi lafiya" shine abinda Hasana tafada "Amin" suka amsa in chorus "Jira nakeyi medications din dadynmu yakare kafin nafara aiwatar da missions dinna kuma ke" dagowa Hasana tayi tazuba mata big eyes nata "Ina bukatar taimakon ki" afirgice antyn ke kallon ta sannan tafara magana "Tu pagal hai Nadhira(have you lost it Nadhira?)?, why did you want to put her life at risk, spare her okay" "No antynmu tafada min komiye takeso zanyi" Hasana tafada "Kasam se?" Nadhira tafada "Pardon" inji Hasana "Sorry i mean promise? Tafada tana sa hannun ta awuyarta " promise"Hasana ta bata amsa , murmushi suka sakarwa juna amma can kasan zuciyar Hasana tambayoyi neh fal aciki "So where is my coke and fanta masala and my hot milk cake" Nadhira ta katse shirun hade da rola eyes nata. Dariya sukayi dukkansu cos kamar karamar yarinya tayi maganan "Oh, ji yadda kike magana kamar baby" Hasana tafada da murmushi akan fuskarta "Lah.. Bakisan  ni Babyn bace?, antynmu kifada mata mana" takara fada in the same tune but this time around pouting mouth dinta tayi "Ke yanzu bakisan ita babynmu bace bah?toh inma kinsani toh zankara fada she's our baby like no other " dukkansu  dariya sukasa atare. "Oya mana Antynmu" takara fada a shagwabe "Oh sorry babynmu ai tindazu muka kammala miki dani da Hasanan ki " "Thank you ao much, you know it's been long since av taken them" "Never mind Babynmu" Hasana tafada "Oh that's makes me remember, i will need a hand made juice, you know our Dady loves it" "Eh hakane yanaso , but why did you ask for it" "I actually noticed that whenever nayi serving dinshi machine made juice baya sha kuma natina daman asalinshi bai shan machine made ones , that's why i suggested it" Nadhira tafada "Smart baby you are marvellous" antyn tafada "Yeah she is" Hasana tayi adding....... Don't forget to vote 💋💋wurarh💋💋 💝💝💝💝💝💝                          *ABAR SO*                                     💝💝💝💝💝💝 *WRITTEN by: NAFISAT  MA'ARUF  SHEHU*                        *💋💋WURARH 💋💋* 🌟GEORGEOUS WRITERS FORUM🌟                🌟G.W.F🌟 HOME OF GORGEOUS INTELLIGENTAND EXPERT WRITERS, WE ARE THE BEST AMONG THE REST Page 73-74 "yes she is"Hasana tayi adding. Antyn tayi serving din Nadhira abinda take bukata. Haka suka dinga hira bayan Antyn ta aika asiyo mata fruits.      Hasana neh take kallon photos a tablet din Nadhira "Babynmu wannan itace Nafhira?" Hasana ta tambayeta "Eh,we look alike koh?Nadhira tatambayeta bayan ta amsa "Ofcourse, amma wannan background din yayi kyau wani application neh?" Takara tambaya "See you background kuma baki kalle eiffel din yayi bold bah kuma da background neh zaki kalle mu wani iri. " kina nufin kinje Paris?" Hasana takara tambayan ta da Surprise akan fuskanta "Eh mana, kuma duk garinda akwai memorable places inazuwa cos inaga naje 39 memorable places arayuwa ta kuma kowanni shekara duka familynmu saimun sauke farilla" Nadhira tafada da murmushi akan face dinta "Wow...har 39 countries lallai , muma muna zuwa memorable places amma gaskiya bamu kaiku bah"(dayake Babansu Hasana mah yana da kudi) itama tafada, haka dai suka dinga hira har aka kawo fruits din, sallah sukayi tukunna kafin suka hada juice din, suna gamawa ana kiran sallahn Asr shima sukayi sannan suka kai Salim Islamiyya kafin suka ci abincin rana, suna gamawa tafara shirin kayayyakin ta cos batason takai dare.    Sallama sukaji anmusu akofar gida wai ana neman Babynmu, wani sanyin dadi neh yaziyarce zuciyarta, dagudu tafita tana isa kofar gida ta tsaya sanna ta daidaita nutsuwarta kafin tafita waje, agefen motarshi yatsaya yayinda yanmata kebinshi da kallo , bazallan mata bah har en zaman kashe wando ba'abarsu abaya bah wajen kallon shi cos dressing nashi neh yafara tafiya dasu, sanye yake cikin top din Armani wanda bakaramin kudi yasiya bah,  agogon rolex ne a hand dinshi ga Iphone X+ nashi yana dannawa ga idonshi make acikin wata arniyar celebrity space, kai Tabarakallah.......     Tsayawa tayi tana kallonshi daga dan nesa kaman ance yadago , sukayi 4eyes dashi , wani dadi neh ya lullubeshi amma kuma wani sashi na zuciyarshi bugawa yakeyi da dan sauri cos baisan irin tarban da zatayi mishi bah.....     Haka tadinga takowa ahankali, saikuma tafara sauri sauri daga baya taji she can't wait to be cuddled in his arms , kawai saitasa gudu kafinta isa shikuma ya bude arms nashi, without a waste of time ta rungume shi shikuwa dagata yayi daidai face nashi haka yadinga juyawa daita itakuwa miye zatayi inba dariya bah, ajiyeta yayi akan mota while tayi crossing legs dinta a waist nashi "Only God knows how much av  missed you" yafada mata in whisper, pecking nashi tayi sannan tace "Same here" "Oh really?" Yatambayeta "Ofcourse" tabashi amsa, daganan kuma tasa head nata akan chest dinshi  cikin sanyin murya tace "My Nafhi and Momma are gone, i will never see them again" "It's okay, may their souls rest in perfect and everlasting peace" yafada "Ameen" tafada tareda dagowa, rolling din eyes nata tayi sannan tace "So tell me are you married or still single?wani mumunar faduwar gaba yaji sannan yadaure yace "why are you asking?" Gyara wuyar top nashi tayi then tace "Just want to know how many kids you got" yanda tayi magana neh yabashi dariya aikuwa yahau darawa "Kafara koh" tafada tana pouting din small mouth nata, lips dinta yadan ciza "Ouch banson mugunta fah" tafada tana ware legs dinta daga waist dinshi domin sauka "Am sorry ABAR SO karkiyi fushi dani please" yafada tareda kama kunnenshi cos yaga tadauka da serious "It's okay and let me down" tafada mai tana mai yin murmushi "Kinzamo big girl fah"Amin yafada " hmm, you know as times goes on cos kaima ba kaman da bah" tafada tareda kama hand nashi bayan yasaukar da ita , kuma saiyanxu suka lurada yadda aketa kallonsu "Wai nikam sadaka ake rabawa neh kokuma shooting din film akeyi  naga kun tsaya mana aka tareda zuba mana na mujiya" tafada cike da tsiwa da gadara "It's okay babe mushiga ciki" yafada hade da matse hannunta dake cikin nashi, akasar zuciyar shi kuwa farinciki neh fal aciki cos baitaba kawowa zata mishi irin wannan tarban bah, suna shiga ya gaisar da Antyn itama da murmushi afuskarta ta amsa mai "Wato Babynmu shine kikaje kika dade koh, bakisan dare natayi bah" Antyn tafada tana juyawa wajen Nadhira "Oh Antymu i was so happy shiyasa" Nadhira tafada lokacin  tana rolling eyes nata wanda hakan yazame mata body "Oya jeki" antyn tafada lokacinda take bata juice baaket din "Antymu yanxu korata kikeyi koh?, kenan harkin gaji da ganina koh, babu damuwa" tafada hade da ficewa azuciye . "Babynmu wlhy kitsaya bakorar ki nakeyi bah" antyn tafada tana mai bin bayanta , itakam ko sauraron antyn batayi bah  tatari keke napeep, shikuma Amin ganin ta tare napeep yasashi komawa cikin gidan dasauri domin dauko car key dinshi, haka yagama duba gurinda ya dan zauna  amma babu key babu alamunshi , zuwa lokacin kuma yasan sunyi nisa, sai asannan yatina ashe key din na kan car dinshi yamanta......(lol.....😆) "Yanzu yazamuyi" Hasana ta tambaye antyn cikeda damuwa "Karki damu daman haka take da saurin fushi ko da abin baikai ayi fushi bah. "Toh ki gwada kiran numbern ta mana" inji Amin da fada "Ai kona kira badagawa zatayi bah" Antyn tabashi amsa "Toh kiban numbern nayi trying luck" yakara fada, haka antyn ta karanto mai numbern, kira yayi amma har yatsinke batayi receiving bah, sallama yayi musu   akan zai cigaba dakira , cike da damuwa yakoma gida ranar. Su antyn kuwa jigum suka zauna har Hasana takoma gida, tana isa kofar gidansu tasami Husain wajan "Ya dai twinee?" Yatambayeta "Wlhy wai Nadhira neh ta tafi cikin fushi" tabashi amsa "Miye akamata haka?"yakara tambaya......nan dai ta labarta mai abinda yafaru " kut.. Wannan wace irin zuciya ce daita , gaskiya za'asha fama"yafada "Gaskiya kam cos ko yafiya batadashi" Hasana tafada "Hmmm,  ya akayi kika sani madam Hasana?"zama tayi na musamman ta bashj labarinsu wanda tasani gabadaya , wani tausayinsu yaji shima " shiyasa ai yanayinsu baiyi kamada na talakawa bah"haka dai suka dinga hira har aka tada sallah sannan Hasana tashige cikin gida.     Abangaren Nadhira kuwa  tinani takeyi akan abinda yasata fushi kuma bayan tayi alkawarin bazata sake bah gabadaya saiyaji bata kyauta bah. Gaishe da baba maigadi tayi sannan ta ajiye basket din akofar side dinsu kafin tashiga side dinsu mumy tana shiga tasame su harda wani bakon fuskanda bata sani bah amma kamanninshi yanuna cewan shi dan gidan neh "Sannu da gida" tagaishesu hadeda risinawa cikeda girmamawa "Saiyanxu  baby" "Eh" "Yamutanen gida?, hope suna lfy" Abba yatambayeta "Alhmdllh , wai inji Antynmu tana gaishe ku" ta bada amsa "Muna amsawa" mumy tafada "Toh saida safe " tafada musu "Bazakizo muyi dinner bah?" Mumy ta tambaya "A'a wlhy cikina a koshe nake " tafada murmushi kwance akan face dinta.... "Waini mumy miye kike gayyatar wannan kazamar kan dining dinmu, ko sokike Love dina yaganta yakasa cin food neh cos kinsan ba kowace cleaner yake kulawa bah balle kuma tazauna a inda yake for the matter of fact cleanern wannan kazami gurgun !!!" Afirgice suke kallonta , kaman wata walkiya ta iso gabanta "One more bad word from you and i promise to keep you mute"Nadhira tafada cikeda bacin rai cos har jah idonta yayi "Miye kike nufinda zaki keeping dinna mute, yar yarinya ma dake yar matsiyata , doluwa mah irinki, tukunna mah wai kare wannan gurgun zakiyi don rashin hankali , wanda ko gata baida akanshi zaki nema gayamin magana tukunna mah waye ubanki a fadin Nigerian nan miye kika taka arayuwa nasan familyn ki dake suka dogara soboda ke ne mai nema musu na daily bread kuma a haka kike neman wasting opportunityn ki" "Kursum" Abba yakirata cikin kausashiyar murya "Karka kirani mijin mumy kayi shiru cos bada kai nake yi bah, ka adana duk abinda xlzai fito daga wannan mushen bakin..." Ai bata karasa bah taji saukar mari a kumatunta..........tirkash Guess waye mareta? 💋💋wurarh💋💋 💝💝💝💝💝💝                          *ABAR SO*                                     💝💝💝💝💝💝 *WRITTEN by: NAFISAT  MA'ARUF  SHEHU*                       *💋💋wurarh💋💋* Wattpad:Nafisatma'arufshehu 🌟GEORGEOUS WRITERS FORUM🌟                🌟G.W.F🌟 HOME OF GORGEOUS INTELLIGENTAND EXPERT WRITERS, WE ARE THE BEST AMONG THE REST Page 75-76 Ai bata karasa maganan bah taji mari a kumatunta "Ke wace irin mara hankali ceh, kinfini sanin abinda wannan bawan Allahn yamiki arayuwa amma tsantsan rashin hankali irin naki kike zaginsa kuma fah dukda hakan yana suriki awajenki, wai tsaya mah tukunna  harke dinnan kin isa ki zageni , kinsan wace ni kuwa, kinsan waye mah ubana kuwa, babu shakka kinsanshi bama ke kadai bah dukkanku kunsanshi , muba matsiyata bane cos daga kaina har 7th generation dinmu masu zuwa bazasu taba sanin miye talauci bah, kuma mijinki dakike ikrarin baisom kaza da kaza toh i bet you ni zan aureshi kuma kindai ganni babu namijin daya isa yayin resisting dina cos ni ABAR SO ceh!!!, babu magani babu tsafi zan siye zuciyar mijinki dukda nima inada wanda nake so amma haka zan hakura na aure mijinki, zan nuna mai tsantsan soyayyar da babu algus acikinta , sannan abinda zan gargadi ki guda daya neh kawai shine ki boye mijinki cos haduwata dashi will be the beginning of your downfall, lastly wanda kike kira da kazami gurgu shin kinada masaniya akan abinda ya mayardashi hakane?, ko kuma kina da masaniyar akan matsayinda yakedashi kafin yadawo wannan  condition din?, ko kinada masaniya akan asalinshi, kokuma abinda yakeda kafin yadawo haka?  ko kuma kina nufin Allah baya jarabtan bawanshi?, bakya tunanin shidin mah yanada gata kaman yadda kowa yakeda?"numfasa tayi sannan tajuya wajen wannan saurayin "Kaikuma  kawani tsaya sokoko ka wangale baki hangam kaman wani maloho , shasha kawai agaban idonka wata kanwar bayanka take zagin babanka wanda inada yakinin cewan bazaka wuce 28 bah itakuma nasan babu tantama 25 amma shine bazaka dauko tsumagiya ka chachauda mata bah, wlhy you are a disgrace to manhood"tana gama fadin hakan ta fice daga palourn hartana bangaje a bakin kofa shigowa.      Shikuwa dawowarshi kenan daga gidansu Nadhira , mamaki neh yakamashi jin yadda aka bangaje shi amma ko arzikin sannu baisamu bah, girgiza kai yayi hade da kutsawa ciki , abinda ya tarar neh yasashi jan birki yana dada bin gidan da kallo cos tunaninshi shine gidan wasu yashiga  soboda ganin da yayi an tsatsaya  while Kursum na durkushe tana kuka ga idon yakumbura , shahada yayi sannan ya matsa kusa dasu " lafiya naganku haka?, miye faru?"ya jera musu questions trying to figure out what the problem is. Mumyne tafara haurawa sama, cike da rashin nutsuwa ta mike tabi mumyn tana fadin "Wlhy bazan yadda bah , i swear to make the hell out of that small girl , tinda nake ba'a taba cimin mutunci irin na yau bah , look at my face i can feel how it got swollen" tafada daidai lokacinda tarike hannun mumy dayan hannun kuma akan cheek dinta. Mumy kam babu baki  magana cos bazata taji dadin marin da aka mawa daughtern ta bah kuma bazata ceh ta ji dadin zaginda Kursum tamawa mijinta bah amma kuma yazatayi, batareda tace komai bah ta zame hannu Kursum sannan takarasa hayewa, cikin kuka Kursum tamara mata baya "My son inkagama kasameni a room dina" Abba yafada tareda barin palourn "Kai miye faru?" Amin yatambaye kaninshi "Infada maka yau ankoyawa Kursum hankali " nan dai yakwashe komai yafada mishi, shikuwa abangaren shi haka kawai yaji yarinya ta burgeshi kuma zaiso ganinta "Barinaje wajen Abba " yafada hade da barin wajen. Da sallama yashiga cikin bedroom din Abbanshi , amsawa yayi hade da nuna mai gefenshi alaman yazauna batareda ya musa bah yaneme mazauni agefen nashi "Ka kalle ikon Allah koh abinda baby tayi naji dadinshi sosai cos taburge ni bakadan bah she's indeed a very good girl and i like her confidence and am very surw if you marry her you will definately be happy foe for life, Dan Allah ka aureta" tinda Abbanshi yafara magana yake jin wani iri gameda yarinyan, wani abu na bashi shawarar da ya aureta kodan takoyawa Kursum hankali kafin ya aure ABAR SOnshi cos baison takara shan wani wahalan "Toh Abba , amma inada wani urgent emergency wanda gobe karfe 10 nasafe zai iso, insha Allah idan nadawo zanje mugana da ita yarinyar" Amin yafada "Toh dan Albarka,yadda kake shirin faranta min rai haka Allah zai faranta maka naka " Abba yafada cikeda jindadi "Ameen Abbana" yafada yana murmushi sakamakon tinawa dayayi da moment dinshi da ABARN SOnshi dazu "Jeka" inji Abba "Toh Abbana" yafada tareda ficewa zuwa part dinshi     Abangaren Nadhira tana shiga tanufi wajen Dadynsu lokacin kuma idonshi biyu da alama mah yunwa yakeji batareda bata lokaci bah ta debi juice din a cup sannan tafara bashi shikuwa karba yakeyi sosai kuma alamu sun nuna yana jin dadinshi sosai. Tana gamawa takimtsa shi sannan tashiga watsa ruwa tareda dauro alwala, tana idar da sallah da sallah tasa kayan baccinta kafin tafara tinani  abinda yawakana tsakaninta da Kursum "Zakisan dani kikeyi" tafada tareda da lumshe ido. Sallaman datajine yasata gyara hulan net din kanta sannan ta amsa shikuma yashigo wani irin bugawa kirjin tayi cos batayi zaton zata ganshi bah "Who are you?" Shine tambayar daya mata, abazata tambayar tazo mata "Na rokeki da sunan Allah da  karkimin karya kuma akwai abubuwan da nayi noticing gameda ke shiyasa nake son sanin more about you" Abba yafada mata "Bazaniya baka amsa dakaina bah amma ina iya baka address din wanda zata iya baka kyakyawan labarina " tafada mai cikin sanyin murya "Okay if that's fine with you" Abba yafada "Tnx for understanding" tafada sannan tadauko paper tarubuta mai address dinsu then tamika mai "Gud night baby" yafada da murmushi a face dinshi "Good night Abba" itama tafada tana miyar mai da martanin murmushin.        Bangaren Kursum kuwa tana hawa upstairs direct room nata tawuce , travelling bag dinta tadauko tadinga zuba kayayyakin ta aciki "Wlhy yarinyan nan tadebo ruwan dafa kanta , harni zata mara , harni takecewa zata auramin miji if am not mistaken  kwacemin miji fah take nufi, this can't be Amin must leave this house first thing tomorrow morning , i won't bear to loose my love to another woman wait mah is she a woman?no she's a girl" haka tadinga magana itakadai kaman wanda maganin ta yakare(loh....hhhh).       Tana gama parking din kayanta tafice zuwa part din Amin, ko kwankwasa kofa bata yi bah takutsa ciki , hangoshi tayi asaman bed yana danna laptop yana ganinta amma yayi biris kaman babu abinda ya gani kuma sarai tasan yaganta zama tayi awajen dressing mirror  tana kallon swollen face nata wanda haryanxu shatin hannun yarinyar bai bace bah, tsakin dataja neh yasashi kallonta "Kai yarinya nan badai zafin hannu bah, mtsww shegiyar yarinya kawai dangin mayu wlhy sai tayi dana sanin marina, kazama mah daita,  Love you need to see that small insect wlhy yarinyan bata da sense wai kai zata aura wai saita sace zuciyar ka hhh, stupid slot kawai cos daga ganinta mah zakasan da yi PHD a karuwaci tana magana tana rolling din ido" kallonta yakeyi ko kiftawa baiyi cos wlhy maganan ta mah zainuna yadda takejin haushin yarinyan,   shafa kanshi yayi sannan yace......... Comment, Vote & Share 💋💋wurarh💋💋 💝💝💝💝💝💝                          *ABAR SO*                                     💝💝💝💝💝💝 *WRITTEN by: NAFISAT  MA'ARUF  SHEHU*                       *💋💋wurarh💋💋* *Wattpad:Nafisatma'arufshehu* 🌟GEORGEOUS WRITERS FORUM🌟                🌟G.W.F🌟 HOME OF GORGEOUS INTELLIGENTAND EXPERT WRITERS, WE ARE THE BEST AMONG THE REST Page 79-80 .....Ga Wanda tafiki nan ta iso,sanye take cikin wata doguwar rigan kanti amma da kadan yawuce gwiwa dakuma hula colourn kayan,cos yawancin kayayyakin ta basu cika tsayi bah,gaishe da mumy tayi hade da durkusawa har kasa as usual while mumy ta amsa da fara'a cos yarinyar na burgeta "Kanin mu yanaga tarike kaman kayo mata sata"tafada mai cikeda son gano abinda ke dariya "Gwanda dakika Zo Matar yaya cos Allah yagani bazan iya dukar Matar yayana bah,kuma gaskiya bazan iya zaginta bah"yafada hade da shafa Kai "Gaskiya kayo tunani mai kyau ,and ke Anty Kursum wannan dakika rike haka kinsan kanin mijinki neh Kuma yakamata kidinga girmamashi "tafada "Ke fah nalura kinada shishigi,tukunna mah yaushe nadawo Antynki?yaushe Abdulkadir yadawo kanin mijinki?yaushe Amin yadawo mijinki?,toh wlhy ki kiyaye ni,karkiga jiya kin mareni banrama bah wlhy bashi Kika dauka Kuma ni ba'acin bashina batareda an biya bah"tafada tana zazzare eyes "Wai ni bashin miye naci miki neh?kodai marinki danayi miki jiya?hala kinmanta ke Kika fara mareni nah rannan?toh bari in fada miki an eye for an eye,blood for blood and life for life,ma'ana shi kuwa shine  ni Nadhira bana yafiya duk abinda akamin bana mantawa  cos there's a blood of vengeance running in my veins,ba'a shiga sabga ta akwana lafiya"tafada looking so serious hade da Jan kujerar dining,while itakuwa Kursum tafara tsorata da lamarin Nadhira cos taga yarinyar hayakin kanta yafi Wanda yake nata kan,cikin sanyin jiki tahaura sama. Mumy mah taji dadin yadda Nadhira ke magana Kuma alamun yarinyar yanuna cewan there's something burning in her ,itama haurawa tayi Sai yasauran daga Nadhira Sai Abdul  Wanda ahalin yanxu sun fara cin abinci.     Can ba da dadewa bah saiga Kursum tasauko da traveling bag a hannunta,tana hango su taja tsaki "Allah yaraka taki gona"Nadhira tafada hade da siping din tea,dariya Abdul yayi tareda fadin "Wlhy matar yaya bakida  dama"itama dariyar tayi while Kursum takara sauri  acikin tafiya ta "Mutum dai yafadi nikuma nasha dariya"tafada yadda Kursum din zataji........        "Matar yaya!!"Abdul yakirata cikin serious tune bayan sun kammala cin abinci,dagowa tayi  tareda kura mishi ido "Hmm... Daman so nake kinema min budurwa,kinga Sai tsufa nakeyi,inkina da kawa saiki hada mu in yaso Sai asa ranar aurena da Dana yayana rana daya "yafada tareda Sosa Kai "Amma fah ka kawo point ashe kwakwalwar ka naja"tafada cikin sigar tsokana "Waye zaki bani?"yatambaye ta "Zan baka tsalelliyar budurwa wacce itama kwakwalwar ta yana jah,amma fah sorry to say tafika Jah,kuma sunan ta Hasana idan kun daidai ta toh Falillahilhmd,amma fah saika yi dagaske cos Zuma ce,ita Zuma Kuma Saida  Wuta" tafada mai "Kai amma nagode sosai,amma inbazaki damu bah ina son in miki tambaya"yafada mata "Am all hears"tafada "Wani school kikayi attending?"yatambaye ta "Nayi NTIC na Abuja"ta bashi amsa,sanda yakaremata kallo kafin yakara fadin "Amma scholarship board neh suka dauki nauyinki koh?".... Yafada while itakuma tayi dariya "Dadynmu neh ya samu"tabashi amsa "Yasaku Kuma?keda waye?ya jera mata tambaya "Eh mana ai bani kadai bane nida twin sis dinna neh" "Wow kardai itace Hasana? Amma Kuma intake?"yatambaye ta cikeda zumudi "Ba ita bace wannan din kawata ce,ita sis dinna tarasu last year"tafada looking so sad "Sai gobe"tayi adding cos bazata so yaga tears dinta bah cos she believes that babbar rashin hankali shine kabari nakusa dakai yasan wickness dinka "But bamu gama bah"yafada mata cos bayason discussion dinsu yayi ending this way,juyowan datayi neh yasashi yin Shirin daga maganan dayake son yakara fadi ,ga eyes nata yayi mugun ja,kuma daman haka take in tahana kanta kuka lokacin da take da bukatan yin hakan,jah idon sukeyi daganan kuma tafara Head migraine dinta.      Barin wajen tayi hade da komawa side dinsu,tana shiga kuwa ciwon Kai yamata sallama ,fadawa tayi toilet don watsa ruwa ,tana gama wa tafito sannan tasa short nickern ta na mata da vest ,ga gashin kanta ajike cos tasawa kan ruwa ko zataji  saukin ciwon amma ina!!!!. Dakyar takarasa kan bed ga gashin yamannu mata,jitayi she can't hold it anymore daman Kuma in tana ciwon kan kama mata akeyi Sai amata Addua,dakyar tajanyo wayanta sannan tabugawa Hasana Kira ,bugu biyu yayi aka sauke "Sai yanxu aka gama fushi damu?"Hasana tafada cos tinda tadawo bata kirasu bah amma tamawa Antyn text amma Kuma idan Antyn takira bata dauka "Kina gida neh?"ta tambayeta cikin dauriya don bayason Hasana tasani "Eh... Amma yanaji voice dinki haka ko dai Baki jin dadi neh"tafada cikeda damuwa        "Not at all,lafiyata lau kawai dai ina son kizo neh"tafada wa Hasanan "InshaAllah zaki hannu In the next 20 minutes" "Pls kiyi sauri" "OK"sannan takatse Kiran while ita Nadhira tagyara kwanciyarta "Allah kabani lafiya"tafada hawaye na gangaro mata(it's said that in mutum baida lfy,yayi Addua cos Adduan majinyaci nasaurin karbuwa,bawai mutum yace am sick,need your prayers bah)     Sallama Hasana tamawa Umminta tafito har zata shiga tafada wa antyn,kawai saita bari sanadiyar ganin wani Lexus Jeep Parke akofar gidan cos ita atunaninta big dadynsu neh. Adaidaita ta tsara sannan suka wuce GRA,tana sauka ta gaishe da Baba maigadi  sannan tamai bayanin wajen Wanda tazo gani batareda bata lokaci bah yafada mata inda zatashiga....... Fitowanshi kenan dinshi kenan zaije wajen car park cos yake yazaga gari ,itakuwa ta taho tana cire phone nata daga side bag nata domin shaidawa Nadhira ta iso,gware taji tayi da mutum har sanda wayarta yafadi kadai "Buuu....wlhy saika biyani phone dina ,taab saikace baka gani,kana tafiya kaman Wanda yasha abu,karma kafara bani hakuri cos saika siyamin wani, sabon phone neh fah ko sati banyi da fara amfani dashi bah,kaii banma bukatan wani, nawa nakeso"tafada cikeda masifa(daman Kuma hasynah akwai masifa🤣🤣..lol) galala yayi yana kallonta cos babu karya tamai Dari bisa Dari amma da itace "Gaskiya kinma raina nih kidubi tsabaragen eyes dina kice nina bugeki , karki manta fah kece bakya kallon gabanki"yafada mata while eyes nata nayawo ajikinta "Kaikuma dakake kallon gabanka miyesa baka kauce bah?nikam duk wannan maganan ba problem dina bane problem dina shine phone dinda kafada"tafada tana mainuna phone dinda ke hannunshi "Alhmdllh tinda fashewan kadan ne,saikije kiyi manage kafin natambaye matar yayana duk hukuncinda tayanke shi za'ayi"yafada tareda Mika mata phone dinta "No gaskiya ban yadda bah,daman Zan Kira besty na ne yanxu Kuma gaskiya bazan iya amfani da wannan bah"tafada haryanzu bata karba bah "Toh ganawa ki kirata dashi "yafada yana mai mika mata nashi wayan "What kana nufin da wannan abin xanyi waya"tafada tana mai nuna Samsung Galaxy S6 din hannunshi sannan tacigaba "Inama kace muje wajen matar yayan naka tayanke whatsoever hukuncinda xatayanke tinda nalura maybe ita judge ce "yafada tana mai murguda mai Baki "Muje"yafada tareda yin gaba cos idan yacigaba da tsayuwa da ita baisan miye zai faru bah. Suna Isa bakin kofa yadan bude sannan yace tayi sallama.... "mushiga kawai"yafada mata suna shiga suka hangota ta akan bed bed "Matar yaya yadai? yafada while ita Hasana tayi wajen bed din cos daga ganin yana yin ta zaka San something is wrong "Babynmu!!!"tafada dakarfi SAKAMAKOn........ Vote, Comment& Share 💋💋wurarh💋💋 💝💝💝💝💝💝                          *ABAR SO*                                     💝💝💝💝💝💝 *WRITTEN by: NAFISAT  MA'ARUF  SHEHU*                       *💋💋wurarh💋💋* *Wattpad:Nafisatma'arufshehu* 🌟GEORGEOUS WRITERS FORUM🌟                🌟G.W.F🌟 HOME OF GORGEOUS INTELLIGENTAND EXPERT WRITERS, WE ARE THE BEST AMONG THE REST Page 83-84 "Ok please babu ruwanki dazuwa da phone"Nadhira tafada "Confirm"Hasana tabada amsa "Miye kuke kullawa neh wai?"Abdul yatambaya "Kai ina ruwanka,amebo kawai"Hasana tabashi amsa tareda murguda mai baki.... "Kanin mijina!!!" Nadhira takira shi..... "Ke wai ni fah bangane bah haka kawai saiku dinga Kiran kanku da names"Hasana tayi interrupting "Calm down my Hasy,i will gist you after you complete your mission"tafada hade da kashe mata ido "There's something fishy between you guys" yafada yana girgiza Kai "And it's none of your business"Hasana tafada "Silly girl.."yafada "It's okay guys,kanin mijina kadan sauke min ita agida mana"Nadhira tafada tana mai kashe mai ido "Taab nikam zantafi dakaina,basaiya kaini bah"tafada tana tura baki "No Hasana kije yakaiki, please do it for me"tafada "Okay,for you besty"tafada "Thanks dear,kaikuma nasan bazaka ki kaifa bah kodan yayanka"tafada "Ke nifa kin ishe ni, tukunna mah waye yayanshi?"Hasana yatambaya tana mai zaro big  eyes nata "Soboda shi Zan aura"ta bata amsa atakaice hade da kanne mata ido,dariya kurun Hasana tayi hade da daukan side bag dinta "Ke kisameni amota,kuma kiyi sauri"yafada cikeda neman tsokana " Baza'ayin bah"tafada tana murguda baki,kwafa yayi tareda ficewa itakuwa Nadhira dariya tadinga musu "Dariya mah zaki min koh? shikenan natafi"tafada tareda ficewa wai tayi fushi,itakuma ganin tafice cikin jin haushi,yasata bin bayanta "Haba besty kiyi hakuri mana, am so sorry"tafada tana mai kama kunne.... "It's okay dear,saikin jini"Hasana tafada "Thanks dear and remember no mistake" "Trust me"Hasana tafada daidai motan yafara tafiya kuma yayi daidai da fitowan mumy, mumy kuwa ganin mutum kamar yar India yasata gyara zaman medicated glass din eyes dinta,juyawa tayi daniyar komawa cikin gida ya hange mumy, karasawa tayi tareda gaishe ta "Ashe kece,nadau bakuwa mukayi"Mumy tafada tana murmushi "Ammafa Dana baya son masu Karin gashi fah cos naga har lashes kike karawa"mumy tayi adding,saiyanzu  tatina ashe ko dankawali babu akanta,wani irin kunya taji ya lullube ta,wanda tinda bata taba jin irin shi bah "It's okay,ki gyara kinji"mumy tafada,gyada kanta tayi tareda shigewa while mumy tabita da kallo  tareda sa shakku acikin ranta gameda yarinyar "Dole nasa abincika minke cos ba yadda dake bah"mumy tafada lokacin tana komawa cikin gida.      Abangaren su Hasana kuwa yana zuwa daidai gidansu ta tsayar dashi,fita tazoyi ya danna lock din motan "Malam yadai?"tafada frowning her face "Hmm..... Shadayan ki zaki bani"yafada yana Sosa keyarshi "Miye shadaya  kuma?ta tambayeshi looking so serious,ganin dagaske takeyi batasan abinda yake nufi yasa yayi dariya daidai lokacin da dabara tafado mai, jefa wayarshi yayi tagefen seat dinshi "Ok barina tambaya miki matar yaya"yafada yana lalube "Miye kake nema  ne wai?"tafada cikeda kosawa da zaman "Wayata fah nake nema,oh gosh kardai na batareda"yafada kaman dagaske,haka suka dinga neman abinda bai bata bah "Toh kiban aron wayarki nayi flashing din nawa"yayi requesting,batareda tayi musu bah tabashi wayarta cos itafa ta kosa taji miye shadaya,karbar yayi tareda dannawa nashi Kira kawai saiga waya na ringing agefen seat dinshi "Oh ashe mah faduwa tayi"Hasana tafada,shikuwa dariyar dayake dannewa ne ya kusan kufcewa , daukar wayan yayi sannan yaduba screen din wayanshi, special numbern ta ne ya bayyana "Miye wannan?"yatambaya tareda nuna mata screen din wayanshi "Special number naneh"ta bashi amsa "Toh ki kirga kigani"yafada yana tabe baki "Toh miye amfanin kirgawa?"ta tambayeshi "Just to prove something"yabata amsa,kirgawa tayi dukda tasan amount dinshi "Shadaya neh"tabashi amsa "Yauwa toh wannan shine shadayan danace kibani,kinga  yanzu basaina tambaya miki matar yaya bah"yafada hade da kanne mata ido daya,tsaki taja tareda fadin "Budemin kofa nafita"murmushi mara sauti yayi cos  dariya tabashi yanda take ta  faman hada rai "Ko baki fada bah daman zanbude  tinda motan banaki bane"yafada cikin son tayi magana tareda bude mata kofa "Sai munyi waya"yafada daidai tafita daga motan,sanda yashige gida kafin yafadi......      A week later...... Acikin sati dayan dasuka wuce abubuwa dayawa sun faru irin shakuwan da Amin da Nadhira sukayi dukda awaya neh, amma har Amin ya gayawa Nadhira sirrin azuciyar shi,itakuwa cemai tayi zatayi tunani akai......     Ga kuma Abdul yayi nisa akogin son Hasana batareda yashirya bah ,gashi kullum saiya mata 100 missed calls amma bata taba dauka bah abin sosai yake mishi ciwo,harya kaiga zuwa gidansu,anan aka fada mai tayi tafiya,daganan yanemi ganin Babanta  sannan ya fadamai bukatunshi,Babanta kuwa cewa yayi idan yashirya yaturo iyayen shi,sosai Abdul yaji dadi  while dayan bangaren azuciyar shi kuwa cike yake da fargaban kallan masifan da zaisha Hasana  yakeyi. Akwana nabiyu akaje tambaya mishi aurenta kuma anbayar,dayake tinda yatafi akayi bincike akansu kuma aka samu basuda wani aibu.   Su Abba sunso abasu auren Nadhira ma aranar ,amma gudun magana yasa tace zataje tafada wa big Dady cos bazaiyiyu tayanke hukunci dakanta bah,kuma su Abba sunyi na'am da barin .    Hasana kuwa gadan gadan tafara aikin da yakaita ,inda masu gidan kuma suka amince da ita ,duk movement din mutanen gidan babu na wanda ba tayi monitoring bah,atakaice dai aikinta yana tafiya smooth Back to labari.... "Baby"..... "Na'am Abba".... "Why not ki fito da dadynki yasha iska"Abba yafada wa Nadhira dayake yaje wajen Antynsu kuma ta bashi LABARINSU kuma har mumy yafada wa  kuma itama ta tausayi musu kuma tabada goyon bayan a aurawa Amin Nadhiran "Gaskiya Kam baby yakamata kifito dashi"inji mumy dafada "Toh"ta amsa cikeda jin dadi cos itama taso ace yana fitowa shan iska amma Kuma babu yanda zatayi....   Shiga tayi tareda fitowa dashi akan wheelchair dinshi daidai bakin kofa ta tsayar dashi  tareda komawa cikin gida dan dauka ruwa,dadynsu kuwa sake hannunshi yayi daga kan handle din wheelchair din SAKAMAKOn gyangyadin dayafara,aikuwa nan  wheelchair yafara tafiya dakanshi,kuma daman gangare ne, wheelchair Kam Sai tafiya yakeyi abinshi,daidai kuma lokacin Nadhira tafito dauke da goran ruwa a hannunta,mamakine yakamata ganin bata ganshi bah, jefar da goran hannunta tayi SAKAMAKOn ihun da taji anyi,aguje tayi inda taji ihun "Innalillahi..... Vote Comment& Share 💋💋wurarh💋💋 💝💝💝💝💝💝 *ABAR SO* 💝💝💝💝💝💝 *WRITTEN by: NAFISAT MA'ARUF SHEHU* *💋💋wurarh💋💋* *Wattpad: mhizzphydo 🌟GEORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 HOME OF GORGEOUS INTELLIGENTAND EXPERT WRITERS, WE ARE THE BEST AMONG THE REST Page 85-86 Barkanmu da sallah,Allah ya maimaita mana. Ameen "Innalillahi"shine abinda su mumy da Abba ke furtawa sanda suka karasa inda dadynsu yafadi "Dadynmu kabude idonka babynku ce,wayyo Allah kuyi wani abu mana ga kanshi yafashe "haka tadinga magana ita kadai lokacin da ta isa awajenshi,Abba kuwa phone yadauka yakira doctor,kamin yakira Amin akan yayi gaggawan dawowa gida, baima jira jin abinda Amin ke Shirin fada bah ya yanke wayan. Bada dadewa bah doctor ya iso ko gama parking baigama yi bah Keke napep yashigo da Amin cos daman alokacin da aka kirashi yana cikin Keke napep din dasauri yakarasa wajen, Abba yasha mamakin ganinshi amma yanzu ba lokacin magana bane "Akawo ruwa" shine abinda doctor yace,dasauri mumy tadauko bottle water, yayyafa mai akayi inda shikuma ya sauke nauyayiyar ajiyar zuciya "Yaya kataimake ni kabarni,karka cutar da families dina yanda kake ikrarin cewa,duk abinda kakeso Zan baka"Shine sambatun da yakeyi ,dasuka ga sambatun bamai karewa bane yasa su danna mai Allura,nan da nan bacci yakwashe shi. Carpet aka shimfida daidai wajen da yake sannan suka mirgina shi. Alokacin kuma Baby na rungume ajikin mumy tana sharban kuka. "Abbana garin yaya akan tafaru??" Amin ya tambaya yana mai miye da kallonshi wajen Abba, muryan dataji ne yasata dago kanta domin ganin mai magana amma Kuma bayanshi tagani, sake sunkuryar da kanta tayi yayinda Abba yabashi rahoton abinda yafaru...... Sallaman da akayi neh yasa su miyar da dubansu inda suka jiyo sallaman "Antynmu!!!" Tafada cikin kuka tareda barin jikin mumy, dagudu takarasa wajen Antynsu tareda rungumeta ta kuka, itama Antyn kuka takeyi sosai..... Mamaki ne yakama Amin dalilin ganin wanda baiyi expecting ba "Miye sukeyi anan??"Amin yatambaya "Kasansu neh??" Mumy ta tambayeshi batareda ta amsa mishi bah " Erh mana ABAR SO na da Antynsu" yabawa mumy amsa "Allahu Akbar, daman itace ABAR SO din?? ai itace mukace zamu aura maka"mumy tafada mai "Tsuntsu daga sama gashasshe"yafada azuciyar shi amma afili cewa yayi " Amma kince bazan kara aure bah??" " Yanzu ba lokacin magana bane" tabashi amsa Some hours later... Ahankali yake bude idonshi ,dishi dishi yafara gani kafin idon yabudu tas... Nadhira neh tafara lura dashi ,aikuwa dasauri suka matsa wajenshi " Dadynmu!!!" Tafada cikeda jindadi, muryan wanda yajine yasashi runtsa idonshi abubuwan da suka faru yafara dawowa mai..... " Nakashe duka iyalanka , kaida su kuma yanxu Sai amafarki kokuma a lahira" yayanshi yafada " Innalillahi wa'inna illahir rajioun....." Dadynsu yafada dakarfi hade da bude idanunshi,still bata bace ba juyar da kanshi yayi wajensu Abba yana sake fadin " Ya kashe su, he killed those innocent souls , he killed all of my happiness , why didn't he killed me too?? He knows that I lived for them, they are my second half..... "Dadynmu!!!" Nadhira ta Katse shi cikin cracking voice, dasauri ya juya jin ankira shi tareda taba shi " DanAllah ku mintsi ne ni ko zantashi da mafarkin danake yi " yafada yana me kallon kwayar idonta "Dadynsu!!! Antyn takira shi tana me taba fuskarshi ( cos haka take kiranshi) Ahankali yake juya fuskanshi gabadaya awajenta sannan ya sauke ajiyar zuciya mai karfin " Daman nasan yayana bazai iya kashe min iyali bah , nasan wasa yakeyi amma those jokes where so expensive, amaryata ina habibity na take sannan kuma ina Nafhira dakuma cikin jikinki??" Yafada yana mai taba cikin ta " Dadynmu!!!" Nadhira takira shi , miyarda duban shi yayi wajen ta " Babynmu!!! Ina yar uwarki dakuma Mommanku ??" Yatambaye ta tareda riko hannunta " That monster killed them, he gave them the worst death ever" ba bata lokaci ta zayyano mishi abinda yamusu saidai abu daya bata fada mishi ba shine alluran da aka mata " Ya Salam!!!" Dadynsu yafada hawaye na zuba daga idonshi likewise kowa na wajen " How could he be so cruel?? Hmmm Nayafe mishi duniya da lahira!!!" Arazane Nadhira tadago ga eyes nata sun gama rinewa tsantsan tashin hankali, su Abba kuwa mamaki ne Yakama su " Bangane ka yafe mishi bah??" Abba yatambaya " In ban yafe mishi bah kuma miye zanyi mishi?? Ku Tina fah sakkayya a wajen Allah yake,kuma Allah yanason masu yafiya muma fah muna mawa Allah laifi kuma yana yafe mana nikuma asuwaye da bazan yafe wa wanda ya mana laifi bah?karku manta fah ciki daya muka fito dashi dan'uwa na ne najini in shi ya kini wlhy ni haryanzu inason shi , tinkan ayi daran akayi kwandi, kunga babu abinda Zan iyayi akai" Dadynsu yafada cikeda da kwarin gwiwa " Tabbas haka yake, Allah ya yafe mana gabadaya" Abba yafada "Ameen" aka amsa in chorus amma banda Nadhira cos ance na ciki na ciki " Nagode sosai Allah yabiya ku" dadynsu yafada wa su Abba cikin hawaye " Babu komai ai yiwa kaine" Abba yafada " Zaku iya dawowa nan da zama tinda akwai parts dayawa cos nasan zai iya zamowa matsala idan yaganka da rai" Abba yafada " Gaskiya neh wannan shawaran yayi" mumy tayi adding " Bazamu daina yimuku godiya bah" Antynsu tafada " Ai babu komai yar uwa mugode wa Allah " mumy tafada da murmushi asaman fuskarta ,while Nadhira tana zaune kaman an dasata ga tunani kala kala kai kawo sukeyi azuciyar ta shikuwa Amin banda nazarinta babu abinda yakeyi ga wani dadin da yaji Yana huda kahon azuciyar shi. " Ina Saleem din??" Dadynsu yatambaya "Yana school amma sun kusa tashi" Antynsu tabashi amsa "Baby, kishirya muje dauko shi cos bansan makarantan bah" Amin yafada cikin nutsuwa yana mai kallon Nadhira "Yauwa ka kyauta "inji Antynsu dafada , murmushi kawai dadynsu yayi yana mai raya wani abu azuciyar shi gameda Amin din. Itakuwa tashi tayi cikin sanyin jiki sannan tawuce cikin gida while kowa ya bita da kallo.... "Ina... Taab wlhy bazanyi hakuri bah bayan Alkawarin dana dauka wa Yar uwata..." Haka Nadhira tadinga magana kaman wata sabuwar Kamu , toilet tashiga tasan watsa ruwa , tana fitowa wayar ta yafara ringing karasawa tayi tadauka , tana ganin sunanda ya bayyana acikin screen din tayi wata sanyayar murmushi sannan tayi receiving "Am done besty" Hasana tafada daga dayan bangaren " You're so sweet dear, nagode sosai" "Mention not besty, yaushe Zan shigo??" Hasana ta tambaya "No Zan shigo and kuma dadynmu yafarka" tafada tana mai murmushi "Wow Alhmdllh, naji dadi wlhy" Hasana tafada har anajin sautin dariyar ta " Kuma yace shi ya yafe shiyasa banason muyi maganan awajen mu cos nasan maybe Antynmu tayi hearing conservation dinmu and I won't want that to happen" tafada cikin sanyin murya " Ayyerh amma why not mubari tinda yace ya yafe??" Hasana ta tambaya "I can't let it go wlhy" itama tafada "It's okay, yanxu yaushe zakizo?? "Inaga zuwa da yamma zanzo kokuma gobe " "Okay Allah yakaimu" "Ameen" tafada sannan tayi dropping, shap shap tashirya cikin wata armless short ready-made white gown as usual cos tafi ganewa da irinsu, agaban mirror tatsaya kafin taja tsaki sannan tabude wardrobe tadauko black American jacket mara nauyi tadaura akai, kamar kullum ta shafa Kohl , sannan tadauki nude lipstick tashafa wanda ba karamin kyau ya mata bah, katuwar black khimar ta dauko sannan ta sanya shi, flat black cover shoe tadauko sannan tafita haryanzu suna nan ainda tabarsu " Masha Allah" Kalmar dayafurta neh yasa dukkansu suka juyawa saitin inda yake kallo, dukkansu sakin baki sukayi suna kallonta kaman sunga sabuwar hallita cos bakinta bakaramin karawa fuskanta kyau yayi bah "Sai mun dawo" tafada batareda ta Lura da kallon da suke mata bah,tashi yayi Shima yamusu sai sun dawo " Sunshine!!!" Yakira sunan ta bayan yatada mota " Moonlight" itama tafada " Ya akayi kina gidanmu kuma bamu taba haduwa bah??" "Nima dai bansanibah" "Miracle"yafada underneath his breath "Indeed" tayi adding, daga nan kuma babu wanda yasake yin magana acikin su har suka isa makarantan su Saleem din " Why are mute??" Yatambaye ta " Kaima haka" tabashi amsa " Daman kana da aure shine baka taba fadamin bah??" Tafada cikin sanyin murya " Am so sorry , bana son Kiji babu dadi ne shiyasa banfada miki bah" yabata amsa " But At least you should have told me koda zanji babu dadi, akan miye zanji babu dadi don kayi aure ?? You need it shiyasa kayi auren and I can't question you for that" tafada hawaye nasintiri a idonta cos ita kadai tasan irin zafin da zuciyarta yakeyi "Stop crying sunshine am really sorry for keeping the truth away from you ki gafarce ni" yafada tareda rungumo ta , dukan shi tafara yi at the same time tana tureshi daga jikinta, ahankali yashiga Jan jikinshi daga nata cos yasan kishi ne kawai yake cinta, tana ganin yasake ta ta rungumeshi gam gam kaman za'a kwace mata shi , ajiyar zuciya yasauke sannan ya saka hannunshi tabayanta yana shafawa a hankali daga bisani kuma suka breaking hug din " Kalli yanda kikayi zufa" yana magana yana mai cire mata khimar dinta " Kicire khimar din kisha iska, kin wani zumbula khimar kaman wata MATAR MALAM " yafada daidai yagama cire khimar din , dariya kawai tayi shikuma yajefa khimar din back seat "Masha Allah"shine abinda yakefadi azuciyar shi "An tashia su " yatsinkayo muryar ta "Muje toh" shine abinda yafada, sauka sukayi daga motar suka karasa cikin makarantan, Yan Maza da Matan makarantan Sai kallonsu sukeyi barin ma Nadhira, ga fresh legs dinta awaje Sai shining sukeyi donma Allah yasota tadaura dankawali da kallon yafi haka "Babynmu!!!" Shine abinda Saleem yafada da karfi lokacin dayayi harba da fuskanta dagudu yaje ya rungumeta " You look so Gorgeous sis" yafada yana pecking lips and cheeks dinta "Thank you bro, I miss you like crazy dear" tafada mai " Same here baby" Shima yafada, gyaran muryan da Amin yayi ne yasa su dakatawa "It's like kinmanta bake kadai Kika Zo bah" Amin yafada " Lahh... Ai duk lokacin da muka hadu mantawa dakowa mukayi"Saleem yabashi amsa "Like really??" Amin yafada yana mai zaro ido alaman mamaki "Of course yes" Saleem yabashi amsa again harda mai gwalo, dariya dukkansu suka yi sannan suka hantaya wajen mota. Suna shiga wayar Nadhira yafara ringing dagawa tayi hade da yin sallama "Babynmu , kubiye gidan su Hasana kifadawa umminsu dadynku yatashi" Antynsu tafada "Okay" tafada hade da hanging up din wayan "Muje anguwanmu Zan shiga gidansu Hasana " tafada wa Amin "Ok dear" Suna Isa anguwansu ido yadawo Kan dallaliyar motarsu, kowa soyake yaga wanda yake cikin mota cos tinted neh. White legs dinta ne yafara musu sallama "Bari na maka iso zuwa ciki " tafada mai hade da fita daga motan , everybody was like wow cos bakaramin tafiyada imanin su tayi bah ,Sai asannan ma sukaga face nata, budewa Salim kofa tayi Shima yafito "Salim Antynmu bata nan , so gidansu Hasana zamuuje kafinnan zankaika wajen Antynmu kuma akwai surprise dinda nakeson na nuna maka " tafada tana fadada murmushi face dinta " I can't wait wlhy,muyi sauri cos am nervous" yafada hade da kama hannunta ,rufe marfin motan tayi sannan suka bar wajen. Suna shiga tagaisar da ummi hade da fada mata aikin anty sannan tamawa Amin iso zuwa main palour while Salim yafara cin abinci itakuma tashige dakin Hasana batareda bata lokaci ba Hasana tafada mata anzo neman aurenta wa Abdul ,sosai Nadhira tamata murna , kafinnan suka gangaro kan plan nasu.... "Muje zanga dadynku din yau"Hasana tafada "Yauwa da kin kyauta" fita sukayi daga dakin ,Hasana tamawa ummi sallama kafin suka fito cos basu same su Amin a palour bah. Awaje suka hangosu zaune akan mota "Daman tare kuka zo??" Hasana ta tambaya "Oops... Wlhy namanta ban fada miki bah" tabata amsa hade da fada mata ashe a gidansu take bata sani bah kuma shine yayan Abdul. Suna Isa wajen Hasana tagaishe shi cikeda ladabi, kafin suka shiga cikin mota daganan kuma Sai gida. Yadawo kenan daga office ya hango motar yayanshi na shigowa, gyara tsayuwa yayi ajikin motan yana mai jiran fitowanshi , wacce yagani tafito daga cikin motan yasashi hade rai kaman bai taba dariya bah. Wanda tagani ne yasata fitowa daga motan dasauri cikeda fara'a, amma gani irin disgusting look dinda yake bata yasata shan jinin jikinta, ahankali yake takawa har ya isa gurin ta alokacin kuma kuwa ya fito daga cikin motan Salim kan dagudu yayi inda yaga Antyn tashiga cos kwata kwata bata Lura dasu bah " Nagode sosai Allah yasaka" yafada yana mai kawar da kanshi daga gareta... "Miye faru ne kanin mijina??" Nadhira ta tambaye shi " Tsantsan ranin hankali da rashin sanin darajar dan Adam harni zanmawa wannan 100 missed calls amma tarasa miye zatamin Sai........ *Rashin jina dawuri dakukayi yasamu nasaba ne da rashin yin comment, agaskiya banjin dadin wannan abun haba!! Ace kuna son abu amma bazakuyi comment ba,, haka akeyi neh?? To yanzu in ba'ayi comment bah toh babu posting har sainaga comments dinku. In akwai wanda nabatawa acikin ku toh yamin afuwa..... Comment, Vote& Share 💋💋Wurarh💋💋 💝💝💝💝💝 *ABAR SO* 💝💝💝💝💝 *WRITTEN BY: NAFISAT MA'ARUF SHEHU* WATTPAD: MHIZZPHYDO 🌟GEORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 HOME OF GORGEOUS INTELLIGENTAND EXPERT WRITERS, WE ARE THE BEST AMONG THE REST *Page 87-88* "Tsantsan ranin hankali da rashin sanin darajar dan Adam harni zanmawa wannan 100 missed calls amma tarasa miye zatamin Sai flashing 1 tak" yafara yana mai nuna Hasana da bacin rai kwance asamar fuskarshi "Wlhy bangani bane shiyasa ban dauka bah kuma lokacin dana kiraka network ne yasa ya katse amma ba dagangan naki dauka bah" Hasana tafada cikin sanyin murya, har lokacin bai sake look din face dinshi bah " Dallah Malama kirufe mana baki don kinga inasonki ne shiyasa zaki walakanta ni ba damuwa ai naga bake kadai ce mace bah kuma aurenkin ma na fa..." "What da hell!!!" Ta katse shi "Nace maka ban gani bane ai dana gani dana dauka and ka tsaya kana fadamin magana, and kuma inka fasa aurena din so fucking what,ko cemaka nayi na rasa mashinshine wlhy ko ranar aurena kace kafasa I can assure that bazan rasa wanda zai aureni aranan bah, ina ma maka magana cikin sanyi Sai botsarewa kake ai......" "Calm down guys" Nadhira ta Katse ta, shikuwa ido yazuba wa Hasana cos azatonshi zata bashi hakuri ne komai yawuce amma Sai yaga sabanin hakan, shikam Amin banda mamaki babu abinda yakeyi "Wato har Abdul yasaba dasu haka harda cewan zai fasa aurenta, lallai abin nasu azimun neh" ya raya azuciyar shi, itakam Hasana tuni hawaye yafara sauka a idonta, dagudu tabar wajen tana mai fashewa da kuka duk Sai jikinsu yayi sanyi "Hey bestie!!!" Nadhira takira ta tareda binta da gudu zuwa cikin gidan, taba kafadar Abdul Amin yataba tareda sakar mishi da murmushi shikuwa da yake yamiyar mai, cikin part dinsu Abdul zaishiga Amin ya dakatar dashi yana mai janshi zuwa nasu part din... "They need some space" shine abinda Amin yafada bayan sun zauna "You guys love each other fah!!!, Yaushe kuka hadu" Amin yasake fada,nan kuwa Abdul ya zayyana mishi haduwarsu " It's prayer time, in munyi sallah muje ka gaisar da Dadyn Nadhira" "Ya dawo hayyacin shine?" Yafada cikin mamaki "Wlhy you need to meet that great man with the big heart" yafada yana murmushi, Shima dai murmushi yayi batareda yasan inda maganar ya dosa bah..... "Besty!!!kukan kuma na miye??" Nadhira ta tambaye ta " Miyesa zai karyata ni ?? Wlhy bakarya nake mishi bah" Tafada cikin sanyi murya "Do you love him??" " Yanzu kuma dayace yafasa aurena miye zanyi?" Tafada cikeda damuwa " Ana so ana kaiwa kasuwa ,wayace miki dagaske yakeyi?" " Eh mana he looks so serious"dariya Nadhira tasake hade da tashi daga zaunen da take, cire dankawali kanta tayi ta'ajiye shi gefe " I'm very sure he was pulling your legs and nothing more" tafada tana shigewa bedroom dinsu cos bataji muryan su anty bah " I pray so" shine abinda Hasana tafada cikeda farin ciki "Ina Dadyn yake ??" Hasana ta tambaya cikin daga murya ,chan saiga Nadhira tafito "Shiga kiyi Alwala muyi sallah" "Am pointing red fah" Hasana tafada "Ohk" tana idar da sallah tacire zanin da ta daura "Muje"tafada wa Hasanan dake game awayarta.... "Babynmu!!!" Taji ankirata kuma tasan bazai wuce Salim bah "Naga surprise din da kikace zaki nuna min"yafada yana murmushi "Oops!!!"tafada tana shafa gashin kanta ga ta yamutsa fuskanta, dariya yake mata harda gwalo cos ba haka taso bah "Catch me if you can baby" yafada yana girgiza mata bumbum dinshi tareda guduwa aiko cikin zafin nama tafara binshi dagudu ,Sai tazo dab dashi zai sulale , Hasana kuwa Sai dariya takeyi harda zama akan daya daga cikin chairs din wajen,nan kuwa ashe su Amin mah suna kallonsu,itakuwa ta dage Sai binshi take yi cos girgiza bum bum din dayayi neh ya tunzirata ga gashin ta Sai tsale yakeyi ta bayanta harta mai gadi kallon baturiya yakeyi sbd alokacin tacire jacket dinta hango maigadi da yake kallonta Amin yayi ai kuwa wani abu yasoki zuciyar shi... Tsawan da aka dakamata yasasu tsayawa cak nan da nan kuma hawaye yafara sintiri afuskarta... "Ke jakar ina ce??" Yatambaye ta cikeda bacin rai daidai lokacin da ya isa wajenta "Baki da hankali ne?" Yasake jefo mata tambaya, juyawa takeyi don tabbatar da muryan wanda yake zaginta ai kuwa taga babu kowa Sai masoyinta "Ke!!!" Yakara daka mata tsawa, wani kuka mai tsinka zuciyar mai sauraro tasake cos zagin yashigeta amma ainihin bazallan zagin yasata kuka bah,magana take sonyi amma kuka ya hanata nan da nan jikinshi yayi sanyi. Kukan da Salim yashiga dashi ne yafito dasu daga cikin gida harda Dady acikin wheel chair dinshi cos suna ta tambayanshi amma bai amsa bah Sai nuna musu waje dayake yi azatonsu wani mumunar abu yafaru shiyasa suka garzayo,abinda suka ganin ne yasasu yin turus, ido Hudu dasukayi da Antynsu neh yasata ruguwa wajenta "Kya uwah?? Anty ta tambaye ta hade da bin jikinta da kallo "Tell him abinda banaso" tafada tana nuna shi da yatsa "Nace miki miye faru?" Anty tafada hade da rike ta cos she's so scared kwata kwata bata son ganin abinda zai bata musu rai balle azo ga zubar hawayen su "Tsawa yamin Antynmu, kifada mai tinda nake arayuwata ba'a taba min tsawa bah , kifada mai natsani tsawa balle wanda yake yinta ,Zan iya mai rashin mutunci ba bu ruwana da inasonshi ajiye soyayyar zanyi agefe na mishi rashin mutunci which bazaiji dadin shi bah kuma Allah yagani that will be the least thing din da zanyi, gwanda yakiyaye cos bana barin bashi kema kinsani" tafada hade da barin wajen "Babynmu kiyi hakuri bazan kara bah" Salim yafada ganin wajenshi ta nufo, amma still bata daina nufanshi bah while shikuma naja da baya,hawayen da tagani a idonshi yasata tsayawa cak,aiko yana ganin ta tsaya ya ruga ya rungumeta "I hate that Salimu nah" tafada hade da goge mishi hawaye "Am so sorry Babynmu I don't that it will hurt you" "Don't do that again okay?" Gyada kanshi yayi "Good boy" tafada hade da tashi ta wuce cikin part dinsu, banda na mujiya ba abinda suke dinsu dashi while kowa na mamakin abinda yafaru atsakanin su, Hasana ne kawai tasan abinda yafaru "Allah sarki" shine abinda tafada azuciyar ta ,shi kam Amin gabadaya ya damu da cos shi baisan bata fushi bah "AL-AMIN!!"Dadyn su yakira shi bayan sun gama gaisawa da Hasana harma tashige abinta cos kowa yabar wajen Dady ne yace abarshi cos ya Lura da yanayin Amin din. Karasowa cikin sanyin jiki "Ya akayi baka san abinda bataso bah??" Cikin sanyin murya yake fadin "Bata taba fadamin bah" murmusa Dadyn yayi "Tin yanxu jikinka yayi sanyi??, Amma kasan tanada riko??" "A'a Dady" "Yadda ta tafinnan yatabbatar bazata sake maka magana ba Sai after a month" arazane yadago yana kallon Dady " DanAllah Dady katayani rokonta kozatayi hakuri, in tadaina min magana bansan yazanyi da arayuwa na bah" yafada cikin rawar murya "Ai haka halinta yake, ko kasan yar'uwarta?? Dady yatambaya " Kaga duk son da take mawa yar'uwarta toh koya suka samu sabani toh ta daina mata magana kenan!!, Soboda haka just let her be for now cos duk abinda zaka fadamata bazai yi tasiri akanta bah soboda bata barin bashi" "Au daman abinda take nufi da bata barin bashi kenan??" "Kwarai dagaske" "Hmmm" "Ka kwantar da hankalin ka soboda kasan ance mai Hali bai fasa halinshi" "Ok Dady amma tasani wannan hukunci nata yayi tsauri dayawa"dariya kurun Dady yayi....... "Besty!!" "Miye" "Akan kawai yamiki tsawa kikayi wannan kukan ko kuma there's more to it??" "Idan natina da babu hanyan dazanbi inbar gidan nan zuciyata kuna yakeyi sosai amma Kuma kinsan abinda yayi is not fair,miye na mishi daxaimin irin wannan tsawa? " Ta tambaya cikin sanyin murya "Nima gaskiya abinda ban gano ba kenan" "It's okay" "Does that means kin hakura??" "I don't know cos nasan in yayi gigin min magana I may disgrace him soboda har yanxu inajin karar tsawan dayamin" "Allah yakawo mana da sauki" "Ameen" "Barina mawa Antynmu sallama"tafada hade ficewa.... "Miye zai mata dazaice tazo??"shine abinda Anty ke tambayan Dady cikin sanyin murya ga idonta harya kawo ruwa... "Toh miye don ya bukaci tazo?? Shima fah amatsayin uba yake awajenta karki manta" Dady yafada "Yadda Nadhira bata kaunar shi anya zataje kuwa kasanta da taurin kai" antyn tafada tana share hawayen ta "Why not aji ta bakinta tukunna"mumy tafada "Hakane kuma fah" Abba yafada,ganin Hasana yasa Dady aikanta Kiran Nadhira,cikeda sanyin jiki takirawo Nadhira.... Ganin su atsatsaye yasata yin turus "Karaso baby" jin muryar Antyn yasata karasawa wajen ta dasauri , face dinta ta rike "Miye sameki Antynmu??" Ta tambaye ta cikeda da damuwa soboda itama bakaramin so takewa antyn nasu bah "Big Dady neh yace yakamata kizo" wani irin dadi taji tindaga tsakiyar kanta amma Sai ta daura fuska tareda fadin maganar dayasa kowa yin tsit awajen.... *Naji wasu nacewa miyesa zance Dady ya yafe mah yayanshi bayan duk abinda yamusu...* *Kucigaba da bibiyata InshaAllah Zan kawo muku abinda yasa nace hakan* *Comment,* *Vote&* *Share* *💋💋Wurarh💋💋* 💝💝💝💝💝 *ABAR SO* 💝💝💝💝💝 *WRITTEN BY: NAFISAT MA'ARUF SHEHU* WATTPAD: MHIZZPHYDO 🌟GEORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 HOME OF GORGEOUS INTELLIGENTAND EXPERT WRITERS, WE ARE THE BEST AMONG THE REST *Page 89-90* "Big Dady neh yace yakamata kizo" wani irin dadi taji tindaga tsakiyar kanta amma Sai ta daura fuska tareda fadin maganar dayasa kowa yin tsit awajen "Nima kashe ni yakeson yayi kenan??" Wani munafikin hawaye tashare harda Jan hanci sannan tacigaba " Ba damuwa zanje yanda yabukata amma inhar ban dawo da raina bah ina rokon kowanne daga cikin ku ya yafe min!!!" Tana gama fadin hakan Sai tayi cikin gida da gudu "Kutimelesi gaskiya baby drama queen ce taab"shine Hasana ke fadi acikin ranta "InshaAllah babu abinda zai mata, Hasana ki bita cikin gidan koh" Dadynsu yafada wa Hasanan,dama kuma abinda take jira kenan amma Sai tace "Daman fah Zan muku sallama ne cos naga dare nayi kuma ana rasa abin hawa anan"tafada hade da kallon Abdul ta gefen ido Sai akayi sa'a Shima din kallon nata yakeyi "Ga Abdul Sai ya kaiki in kinshirya tafiya"mumy tafada cikeda jin kunya take fadin toh kafin tabar wajen,daganan babu kuma wanda yasake magana cos kowa da abinda yake sakawa aranshi "Amma Allah yayi munafika anan"Hasana tafada lokacin da taci karo da Nadhira tana rawa "Am extremely happy besty, daman yanda za'ayi nafita nake nema gashi da kanshi ya gayyato mutuwar shi" "Bangane mutuwar shi bah" Hasana tafada afirgice "Ke kinsan miye ake Kira da kisa kuwa,kinsan hunkuncin wanda yayi kisa amusulunci kuwa toh let me tell you in baki sani bah duk wanda yakashe wani tabbas Shima kashe shi Za'ayi, koh kina son akashe ki kema??" "Toh shima ai naga har rayuka biyu yakashe arana daya ba'a mishi komai, koh hakan na nufin yaci bulus kenan??" "Sakkayyar Allah fah wani Babban abu ne in bai gani aduniya ba ai in ya hantaya lahira zai gani,amma pls karki ce zaki kashe narokeki cos bazamu so jini yahau kanki bah please" Hasana tafada cikin sanyin murya "It's okay bazan kashe shi bah amma gaskiya bazan kyaleshi bah,zan bashi live to remember" "Ohk ,nizan tafi" "Jirani nakwashe kayana saimu tafi tare"haka ta tsaya har tagama kwashe kayyayakin ta sannan suka fita. Ganin dasukayi Nadhira tafito da kayyayaki yasasu sauke ajiyar zuciya cos har Big Dady yasake Kira akan lallai taje ranan. "Zantafi "Nadhira tafada "Allah yataimaka and behave your own self there" Dady yafada "InshaAllah" sannan tarungume Antynsu harda Sumba tabawa Antyn a cheeks dinta "I will miss you Antynmu" tafada tana mai share guntun hawayen ta all the same time tana share hawayen antynsu,sanda kowa agurin yaji tausayin su dakuma jinjina irin soyayyar dake tsakanin su biyu cos in ba'a fada bah you will think she's her sister nan kuwa amatsayin uwa Antyn take awajen Nadhira "Allah yabiya ki da gidan Aljanna amaryata" Dady yafada acikin aranshi cos yasan dawata daban ne amaryan nashi to ba makawa yarshi tashiga gari amma ji yanda take nuna tsantsan so ga gudan jini Nargis dinshi daya rage "Take care of yourself Baby" Antyn tafada "InshaAllah" Salim tagani yakura mata ido, Sai asannan mah ta ganshi ahankali takarasa inda yake ga idonshi yayi raurau ,tsungunawa tayi agaban shi "Hey why do you look sober??" Ta tambaye shi (yafi jin turanci akan Hausa)" "I'm gonna miss you our baby"yafada hade da rungumeta "Calm down I will be back it's a matter of my troby Salim and I will also miss you dear" tafada tana breaking hug dinsu sannan ta tashi, juyawan ta keda wiya taga Amin yanufi gurin mota da trolley dinta alaman shi zai kaita " Antynmu!!! I love you so much"tafada da dan karfi cikin sweet slim voice dinta daidai ta isa wajen motan Abdul "I love you more dear"Antyn ta amsa ga murmushi kwance asamar fuskarta cos itama Nadhiran murmushi takeyi, (Toh gareku matan da suke kishi da yaran miji,wasu kam ma a idon miji zasuyi behaving normal Wato mai two face kenan wasu kuma they don't care... Toh bari Kiji daga lokacin dakika fara hantaran yaran kina nuna kishin ki karara akan yaran agaban shi toh in yana miki 100% So toh ki tabbatar zai dawo 40% cos bada yaran yakamata kiyi kishi ba da uwansu yakamata kiyi idan kuma bata raye kuma saiki ajiye kishin ki agefe ki Kula marayu. Ke kuma mai two face kina nuna musu so agaban miji dazarar ya fita Zaki fara musguna musu toh billahi lazi in yazo yagane toh in son dayake miki 100% ki tabbatar ko 15% sonki azuciyarshi baizai sake haurawa kuma kinyi loosing kimarki darajarki da kuma mutuncin ki a idon cos koda kin daina mawa yaran abinda kike musu still zai dauka as pretending kikeyi. In anzo kuma kice kinason mijinki ko kin manta Suma daga jikin mijinki suka fito neh hala?? In kikaso su tsakanin da Allah zai daukaka kimarki ,mutuncinki da soyayyarki acikin zuciyar mijinki bama shi kadai bah harda yaran nashi cos bazasuyi kukan uwa bah. In bakiso su bah kuma kinason babansu me kikayi kenan ??wannan shi ake Kira da naughty work.Wlhy yaran ma bazasu na kallonki da daraja bah kuma daga karshe suyi sanadiyar mutuwar aurenki da baban su!!! DanAllah mata akiyaye cos yana daga cikin matsalolin da ake fuskanta ayanzu) Mamakine yakamashi ganin motan Abdul tanufa bacin kayanta na motan shi "Jeka fito mi da kayana acikin wancan motan kafin raina yabaci" tafada lokacin data shiga bayan motan "Ohk ma" Abdul yafada cikeda da tsokana "Kai miye zakayi??" Amin yatambayi Abdul dake kokarin bude boot din motan shi "Spare me Aika nazo dauka" yafada yana fitowa da ido waje,haka yagama daukan trolley din sannan ya rufe boot kafin ya bar wajen, haushi kuma kaman ya kashe shi ganin irin abinda tamishi agaban jama'a. "Ba laifin ki bane"yafada underneath his breath. "Arrange my meeting with those guys,i will be in your area in no time"shine message din daya shigo wayanshi cikin gaggawa yayi dialing din wata number "Ya akayi ne??" Shine abinda aka fada cikin wata katuwar murya daga dayan side din wayan "Cewa akayi kuzo yanxu" "Ohk gamu nan zuwa" shine abinda mai katuwar murya yafada. Cikin motar dasuke babu wanda yayi magana, Nadhira ne ta katse shirun dacewa "Kafara dire Hasana cos zanmawa ummi sallama" "Toh matar yaya" Abdul ya amsa mata,suna isa daidai kofar gidan Nadhira ta sauka daga motan Sai ya rage daga Hasana Sai Abdul amotan,instead of tayi cikin gida sai tabiye wani hanya daban " Aturo gidanmu sbd susan kafasa auren yarsu" Hasana tafada kaman bata damu bah at the same time tana kokarin bude motan domin fita. Cak ta tsaya dalilin rike hannunta dayayi "Haba Hasynah!!!" "Nibah Hasynka bace" tabashi amsa a hasale "Ohk Hasyn matar yaya" "Better" "Am so sorry,i never mean my words, kin ban haushi ne shiyasa am sorry,taya ma kike tunanin Zan iya rayuwa babu ke acikin?? Ki yafe min kinji" yafada yana girgiza hannunta jin bata juyo bah "It's okay" tafada still bata juya bah "If you know it's okay pls atleast look at me and smile" daman kuma abinda take jira kenan, ahankali tajuyo sannan ta mishi murmushi "Wow pretty, one hug for this" yafada batareda tunanin komai bah ta rungumeshi, kankameta yayi Yan mai sauke ajiyar zuciya, breaking hug din tayi sannan tamishi Saida safe "Baza'ayi haka bah barina rakaki" "Ok"sannan suka fita Bangaren Nadhira tana fita daga motan tayi hanyar baya, mika mata abu akayi acikin..... *Vote,* *Comment&* *Share* *💋💋 wurarh💋💋* 💝💝💝💝💝 *ABAR SO* 💝💝💝💝💝 *WRITTEN BY: NAFISAT MA'ARUF SHEHU* WATTPAD: MHIZZPHYDO 🌟GEORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 HOME OF GORGEOUS INTELLIGENTAND EXPERT WRITERS, WE ARE THE BEST AMONG THE REST *Page 91-92* Bangaren Nadhira tana fita daga motan tayi hanyar baya, mika mata abu akayi acikin bakin leda sannan tamusu godiya kafinnan tashige gidansu Hasana. Tana shigewa toilet yin Alwala Hasana tashigo "Kice mai yaje yayi Sallah" "Toh Tasallah" "Whatever lover girl" dariya kawai Hasana tayi sannan taje ta fada mai. Tana idar da sallah tamawa ummi sallama akan zata tafi gidan big dady , Addua ummi tamata sannan tafice daidai nan kuma yadawo daga masallaci,rungumeta Hasana tayi "Take care and don't do anything foolish over there,and be a good girl cos matar gidan bata da matsala and am very sure heart naki zaiyi melting because of her behaviors" "InshaAllah Hasynah amma batun heart dina zaiyi melting bai taso bah" "We shall see to it then" "Whatever" sannan tashige cikin mota,shidai bai gane akan me suke magana akai bah "Darling bae saina zo hira koh??" Yatambaye ta "Yauwa sweetest boo saika zo" tabashi amsa "Ohk bye and take care of yourself" "I will and you also" "InshaAllah" yafada sannan tashige mota,sanda tadaina ganin motan tashige cikin gida. Suna Isa kofar gidan taji wani sanyin dadi naziyartar ta ahankali ta furta "Yar'uwarta nakusa cika miki Alkawarin dana dauka miki" "Ya kikayi shiru kuma matar yaya??" Abdul ya katse ta da tambaya "Nothing much wlhy" ta bashi amsa tareda bude kofar motan sannan ta wuce wurin booth,b babu bata lokaci ta fito da trolley dinta sannan tamai Sai anjima kafinnan ta yi wajen gate din tareda kwankwasa wa , alokacin kuma har ya bawa motan Wuta yayi gaba abinshi. "Ina wuni baba" tagaisar da baba mai gadi "Lfy yen nan,daman kuna nan?"yatambaye ta cikeda mamaki "Erh wlhy muna nan"tafada tana kutsawa gaban cikin gate din "DanAllah baba akwai chemist neh kusa??" "Eh akwai amma saikin dan fita ta bakin hanya" "Toh ga kayana nan barina siyo magani nadawo" "Toh adawo lfy" "Allah yasa"tafada hade da ficewa, tafiya tadanyi kadan kafin ta iso chemist din babu bata lokaci aka bata abinda take bukata kafinnan ta yi gaba abinta. "Assalamualaikum"shine abinda wani yafada daidai lokacin daya shigo chemist din "Wa'alaika Salam" suka amsa mai "DanAllah ina tambaya neh" "Allah yasa mun sani" "DanAllah yarinyar chan data fita miye tasiya neh??" Sanda suka kalle juna tukunna kafin daya yace "Oh kana nufin wancan yar hannun kake tambaya??" "Eh ita dai wanda tabarnan yanzu" "Dinger tasiya" yafada cikin ko in Kula "Dinger kuma!!!" Sadiq Ya maimaita cikeda mamaki "Eh mana ko baka gane bane" "Nagane, nagode sosai" yafada hade da ficewa har lokacin bai daina mamaki bah, ahankali takarasa wajen motan su sannan yashiga "What's up dude?? Ina fatan ba ciwo mai tsanani bane yake damunshi??" Amin yatambaya cikeda tsoro , tsaki kawai Sadiq yaja sannan yace "In fada maka abinda taje siya zaka yarda??" "Erh mana" "Dinger taje siya" "Dinger kuma!!??"yatambaya afirgice "Kasan miye ake Kira da Dinger kuwa??"yafada har wani zufa ke keto mishi "Toh da bansaniba ne toh bari na maka dalla dalla, CONDOM tasiya" "Innalillahi, miye zatayi da Condom kuma??" Yatambayi Sadiq cikeda damuwa "Waye San mata" Sadiq yabashi amsa Haka suka bar wajen tareda jimami dakuma tambayoyi aranshi. "Sannu baba nadawo" "Yauwa sannu da dawowa" baban yabata amsa sannu takarasa wajen da ta bar trolley dinta sannan tashige cikin gida da sallama sauke abakin ta "Abin mamaki!!! Waye nake gani kaman enbiyu(haka take kiransu)" "Nice" "Ai ba'a fada mana kinji sauki bah(dayake daman basusan tafara magana bah) "Ai kuwa inaga banyi wata 2 dajin sauki bah" "Ayyerh Allah yakara sauki" "Ameen ya Allah" "Kardai ke Alhaji yace zakizo mana kwana biyu?" "Eh wlhy " "Ok sannu da zuwa,bari yaran nan suzo su nu..... Kuyi manage da wannan babu yawa, naso nayi dayawa amma ban jin dadi sosai..... *Comment,* *Vote&* *Share* *💋💋 wurarh💋💋* 💝💝💝💝💝 *ABAR SO* 💝💝💝💝💝 *WRITTEN BY: NAFISAT MA'ARUF SHEHU* WATTPAD: MHIZZPHYDO 🌟GEORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 HOME OF GORGEOUS INTELLIGENTAND EXPERT WRITERS, WE ARE THE BEST AMONG THE REST *Dedicated to* *Hasynah* *Page 93-94* *Alhmdllh Hasynah tayi waya,toh Allah yasa ki mora kuma ki kashe lfy, namiki murna besty wannan page din naki ne kedai..."* "Ok sannu da zuwa,bari yaran nan suzo su nuna miki dakin da zaki zauna" "Toh mumy" nan mumy ta Kira Maimuna sabuwar yar aikin ta wanda tayi bayan tafiyan Hasana. Nan tafada mata akan tanuna mata dakin da ta gyara dazu.. "Muje" Maimuna ta fada, batareda Nadhira tayi magana bah tabi bayanta... Hadadiyar daki aka nuna mata amma baikai dakinta na asalin gidansu bah, kasan mattress tadaga sannan tacire ledar da aka bata ta ajiye likewise Condom dinda tasiya chemist,ta ajiyewa tagyara wajen yayi smooth kaman ba'a sa komai bah ,kai tsaye wajen sif din dakin tanufa ahankali take jera kayanta aciki wanda duk cikin kayayyakin babu atamfa ko daya ,tana gamawa tazare towel dinta sannan tashiga toilet da nufin yin wanka. Daidai ta fito daga wanka Maimuna tayi sallama sannan tashigo sannan tace" wai inji mumy kizo kuyi dinner kuma Alhaji yadawo" "Ohk kice sallah zanyi sufara ci ,in na idar Zan fito" "Toh" tafada tana hararan bayan Nadhira cos tinda taganta taji Nadhira bata mara bah A Palour tasamesu sannan tafada musu aiken Nadhira din. Daidai kowa yazauna a dinning din Nadhira ta fito, comfy sleeping dress ne ajikinta kasancewan ana sanyi agari ga wani shegiyar kamshin dake tashi ajikinta. Kura mata ido sukayi suna kallon ta,cikin tsarguwa da irin kallon da Nadhira ke jefan shi dashi yasashi tashi yanufe ta "Babynmu ce tagirma haka, lallai kice sauran kawai muji anzo tambayar aurenki" yafada tareda rungumeta ajikinshi, murmushin karfin Hali ta daura a saman fuskarta, rabe runguman tayi tareda shagwabe fuska da fadin "Haba big dady wani irin za'a zo tambayar aurena bayan ga wa'incan hajiyoyi azaune , su ba'a yi musu aure bah Sai ni??" "Ai su karatu sukeyi shiyasa" yafada hade da Jan hannunta zuwa dinning table,azuciyarta cewa take "Wato nine ban karatu soboda banda gata, dan iskan mutum harda goga mun kirji da wayo,wlhy da badan ubanka da ubana daya bane dana auna mai zagi.." zaunar daita akan kujeran dayayi ne yasata dawowa daga tunanin data fada "Sannunku" tafada batareda ta kalle su Fatiman bah "Yauwa" suka amsa cikin shan kamshi,cikeda nutsuwa suke cin abinci har suka gama, suna gamawa Maimuna tazo kwashe plates,da gangan ta fadar mata da cup din juice ajikinta "Wayyo momma!!?"Nadhira tafada da karfi Sai asannan hankalin kowa yadawo kansu dasauri Maimuna take bada hakuri cos bata zaci zata chanchara ihu bah, kallon ta Nadhira takeyi sai alokacin talura ashe da gangan ne cos inba da gangan bah ai tin kafin tayi magana yakamata ta bada hakuri amma saita share "Wlhy Sai na rama" tafada azuciyar ta "Miye kike kallo har Kika zuba mata abu baki sani bah" big dady yafada cikin ihu irin alamun ranshi yabacin nan "It's okay big dady,bada sanninta bane" Nadhira tafada hade da tashi daga kujeran "I need to use the wash room" yafada hade da barin wajen, dukda tabar wajen big dady bai daina surfa ruwan masifa bah,mumy kam hakuri tadinga bashi while su Fatima sunyi kaman ba'a wajen suke ba. Maimuna nashigewa kitchen tafara tunanin waye yarinyar da har Alhaji zai dinga mata masifa haka ahankali tafurta"zamu hadu da kaine "(nace towww...) Kai tsaye toilet tanufa tana mamakin halin Maimuna cos she she sees no reason dazata zuba mata abu ajiki itada yaune kawai zuwanta gidan,dazuma da ta harareta tagani ta mirror,tsaki taja hade da fadin " zakiyi bayani "... Sanda tasake wanka sannan tafito a palour tasame su ga tea cup agaban big dady,ahankali takai idonta kan agogo taga exact time din Hasana tafada mata ne acikin zuciyarta tace "Aikin ki yayi kyau Hasynah.." Big Dady neh yakatse ta da fadin "Karaso mana Babynmu" cikin sanyin jiki taiso wajen su as usual wannan munafikin murmushin na face dinta "Ahado miki tea neh??"yatambaye ta cikin kullawa "Munafiki kawai"tafada azuciyar ta while azahiri tace "A hadomin kuma bayan nasan hanyan kitchen,karka damu daga gobe nizan na hada mana tea din cos na tabbata Zan fita iyawa" "Ai Dole kifita iyawa ko kin manta da Mommanku ba indiya ce, kuma sune dagin shayi"mumy tafada, dariya sukasa gabadayan su "Toh indai hakane Babynmu ce zatana mana tea kullum" big dady yafada "Kai naji dadin wannan contract din"tafada tareda sakin asalin murmushin daya nuna farincikin ta dahakan "Natafi bacci,mukwana lafiya" tafada hade da barin wajen.. "Toh nima kasameni adaki cos natanadar maka da kayan dadi" mumy tafada tana shafa gefen fuskanshi kaman na karamin yaro(nace su love kenan...), Shigarta da 30 minutes Maimuna tafito daga daki ta kitchen tanufa ai yana ganinta yabita, daidai tajuyo ta ganshi kawar da kanta tayi tareda turo baki... Kishin ruwan daya dameta ne yasata fitowa daga dakinta ahankali gudun karta tashi masu bacci , abinda tagani ne yasata mannewa dagaru ahankali tafurta "Dan Akuya kawai", matsawa tayi domin taga kaman magana sukeyi... Tsaye yake shida Maimuna yawani rungumeta ita kuma Sai zillewa takeyi alaman bataso chan ta numfasa hade da fadin "Ni kabarni,bayan kagama min masifa dazu zaka wani zo kana manne min ,baga yarinyar chan ba kaje ka sameta tinda naga dazu har runguman ta kayi" "Haba Rafin dadi nah yazakice min haka, baby fah yar kanina ne, kuma kema kinsan bazan cuceki bah kuma inason nabaki wani assignment"yafada hade da shafo boobs dinta,itakuwa har wani lumshe ido takeyi alamun nan ne weak point dinta ahankali tace "Fadi assignment din naji" "Yauwa Rafin dadi nah daman so nake ki samin Id... *Comment,* *Vote&* *Share* *💋💋 wurarh💋💋* 💝💝💝💝💝 *ABAR SO* 💝💝💝💝💝 *WRITTEN BY: NAFISAT MA'ARUF SHEHU* WATTPAD: MHIZZPHYDO 🌟GEORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 HOME OF GORGEOUS INTELLIGENTAND EXPERT WRITERS, WE ARE THE BEST AMONG THE REST *Page 95* "Yauwa Rafin dadi nah daman so nake ki samin Ido akan wannan yarinyar yazamto kowani motsinta akan idonki zai kasance" Wani irin dariya tayi sannan tace"indai wannan ne karka samu damuwa…"ahankali takoma dakinta batareda ta karasa jin abinda suke fadi bah… Wata ajiyar zuciya tasauke data shige cikin daki, tunani dayawa neh yake shawagi a brain dinta kafin tasaki wata shegiyar murmushi tana fadin "Taab lallai kinshirya barin aikinki indai ido zaki samun, ke zanfara kawarwa tukunna… ********** Amin kam yana komawa gida yashiga matsanancin damuwa, bayani yake bukata gameda condom dinda tasiya… Tashi yayi yaje palour soboda wani tunanin daya darzu mishi azuciya,yakuwa ci sa'a kowa na wajen… Sallama yayi cikin nutsuwa inda suka amsa mai hankali su yana mai komawa kanshi… Gaban Dady yaje ya tsuguna tareda sune kanshi akasa alamun jin kunya,shiru ne ratsa wajen na mintina… Dady ne yakatse shirun fadin"Da akwai magana abakinka Aminu" Gyada kanshi kawai yayi still baiyi magana bah "Kai banson shashanci inbaka da abin fada kayi gaba,kawani zo kasamu agaba kaman wasu yaranka" " mumy tafada ahasale Cikin nutsuwanshi yace"Ayi hakuri mumy,daman… daman… nace in ba matsala auren…" sai kuma wutanshi ya dauke yana dada sune kai kasa… Dariya irinta manya dady yayi inda Abba kuma mamakin rashin kunyan Amin yakeyi, antyn ma dariya tayi mumy kuwa kunya taji yakamata… Dady ne yace"Nagane abinda kakeso, kaje zan neme ka" Cikin sosa keya yace" Nagode Dady Allah yakara girma" "Ameen" suka amsa sannan yafita daga palourn Dady neh yamayarda duban shi zuwaga Abba sannan yayi gyaran murya yace "Ina fatan kasan inda zancen yaron nan ya dosa??" "Eh ranka shi dade" Abba yafada cos yana mugun ganin girman dady… Murmushi dady yayi sannan yace "nalura baka son in cigaba da zama anan gidan fah" "Na isa??" "Bagashi kana kirana da ranka shi dade bah bayan ni yakamata nakira ka da ranka shi dade" dady yafada "Toh nadaina" "Yanxu yah kke ganin zamuyi??"dady yatambaya "Ai duk yanda kace haka za'ayi" "Toh InshaAllah ranar da za'ayi nasu Abdulkadir Sai ahada danasu, Sai afara shirye shirye" Dady yafada… Wani irin farinciki yakeji acikin ranshi cos tindazu a labe yake ajikin kofa yanajin abinda suke fadi… *********** *3 days later…* Yen kwanaki ukun datayi acikin gidan ta kara Lura da abubuwa dayawa acikin gidan,daita ake kowani abinci agidan yanz u inda kuma yanzu Maimuna ce target dinta dan haka yau tayi niyyar fara aiwatar da kudurinta akan Maimuna din. Maimuna mah bata fasa bibiyarta bah cos itama kowani motsin Nadhira akan idonta yake amma har yanzu bata samo komai gameda ita bah, Data fadawa Big Dady Sai yace kawai su shareta , yanxu dai zance Maimuna ta share batun sawa Nadhira ido… Tindazu take kitchen tana taya Maimuna aiyuka inda Maimuna ta Lura Maimuna ta fiye shan coke,abu kadan Sai adan kurbi coke dinnan, Fakan idon Maimuna tayi tazuba mata codeine acikin coke dinta ,inda tsantsan mugunta irin na Nadhira babban kwalba tazuba mata aciki, su Maimuna kam banda waka babu abinda takeyi, kuma dayake tabawa coke din baya amma tsantsan rashin Kula irin na Maimuna ko jijigawan datake yi bata ji bah, "Nikam Maimuna wannan coke din daya rage dinnan zaki iya shan duka alokaci daya"Nadhira tafada tana nuna coke dinda ko rabi bai kawo bah, Sanda Maimuna tayi wani irin dariya kafin tace" ke bakisan nayi course a iya shan coke bah??" "Toh taya za'ayi nasani inba gwada min kikayi bah??" "Tsaya kisha mamaki" Maimuna tafada tana kafa goran abakin ta , tsantsan hadama ko irin kwarewan nan batayi bah,gyatsan da Maimuna tayi bayan ta ajiye gora neh ya katse mata mamakin ta. "Ya Kika gani??"tafada tana dage mata gira Dariyan jin dadi Nadhira tayi sannan tace " wlhy nadauka bazaki iya bah, barina dauko miki nawa kisake sha mugani" Dadi kaman ya kashe Maimuna cos daman kullum guda biyu take sha arana amma gashi yau garabasa tasamu zatasha guda 3, Fita Nadhira tayi straight dakinta ta nufa sanda taboye kwalban codeine dinda ta juye mata dafarko abayan gado sannan tasake fitowa dawani again sanda tadan zubar da kadan kafin tasake zubawa aciki(nace kaii Nadhira ke muguwar karshe ceh…) sanda Tajijiga dakyau sannan tayi takoma wajen uwar kwadayi "Gashi harna bude miki"tafada tareda mika mata,karba tayi sannan tace "Kin kyauta wlhy" aranta kuwa fadi take ashe Nadhira akwai mutunci(nace Maimuna kenan hhh), Kafa goran tayi abaki amma ko rabi batayi bah tafara ganin Zion,wani irin zumm zumm take jin kanta na mata, Ajiye goran tayi tafara ganin Nadhira shida shida, dagudu Nadhira tashige dakinta takwaso kwalaben codeine taje tazube su acikin sif din Maimuna, Lokacin datakoma kitchen din ta tarar da Maimuna cikin maye,cikin muryan Masha ya tace "Miye Kika samin a coke??dayake bata gama loosing sense dinta bah Dariya mara sauti Nadhira tayi sannan tace" duk abinda naga zai zamemin matsala a harkan dana sa agaba toh lah shakka kawar dashi daga hanya nakeyi" Wani irin sarawan da kanta yayi yasata sakin wani irin dariya amadadin kuka, Jin dariyar da akeyi yayi yawa yasa mumy dakuma su Fatima saukowa daga sama cikin sauri,hanyan kitchen din da suke jin dariya suka nufa, Turus sukaja suka tsaya SAKAMAKOn ganin Maimuna akasa,itakuwa Nadhira takurewa tayi jikin garu,tana ganin mumy tayi wajen ta gudu sannan tace "Mumy bansan miye ke damunta Sai fadin maganganu maras a dadi takeyi akan itada big dady" "Wlhy son Alhaji nakeyi irin sosai dinnan…"suka tsinkayo muryan ta tana fada,tana tashi tayi tana layi … Mumy kam notin kanta taji yana neman kwancewa cikin dauriya mumy tace "Wani Alhajin kikeso??" Wani irin dariya tayi sannan tace "wani Alhajin kuwa baya… *Comment,* *Vote&* *Share* *💋💋 wurarh💋💋* 💝💝💝💝💝 *ABAR SO* 💝💝💝💝💝 *WRITTEN BY: NAFISAT MA'ARUF SHEHU* WATTPAD: MHIZZPHYDO 🌟GEORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 HOME OF GORGEOUS INTELLIGENTAND EXPERT WRITERS, WE ARE THE BEST AMONG THE REST *Page 96* Wani irin dariya tayi sannan tace "wani Alhajin kuwa bayan mijinki?,wlhy Ina mugun son sh...." Marin da mummy takife ta dashi neh ya katse ta, cikin bacin rai mumy tace "Abinda zaki saka min dashi kenan Maimuna??" Wani dariya tayi dukda marin mumy bakaramin shigan ta yayi bah sai tace"toh an fada miki don ke kadai akayi shi neh?, Kindai San yana da damar yakara auren ire irenki guda 3, toh miye abin daga hankali anan? Kuma bari Kiji har kwana dani yakeyi" Haba kan kace kabo su mumy harsun sun mata taron dangi, mumy sai cewa take wlhy yarinya karya kikeyi, mijina babu abinda zaiyi dake(Niko nace daga baya kenan). Dukan ta sukeyi kaman ba gobe har sanda sukaga tadaina motsi sannan suka kyaleta,sheka mata ruwa akayi amma ko gizau Maimuna batayi bah "Kun kasheta!!!,kunyi kisa" shine abinda Nadhira ke fadi afirgice cos tinda suka fara dukanta taja gefe ta tsaya. "Suma tayi" Fatima tafada in assuring tune, "Bagashi ankwara mata ruwa bata tashi bah" Nadhira takara fada tana mai tsugunawa akasa. Kanta tasa atsakiyar cinyarta tasaki kuka mara sauti,she can't imagine yanzu ace ita tayi sanadin barin Maimuna duniya. "Yah Salam"shine abinda mumy tafada sannan tace "Ku kamata mukaita asibiti" mumy tafada cikin sanyin murya cos gabadaya tsoro neh yadarsu acikin ranta. Cicibarta sukayi suka sata amota Sai asibiti,suna isa asibiti aka karbe ta aka wuce daita direct emergency. Ansamu numfashinta yadawo amma gabadaya bata cikin hanyacinta, doctor ne yasa aka Kira mai wa'inda suka kawo ta… "Miye kuke kallon yarku tayi shaye shayen dayasa ta bugu dayawa?" Doctor ya gefawa mumy tambaya "Yar aiki nace" mumy tabada amsa atakaice "Yar aiki kuma??"yatambaya cikin mamaki "Erh" "Toh aina tasamu cocaine??" "Cocaine" dukkansu suka fada cikin tsoro amma banda Nadhira "Erh acikin aman datayi munsamu ashe tahada mixture biyu alokaci daya Wato da cocaine dakuma codeine which is not proper,gashi kuma dayawa tasha shiyasa condition dinta yazamo critical, ahalin yanxu kam Allah yasoku da akwai wani visiting doctor available dole shi zamu gayyato" Kallon kallo akeyi acikin office din wajen cikeda jimami kafin suka tashi suka fita. Wayar big dady mumy takira inda ta shaida mai halin da ake ciki. Banda salati babu abinda big dady keyi, inda ya ce mata su hadu agida. Komawa gida sukayi suna jiran big dady yadawo, chan saigashi da uwarsu babban riga, hula ma ahannu yariko Sai huci yakeyi kaman wani namijin zaki. Shigowar shi yasa dukkansu suka tashi tsaye Cikin bacin rai yake fadin" ina yar iskan yarinyar nan take??" "Bata farfado bah" mumy tabashi amsa "Yarinyar nan taci mutunci na dayawa harni zata mawa sharri don batasan hallaci bah??"Alhaji yafada cikin dacin rai kaman da gaske, Nadhira kam babu abinda take yi Sai binsu da ido "Nima abin yabani mamaki,ai tanuna mana halinta kuma daga yau aikinta yakare agidanan" mumy tafada "Abinda yasha minkai shine ina tasamo cocaine??"dady yafada "Allah masani" "Gaskiya ban yarda bah??"big dady yafada "Toh aje a bincika dakinta mana I'm sure zamu samu wasu clue" Fatima tafada "Kin kawo point sisto"daga nan suka dunguma zuwa dakinta, birkita koina sukeyi daga karshe suka samu kwalaben codeine manya manya guda biyu. Salati suka hau yi sam basu taba kawowa aransu Maimuna zata iya shaye shaye bah cos ta fiye shuru shuru, ayyerh daman ance duk masu shuru shurun nan basuda dadi. "Taya akayi tasamu cocaine??" Shine abinda Amin Yafada bayan yagama duba ta Iska Amin ya furzar sannan yace"Toh gaskiya nikam banyin wannan aikin in har ba'ayi involving din police bah" "Erh gaskiya nima haka nakeson cewa, bari nakira police din Sai suzo"doctor yafada Isowar police yayi daidai da isowar su big dady da duka yen gida amma banda yen matan gidan Statement yen sanda suka karba sannan sukace dole Sai anje an bincike gidan su big dady. Batareda bata lokaci bah suka dunguma zuwa gidan gabaki dayansu harda Amin. Ganin gidan da motansu yayi horn yasa Amin sauke boyeyyar ajiyar zuciya. Zaune suke akan sofa suna kallo while ita Nadhira na kitchen tana girki, muryan su big dadyn dataji yasata fitowa dasauri tana goge hannunta da hand towel. Runguman shi tayi irin na sannu da dawowa sannan tace"ya naga harkun dawo?" Sam bata Lura da yen sanda dakuma Amin dinda takafe ta da ido bah,ji yake dama shi ta runguma bah wannan mugun mutumin daya nakasar da sirkinsa bah. Kuma gaskiya yasha mamakin ta amma daya tina dadynsu yace ya yafe mishi saiya basar da zancen azatonshi itama Nadhira ta yafe mishi neh, dadi sosai yaji wai ABAR SOnshi tana da kyakyawar zuciya(nace Allah yasa) "Muna tareda police neh sunzo duba gidan"wani irin rass taji gabanta yabada kafin tamiyar da dubanta kansu daya bayan daya take binsu da ido har ta tsaya cakk da idonta akanshi. Wata uwar harara ta jefe shi dashi tareda hade fuska kaman bata taba dariya bah ganin yana mata murmushi, jikinshi neh yaji yayi sanyi sosai. Banda kallon shi babu abinda takeyi dukda yanzu tafara mantawa dashi cos dakanshi ya hadata da abokin shi amma kuma abu mai wuya neh ta manta dashi gabadaya a babin rayuwarta.(First love) Maganar yen sandan neh yakatse su ,inda aka musu gajora zuwa dakin Maimuna din, duk bincike anyi amma ba'a samu komai bah banda kwalaben codeine. Daki daki suka shiga amma ba'a samu komai bah, saukowa kasa yace aje aduba kitchen. Duk iya binciken su ba'a ga komai bah, fita suka yi daniyar tafiya, har sun kai bakin kofa wanda yamusu jagora ya tsaya cak tareda facing dakin Nadhira yayi sannan yace "Bamu duba wancan dakin bah" wani irin dum dum taji gabanta ya bada, Adduan datake karanta wa azuciyar ta yasa halin da tashiga boyuwa kadan. "Amana jagora" taji anfada cikin in in na tace toh,gawani zufan dayafara karyowa takowani gaba najikinta. Amin neh ya Lura da halin da tashiga, "Akwai matsala neh??" Yatambaye ta Wani hararan takuma banka mai ahasale tace"ina ruwanka dani" "Muje" tafada hade da yin gaba, big dady mah alokacin ya daura ayan shakku akanta. Bincikan dakinta akeyi abinda suka ganine yasa dukkansu miyar da dubansu gareta cikeda mama.... *Nace toww miye suka gani?🙆🙆* *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* 💝💝💝💝💝 *ABAR SO* 💝💝💝💝💝 *WRITTEN BY: NAFISAT MA'ARUF SHEHU* WATTPAD: MHIZZPHYDO 🌟GEORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 HOME OF GORGEOUS INTELLIGENTAND EXPERT WRITERS, WE ARE THE BEST AMONG THE REST *Page 97* Bincikan dakinta akeyi abinda suka ganine yasa dukkansu miyar da dubansu gareta cikeda mamaki. Amin neh yakarasa wajen tareda tsungunawa zuciyar shi na zafi sosai har ga Allah baiyi tsammanin haka daga gareta bah kuma zarginsu ya tabbata akanta . Runtsa idonshi yayi sannan yabude su so yake ya karyata abinda yake gani. Daya daga cikin police din neh yake karewa Nadhira kallo nan kuwa yayi harba da kafanta cos as usual short gown neh ajikinta. Dawowa sama da idanunshi nan kuma yakara harbawa da kirjin ta wanda ko bra bata sanya musu bah, wani irin yawu ya hadiye tareda lashe kasar labban shi. Ganin kallon da suke mata neh yasata tattara duk nutsuwar ta waje daya takuma aza murmushi asamar fuskarta tareda karasawa wajen Amin cos ita kam mah tadauka wani abin daban zasu gani shiyasa tsoro shiganta . Karban kwallin Condom din tayi hannunshi, tareda lura da yanayin bakincikin dayake ciki kafin tace "Akan wannan abin kuke kallo na kaman wata sabuwar hallita,nikam mah har kunsa naji kunya" Ganin yanda take magana naneh yasashi tsura mata ido for some seconds gani yayi duk wannan tsoron dakuma rashin gaskiyan daya bayyana a fuskarta dazu babu su. Cikin sanyin murya yace"miye kikeyi dashi??" "Toh miye zatayi dashi ai kowa yasan amfanin wannan abun guda daya neh tal" wannan police din yafada cos bakaramin bata mai rai Amin yayi da wannan tambayan bah. "Lah😨😨 waye cemuku amfanin shi daya neh??" Ta tambaye su cikeda mamaki. Shuru dakin yadauka suka sake Baki da hanci suna mai neman dayan amfanin Condom cause gabadaya ta jefa su aduhu. "Ke karki raina mana hankali fah" wannan police din yasake fada a kaushashe cos gabadaya tafara bashi haushi ,shidayake son neman hanyan daza su hadu soboda gaskiya ran shi yabiya(Niko nace kwalelenka) "Yadai kana min magana saikace yar ka??" Tafada tareda maka mai harara. Zaro ido yayi ganin abinda tayi mishi amma ba damuwa zaijira insun hadu yafada mata shi baya daukan raini( lallai kam) "Just say what kikeyi da wannan" yafada cikeda zakuwa "Packing din gashi na nakeyi dashi" tafada sounding relieved "What a bullshit" Amin yafada afusace cos gani yake raina musu hankali kawai takeson yi Itadin mah bai tsira bah sanda ta banka mai nashi hararan, rolling eyes dinta tayi sannan tacire dankawalin kanta. Nan kuwa doguwar gashin ta ya bayyana wanda aka tufke atsakiya. Zaro abinda ta tufke gashin tayi tareda mika mishi abin wanda shi bah roba Lin bah。 Karba yayi yana juyawa ahannu shi amma har lokacin bai dago miye bah, shima police din karba(inaga shi yayi leading dinsu) yayi yana dubawa. Duka dakin sanda suka rike abin suna kallo daga karshe suka miyarda duban su gareta. "Baku gane miye bah koh??" Batareda ta bari sun yi magana bah ta ciro Condom daya daga cikin kwali. Fatima kam harda rufe ido wai batason gani, dariya kawai tayi sannan tayi wajen drawer. Razor blade tadauko sannan ta ijiye Condom din akan dressing mirror. Yanka daidai wajen band din rike ...🙈🙈 tayi Sannan ta dago shi. Toilet tashiga ta wanke yanda maikon zai bar jikin abin bayan nan tafito. Na mujiya suka zuba mata suna kallon ikon Allah. Mika musu tayi suna kallo Sai sukaga iri daya neh da wanda tacire akanta. Murmushi tasakar musu tareda fadin" akan nayi amfani da roba Lin ya tsinka min gashi toh gwanda nasa wannan, in takaice muku nafi jin dadin amfani da '''CONDOM BAND''' akan kowani band" Mamaki neh yacika su jin abinda takeyi da Condom cos basu taba zargin haka abin yakeba sun dai San ana amfani da Condom neh wajen kariya while Amin ya dinga blaming kanshi akan zarginta dayake yi, sosai zuciyan shi yasamu relief jin ba abinda yake tunani bane Dariya da ita kadai tasan ma'anar shi tafashe dashi sannan tace" I knew you will all be shocked, shiyasa ma dafari tsoro tashigeni dana tina da na fito da kwallin kuma dafari I thought bazaku tsaya ku fahimce ni bah" Ta karashe maganar da murmushi, dukkansu mah murmushi sukayi amma banda wannan police din cos gabadaya shirin shi ya wargaje. Fita sukayi daga dakin, cewa sukayi zasu duba compound din ba bata lokaci aka musu izinin dubawa. Har suka gama dube duben basu ga komai bah, haka suka koma akan in Maimuna tafarfado zasuji komai... Zaune take agaban mirror acikin daki banda murmushi babu abinda yake fitowa daga Samar labbanta. Daman tin randa taje tasiyi Condom ta lura wasu na binta amma dayake shu'umace saitayi kaman bata gansu bah. Abin mamaki kuma saitaga abokin Amin neh yashiga nan tasan tareda Amin sukazo kuma sawunta suka biyo. Washe gari takoma chemist din tareda tambayansu wanda yazo immediately lokacin da tafita ,basu tsaya bata lokaci bah suka zayyana mata abinda ya tambaya dayake bakin su baida rufi. Nan tamusu godiya tareda ficewa, tana komawa gida tadinga sakawa da warware akan yanda zatayi da Amin cos tasan yanzu yadaura Ayar shakku akanta kuma mai yiyuwa mah yafara zarginta. Daman tinda taga doctors sunyi confirming substance din Cocaine acikin abin da tasha tasan dole Sai anzo yin bincike shiyasa tinda wuri tasan inda dare yamata. Amma agarin kwashewa Sai akayi rashin sa'a Condom yafadi,amma batasan takamen men abinda yafadi bah irin bari tagama saita dauka Sai Allah yasa tamanta shi awajen. Sai alokacin da akace za'a duba dakinta ta tina ashe bata dauki abinda ya fadi bah shiyasa tsoro ya shigata. Tana ganin Condom neh ranta yayi fari fatt tsantsan murna cos tasan in akan Condom neh zata iya kare kanta... Numfawa tayi tareda sakin wani murmushi tinawa datayi yanda tayi da cocaine. Jan drawern jikin dressing mirror din tayi tareda daukan hands glove sannan ta tashi, dayake dare neh kuma anriga da an rufe kofa kuma tana kyautata zaton kowa yayi bacci. Ahankali tayi jikin window tayaye labule, sliding glass din tahau cirewa ahankali gudun karyayi kara. Tana gama cirewa tasauke ajiyar zuciya mai karfi, zura kafafun ta tayi sannan ta dira ahankali. Wajen bolan gidan tanufa sannan ta sanya gloves din ahannunta, sanda ta daddaga wasu abubuwa kafin tazura hannunta chan kasa. Torch din wayan ta tukunna daidai tafito da wani bakin leda. Tsince leathern farko tayi wanda yariga da yayi datti sannan ta yasar kafin tabar wajen cikin tsantsan murna...(nace master planner bah...) *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* 💝💝💝💝💝 *ABAR SO* 💝💝💝💝💝 *WRITTEN BY: NAFISAT MA'ARUF SHEHU* WATTPAD: MHIZZPHYDO 🌟GEORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 HOME OF GORGEOUS INTELLIGENTAND EXPERT WRITERS, WE ARE THE BEST AMONG THE REST *Page 98* Tsince leathern farko tayi wanda yariga da yayi datti sannan ta yasar kafin tabar wajen cikin tsantsan murna...(nace master planner bah...). Straight kitchen tanufa sannan ta dauko container din gishiri tazazzage gishiri acikin buhun gishirin cikin store kafin ta zuba cocaine din acikin container din. Ajiyar zuciya tasauke sannan tasake wannan murmushin muguntan ta kafin ta koma dakinta... Washe gari ita tafara tashi tashiga kitchen ta dafa musu lafiya yiyar breakfast. Kafin su fito ma har tagama komai ta feso wankan ta as usual cikin short gown yau kam ko dankwali batasa bah. Ta zauna da 10mins yen gidan suka fara fitowa, sosai suka sha mamakin ganin abinci asamar dining table. "Babynmu kece kika bawa kanki wahala haka??"mumy tafada cikin farinciki cos Nadhira bakaramin burge ta tayi bah "Ai bawani wahala bane" tafada cikin sune kai kaman da gasket "Madalla Allah ya biya" "Ameen mumy" Tashi tayi tareda karasawa wajen dining table din cos su kam har sun zauna sun fara serving Kansu. Lura datayi Nadhira batacin abinci yasa mumy cewan" ya naga baki cin abinci" "Inajiran Big dady tinda naga baku jira shi bah" Tafada cikin murmushin daya zame mata jiki "Kin kyauta Babynmu "suka ji muryan Big dady daga bayansu. Tashi tayi taje ta taroshi tareda mai Ina kwana amsawa yayi cikin Jin dadi tareda kawar da duka zargin dayake mata acikin zuciyarshi. Zaunar dashi tayi tareda serving dinshi nashi abincin, lokacin har su Fatima sun gama cin abinci. Gaishe shi sukayi sannan ya amsa cos in suna cin abinci ya hana su magana tashi sukayi suka bar wajen... "In hado maka coffee neh??"tayi requesting "Gyada mata kai yayi tareda sakar mata murmushi Itama murmushin tamiyar mishi tareda wucewa kitchen. Tea cup tadauko tareda fara zuba cocaine din akasa sannan tasa garin coffee din. Ruwan zafi tadauko ta sheka akai sannan ta dauka spoon ta gauraya su hasaida aka daina ganin garin cocaine din sannan ta fice. Ta kaiwa ta dauki cube din sugar sannan tasa aciki.. "Allah yamiki Albarka" dady yafada cikin mouthful "Ameen" tafada tareda Zama akan kujera tukun tayi serving din kanta mah. Ganin yakai cup din bakinshi neh yasata cikin boyayyen murmushi... Dayake baiyi changing taste bah shiyasa Big dady bai fahimce komai bah. Tass ya shanye coffee din harda gyatsa. Ya na mikewa itama ta Mike dayake tagama cos bata cin abinci dayawa. Car key dinshi ya dauka sannan ya mawa mumy magana wacce taje shirin zuwa asibiti. Chan saigata ta sauko daga sama cikin takunta na matan attajirai... Da murmushi ta tareta itama tareda taka musu zuwa waje "Ke bazaki zoh dubiyan bane??"mumy ta tambaye ta cikin kulawa. Murmushi tasake sannan tace" ni bana zuwa dubiya hannu zalla ma'ana so nake na hada koda kunu neh in case inta tashi tasamu abin sawa abaki" Sosai suka sha mamaki cos ko kadan wannan tunanin baizo musu bah. "Madalla Babynmu Allah ya biya ki in kin tashi tahowa driver yakawo ki" dady yafada. Toh tafada still akwai wannan murmushin afuskarta, bye bye tayi musu sannan ta shige cikin gida. Straight kitchen takara nufa agagauce ta daura ruwan akan gas tareda kara sa cocaine acikin ruwan.. Sharp sharp tagama hada kunun sannan ta juye acikin flask.. Dakinta tawuce ta Kira wani number,dagawa akayi daga dayan bangaren akace "Ranki shi dade baki da sauki fah" yafada cikin muryanshi irin na mashaya Wata karamar tsaki taja sannan tace"ya ake ciki??" "Gaskiya aikan ki yanzu ya kara kudi soboda da kyar ake samu amma dai Alhmdllh ansama miki " "Nawa neh ??"ta tambaya atakaice "Dubu goma zaki ciko" "Toh inason mu hadu nan da minti 10 zan taho maka da cikon kudin" "Toh Hajiya muhadu a inda kika ce zamu hadu??" Sanda tayi Jim sannan tace "tsari ya chanza" "Toh yanzu miye tsarin" yatambayeta "Akwai wani mai shago a anguwan danake ta bakin titi, inkaje saika bashi kace za'a zo akarba nikuma kafin ka karaso zan bashi aika ya ajiye maka, yanajin kace aika kazo karba zai baka kudin amma kayi wrapping dinshi yanda babu wanda zai gane wani Abu neh aciki" tana gama magana ta katse kiran tareda deleting din numbern" Dariya yayi yana jinjina irin kwakwalwar Hajiyan( bai taba ganinta bah daman) afili yace"komin kwakwalwar ki yau kam saina san wace ce ke" Tana ajiye wayar tasauke wata ajiyar zuciya kafin tabar cikin dakin da leather a hannunta. Waje tafita dashi sannan ta gaisar da baba mai gadi. Yana ganinta yafara wangale baki musamman mah daya hangota da leather. "Wa'inan yaran fah??"ta tambaye shi "Ai basu nan amma sun kusa dawowa daga makaranta" "Ohk in sun dawo amin magana" tafada tareda juyawa" Yace"toh" yana mai yin adduan Allah yabashi y'a kaman ta. '''5mins later...''' Fitowa tayi amma yanzu leathers biyu neh a hannunta. Yaran suna ganinta suka fara murna cos sosai suke sonta. Wanda tasan tana da nutsuwa kuma wanda bata fiye magana bah takira acikin su sannan ta jata gefe daya. Bata leather daya tayi sannan tace "ki kaiwa mai shagon bakin hanyan nan,kina bashi kice za'a zo akarba sannan kijuyo" Gyada kai yarinyar tayi sannan ta wuce wajen mai shago din. Kaman yanda tace haka yarinyar tayi, tana dawowa tabawa yarinyar nata alawan cos daman kullum saita raba musu shi sadaka '''5mins later...''' Hango wani huge guy nayi wanda kallo daya xaka mai kagane bashida mutunci shagon ya shiga tareda bashi aikan sannan aka bashi kudin. "Waye neh yakawo kudin??"ya tambaye mai shago Mai shago kuwa ganin babu rahama afuskarshi yasa shi fada mishi wata ce ta kawo, "Ya take??" Nan kuwa ya zayyana mai kallan kayan yarinyar dayake akwai niqab afuskarta(daga islamiya suka taso amma babu uniform ajikinta) Gyada kai yayi tareda ficewa daga shagon, yaje ya zauna a inuwa yana jiran dawowarta. Hango shi tayi tacikin mota awajen inuwa,wata murmushi tasake ganin zaton ta yazama gaskiya. Sanda suka danyi nisa tace mai ya tsaya sannan tace"in bazaka damu bah aika zaka karbo min??" "Haba miye kuma abin damuwa anan,kifadi komiye ni mai iya miki neh"yafada cikin sanyin murya Murmushi tasake akaro na biyu sannan tace "shagon bakin titi dinnan zakaje kasiyo min flour mudu 5, sai kaga yafara auna flour din ma'ana in yajuya baya saika dan duba min karamin leathern da aka mai kyakyawan package. Wannan leathern zaka dauko amma fah karka bari yagani. Ga wannan saika ijiye shi awajen da kadauki leathern" Yace toh tareda karban kudi da wata farar envelope daga hannun ta. Fita yayi daga cikin motan tareda wucewa shagon ,kaman yanda tace haka yayi ,yana karba ya faki idon mai shago sannan ya tusa leathern acikin flour din kafin yafito. Yana komawa ya Mika mata leathern flour din karba tayi tareda ajiye wa cos batason ya bata mata hannunta. "Wajen matan ka zaka fara kaini kafin muwuce asibiti din"tafada mai "Toh"amsa tareda nufar daita anguwan Mahaukata(karku ce fah Mahaukata neh a anguwan a'a sunan anguwa neh kawai) Anguwan talakawa neh sosai wanda kowa harkan gabanshi yakeyi ga yen talla sai fitowa sukeyi yasu wajen cin kasuwan su. Adaidai wani gida mai labulen buhu yayi parking itama fitowa tayi tana jinjina ma masu Zama a anguwan. Iso yamata zuwa cikin gidan inda ya tayata rike leathers din flour din samun matarshi sukayi inda take cilla dan wake acikin ruwa. Gaisheta takeyi amma abin mamaki Maimakon matar ta miyarda hankalin ta kan bakuwa sai takara miyarwa kan danwaken ta. Duban agogon hannunta takeyi inda yanzu taci minti uku azaune cos tintini driver yafita. Gyaran muryan da tayi neh yasa matar Dan juyowa"gashi ni natafi"tafada tana tashi tsaye Cikin dan Jin kunyan abinda tayi matan tashi tsaye tareda gaishar da Nadhira. "Gashi akwai wani leather acikin wannan kidan cire min sai ki karkada min flourn jiki"tafada cikin nutsuwa Cikin rawan jiki matan tasa hannu ta cire sannan ta karkada harda gogewa da zanin jikinta. Karba tayi sannan tace"ni natafi sai watarana in Allah yayi zamu sake haduwa tinda na Lura kinfi bawa kasuwan cin ki muhimanci fiye da mutane" tana gama fadin hakan tayi gaba tareda boye leathern acikin side bag dinta. Sosai matar driver taji kunyan abinda ta aikata cikin sanyin jiki takarasa gurin tukunyan sana'arta... Suna Isa asibiti tabar side bag nata acikin jaka sannan tafito da flask din kunu. Shiganta dakin yayi daidai da farfadowan Maimuna kuma alokacin akwai doctors aciki, ciki kuwa harda Amin. Gaishe su tayi cikin sanyin murya sannan ta karasa wajen gadon Maimuna din. "Ya jikin ki??" Tafada a hankali,itakuwa Maimuna banda binta da ido babu abinda takeyi. In akwai liquid abinci abata soboda taji karfin jikin ta"Amin yafada Mumy neh ta dauki flask din tareda zuba kunun ciki acikin cup. Nadhira neh dakanta ta sawa Maimuna cup din abaki, ita kuma banda kallon Nadhira din babu abinda takeyi. So take tayi magana amma saitaji kaman an rike mata makogaron ta. No tausayi haka Nadhira tabata kunun nan Tass... '''3hours later...''' Fita tayi don komawa gida soboda babu kowa, drivern neh dakanshi ya bude mata kofan motan. Da murmushi tace "ai da baka wahalar da kanka bah" "Girman ki neh" yafada shima... Daidai gurin mai shagon takara ganin shi wata murmushi tasake sakewa dayake motan tinted ni shiyasa ba wanda yaganta. Suna Isa gida tawuce daki, numbern shi tasaka awayan tareda danna mai Kira... Ganin mai kiranshi yasa shi saurin dauka(private number)... Dariyan dayaji anyi neh yasashi kallon fuskar wayan cos ko murmushi bayajin tayi in har takira. Cikin nutsuwa tace... *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* 💝💝💝💝 *ABAR SO* 💝💝💝💝💝 *WRITTEN BY: NAFISAT MA'ARUF SHEHU* WATTPAD: MHIZZPHYDO 🌟GEORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 HOME OF GORGEOUS INTELLIGENTAND EXPERT WRITERS, WE ARE THE BEST AMONG THE REST *Page 99* Cikin nutsuwa tace " I thought you're a smart guy but unfortunately you're not, You thought zaka iya min wayo koh??"Wani dariya takarayi tace" I trust no one in fact I don't even trust myself cos tunani nah na iya chanza wa akowani lokaci so.... Katse ta yayi fadin"miye faru neh ranki shi dade??" Dariya takuma yi tace" all pretence aside, daman shawara zan baka" Sanda yayi Jim yana dan juyawa ko taganshi neh amma baiga alaman ana kallon shi bah. "Miye sa kakeson sanin waye ni??" Tambaye shi batareda tajira cewar shi taci gaba" nagane sokake in polisawa suke kama ka kafito dani koh?? Dariyan rainin hankalin yayi yace"kina tunanin in suka kamani bazan binciko ki bane??" "Toh ka sani ni nan inuwa ce baza'a iya kamani bah ko ka taba jin inda aka kama inuwa neh??" "Kaman dagaske yafada in amusement, bayan zaki fito daukan aikan ki??" "Aika?? Nawa yaushe kenan fah??" "Nadazu mana" "Kama daina bata lokacin fah soboda nariga dana dauki kayana!!" A saba'in yamike daga inda yake yace"wannan mah karya neh" Dariya tayi tace" go and check nabar maka aika awajen mah" Baijira cewar ta bah ya katse wayar tareda nufar shagon, ko sallama babu yace"ina abinda nakawo dazu??" Duba inda ya ajiye yayi yakalli farar takarda instead of bakin leather. Hannu na rawa ya dauki takardan tareda warwarewa wata kyakyawan rubutu neh ya bayyana(irin na 3sweet besties dina💋💋) "FOOL!!!" Harya cakumo wuyar rigan mai shago kawai sai wayan sa ya dau kara dasauri yasake shi hade da picking din wayan. "Karka mawa mai shagon komai cos shima baisan lokacin da aka dauka bah" "Ke waye ceh??" "Someone who is seeking for revenge on the death of her mom and sister!!!" Tana gama fadin hakan ta Kaste wayan. "Hello! Hello!! Hello!!!" Ganin batayi magana bane yasashi duba screen din wayan "Holy shit" yafada tareda nausar gini sannan yasa kai ya fice... Zama tayi agefen gado ta bude ledar ganin abinda yake ciki yasata fashewa da kuka mai tsuma zuciya, sanda tayi mai isarta sannan ta share hawayen ta tareda shigawa toilet domin yin wanka. Tana gama wanka tashige kitchen domin dafa musu abincin rana soboda 1 tayi.. Tana cikin hadan abinci mumy tadawo.. "Sannu da dawowa mumy" "Sannu da aciki Babynmu" "Ina big dady yake" "Wai zai shiga ganin likitanshi cos baidan jin dadin jikinshi" Wani irin faduwa gaban ta yayi amma ta waske tace"shine bakuje ganin likitan tareda shi bah??" "Ai banma san kin fara abinci bah cos shi nazo dafawa". "Ohk, ya jikin Maimuna din??" "Hmm, jikinta sai sake rikicewa yakeyi gabadaya tafice hanyacin ta" mumy tafada cikeda jimami "Ayyerh Allah yabata lafiya" "Ameen" mumy tafada tareda ficewa Ajiyar zuciya tasauke sannan tayi wannan dariyan muguntan data saba yi tacigaba da aikin ta. '''Hospital''' Big dady neh zaune agaban doctorn shi ya nutsu yanajiran yaji sakamakon test dinda aka mishi. Gyaran murya doctor yayi ya gyara zaman medicated glass dinshi yace "Sakamakon test dinda aka maka yanuna am sorry to say sir that it's obvious that ana sa maka some substance I mean like cocaine acikin maybe drink or something else Afirgice big dady yace "what!!!" "Yes sir and gaskiya it's like kaman ana sawa acikin stimulant drug substance kaman coffee" "Nadhira" yafurta asarari tareda runtsa idonshi gam, bude idon yayi yana kallon doctorn daya kafe shi da ido. "Any prescription??" "Yeah" yafada tareda yin rubutu acikin paper sannan yamika mishi. Musabaha sukayi sannan big dady yafita yana tunanin irin matakin da zai dauka akan Nadhira din... Tana gama dafa abinci tashirya shi acikin basket sannan ta mawa mumy sallama tareda ficewa zuwa asibiti. Clashing sukayi da big dady inda tasakar mai murmushi sanda idonsu ya sarke dana juna. Kwafa yayi acikin zuciyar shi yace "kin kusa bin su kema!!!" '''9:00pm''' Big dady neh da mumy zaune akan sofa sai jijiga kafa yakeyi yana cizon labba mumy neh ta tabashi tace "Lafiya kake kuwa?" "Lafiya lau"yabata amsa zata sake magana kenan Nadhira tafito daga dakinta daga sanye da Silk Patterned Pyjama, wando Pyjama din dan guntu iya cinya. Wani yawu big dady ya hadiya yana ayyana abubuwa da dama akanta "Big dady barina hado mana coffee koh??"ta katse mai tunani tareda shigewa kitchen batareda tajira miye zai ce bah... Cups biyu a hannunta as usual,mika mai nashi tayi sannan ta zauna gefen shi tana kokarin kai nata baki Murmushi yayi azuciyarshi yace"shegiya saikema kinsha cocaine dinna" "Babynmu muyi changing din coffee ma.... *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* 💝💝💝💝 *ABAR SO* 💝💝💝💝💝 *WRITTEN BY: NAFISAT MA'ARUF SHEHU* WATTPAD: MHIZZPHYDO 🌟GEORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 HOME OF GORGEOUS INTELLIGENTAND EXPERT WRITERS, WE ARE THE BEST AMONG THE REST *Page 100* "Babynmu muyi changing din coffee mana" yafada yana sakin murmushin mugunta. Daukewa annurin fuskan ta yayi tace" big dady baka shan sugar sosai fah" "No yau zan sha "yafada tareda karbe coffee din hannunta yabata nashi. "Drink"yafada tareda kafe ta da Ido. Ahankali ta dauki cup din ta nufi bakinta dashi. Sipping takeyi ahankali sannan shima yakai nashi cup din baki azuciyarshi yace" in kinsan wani baki san wani bah" Atare suka gama shan coffee din inda ta musu Saida safe ta shige cikin dakin ta. Tana shiga ta sa key tareda yin wani irin super tafada kan gado. Juyi tashiga yi asaman gadon cikin Jin dadi abinda yafaru dazu jira kawai takeyi su ta bacci ta aiwatar da next plan dinta... Palour kuwa suna zaune kan big dady yafara sarawa cikin sauri mumy ta dauko maganin shi ta balla mai ya sha nan ta taimaka mai ya haura stairs suka shige daki... ```Washe gari``` Sosai big dady yadan ji saukin ciwon kanshi kuma daman zaiyi tafiya neh zuwa wani meeting nasu na masu kudi kuma shi kadai zaije... As usual har Nadhira ta tashi tayi daily chores nata harda girki tayi ta jera su akan dining table... Big dady sai satan kallon Nadhira yakeyi yana son gano reactions dinta. Dago kai tayi ta kalle shi sannan tasakar mai da murmushi , ya dauki coffee zai kai baki tace" big dady ko yau ma zamuyi exchanging din cup neh??" Kura mata ido yayi yace" no kowa yasha nashi" "Gaskiya bazan yarda bah nikam sai mun yi exchange" tafada tareda komawa ta gefen shi Ganin yanda ta dage neh yasashi fadin"nikam bazan sha sugar bah ko sokike diabetes dina ya tashi neh" Bata fuska tayi tace"Oops am sorry" Azuciyarshi fadi yake"Shegiya an gaya miki zan barki ki Kashe ni da raina neh?? Ai ina dawowa zanyi maganin ki shashasha kawai" Cikin kwanciya hankali ta fara kurban coffee dinta acikin zuciyar ta kuwa ita kanta bazata iya fadin irin farincikin datake ciki bah... Ita dakanta ta dauka mai office bag nashi zuwa mota, Allah yakiyaye hanya suka mishi sannan suka koma cikin gida... ```30 minutes later...``` Zaune suke dukkansu acikin palour suna kallon wani Indian film mai suna Sanam Teri kasam sosai suka nutsu cos film din sosai yake kayatar dasu kuma suna jin dadin shi dukda su emmatan wajen sai share kwalla sukeyi(🤧nima ko yaushe na kalli film sai nayi kuka😓) Daidai sun gama kallon wayan mumy yayi kara sanda tayi Jim tukunna kafin ta dauka soboda bakon number datagani Sallama tayi sannan aka amsa daga dayan bangaren "danAllah waye neh"tafada asanyaye cos haka kawai taji jikin ta yayi sanyi "Kina magana da inspector Nasir neh" Wani irin miyau mai daci ta hadiye tace" lafiya dai koh??" "Erh akwai wani patients naki a teaching hospital" Ajiyar zuciya tasauke tace to gani nan zuwa bata jira cewan shi bah ta katse Kiran... Sosai inspector Nasir yasha mamakin ta amma sai ya basar... "Miye faru mumy??" "Ashe yau bamu leka Maimuna bah har an fara neman mu a asibiti so you guys should go and pick up ur khimars" "OK " suka fada in chorus sannan fice... ```Teaching hospital Bauchi``` Suna isa wayan mumy yadau kara "Ku taho emergency in kun iso" "Ohk" tafada sukayi hanyan emergency din "Yana ga munyi tanan??" Nadhira ta tambaya "Erh inaga condition dinta yayi worse neh" mumy ta bada amsa Basu kara magana bah har suka isa "Kune aka Kira??" Wani yafada Mumy tace"Erh" "Ohk ni neh wanda kuka yi magana dashi wato inspector Nasir" "Ohk nagane " Tafada tareda gaishe shi shima ya amsa "Ku biyo ni" binshi sukayi kaman jela har suka iso casualty room... Gurun gado ya nufa dasu inda suka cika da mamaki ganin Maimuna ba ciwo taji bah amma da sunyi la'akarin kwakwalwar ta yadan samu matsala sai hankalin su yadan kwanta ... Cakk suka ja suka tsaya dalilin hango wanda basu yi tsammanin gani bah akan gado... Nadhira batayi la'akari da cewan hospital sukeyi bah ta kurma wata iriyan wawaiyan ihu ai basu hankara bah suka jita ak... *Vote,comment&share* *Mhizzphydo*