[4/5, 8:05 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai. 1️⃣ *Free page* _Laguna Beach, California._ Babban Beach ne mai girman gaske dayaci sunan shi, Beach ne daya sami World recognition wanda har duniya tabashi World Best Beach a shekaran 2018, atsanake fishing vassel (boat) ke tafiya akan blue ruwan, wani dogon farin saurayi ne tsaye ata gaban jirgin yanada dan jiki kadan dan cikakke ne yana thick body irin jikin maza masu sunan maza, yana sanye dawani brown shirt da dan gajeren short na maza wanda da kadan ya wuce bombom dinshi, kafafun shi sanye dawani white bathroom slippers mai kyan gaske dayadan yima kafarshi tsawo, kanshi sanye da wata jan pcap, kunenshi daya makale da dankunne dake walkiya yana tsaye yana kallan blue ruwan da kifaye ke tsalle suna fitowa suna komawa, yakai kusan minti biyu a tsaye ahaka kafin ya fuzar da iska mai dumi ya mika hannunshi yadau fishing rod dake gefenshi jingine da karfen baki bakin jirgin, dauka yayi ahankali ya rike ya warware igiyan kafin yazura fishing rod din cikin ruwan, dan murmushi yasaki for the first time kana gani kasan he loves wat he's doing, jawo fishing rod din yayi waje tunawa da yay mantuwa yasake kallon gefenshi wani dan sachet din ledane da akai zanen kifaye ajiki an rubuta fish food ajikin ledan ya dauka, bude ledan yayi yasa white hand dinshi ciki yaciro abincin kifi guda daya dake kama da cheese balls saidai yafi cheese balls tauri yakama hook din fishing rod din ya makala abincin hook din ya bame abincin bam hakan yasa ya maida fishing rod din cikin ruwan yana jujjuyawa sanin yanzun nan he's about to catch a fish, almost 30sec kafin yay wani irin murmushi cikin wata murya chan kasa mara kara sosai yace "gatchuu" dasauri yay wining spring din igiyan ya shiga dawowa baya, ringing wayarshi dake cikin aljihun short dinshi ya shiga yi dan lumshe ido yayi ya bude daidai lokacin igiyan dake rike da hook din yafito rike da wata katuwar kifi mai rai sai kici kicin kubutar da kanta daga hook din take amma takasa janyo fishing rod din yayi yana murmushi yana kallon kifin ya sauka kasa ya karasa yana tafiya yana kallon fish din yakai gaban wani dan basket mai zurfi all this while wayarshi na ringing amma bai damuba ya jefa fish din cikin basket din sanan ya ijiye fishing rod din akasa yasa hannu ahankali yaciro hadadden wayarshi daga aljihu ya kalli screen din dan yatsine fuska yayi kaman wanda bayason daukan wayar ya danna yakai wayar kunenshi ashgwabe yace "Dadddddd" yawani ja sunan kaman mai shirin kuka, daga tachan bangaren wani muryan wanda yadan manyantane yace "don't Dad me anan, kasan abinda kayi, you know Aliyu, ina bodyguards dinka?" mutumin yafada cike da masifa, yamutse fuska yayi cikin murya chan kasa kaman wanda baison yay magana yace "nasan u already know, why are you asking again?" "kaci gidanku Aliyu, kaniyarka nace, nikake ma magana haka? Ai dama nasan inda suke dasu nafara communicating inji lafiyan d'ana kafin nakiraka, and maza maza ka juya jirgin nan ka koma chan bakin Beach inda ka barsu, idan kanason kai fishing carry them along with you kaje kai fishing dinka since is your hubby, while you are fishing su suna gadin ka, I hired them just to protect you for me, kasan how much nake spending for your security iyye?" sosai shima cikin fushi kaman zai hadiye zuciya yace "ai bance ma inaso ba, I don't need them am old enough to protect my self Dad, and besides Allah is the protector of all mankind, kuma ni stop treating me like a toddler am not that baby you use to feed Cerelac and gaber rice, am 29years 7months am an Adult and ni bansan security ko bodyguards ne whatever their name is, free me Dad please" daga tachan bangaren mutumin yace "sannu Mr Aliyu Adult, yaushe ka girman dududu? Katashi kataho fishing bakasaka sweater ba am sure anjiman nan, anjima kadan zaka fara sneezing up and down, ka juya jirgin nan kawuce katafi wlh kona sassaba maka, zan sassaba maka Gadanga kanajina ko, kawuce katafi kuma next week zaka dawo Nigeria you will be under my watch ko hankalina ya kwanta nima nagaji da kiran security ka every single minute ina tambayan su kai, gwara kadawo gabana ina ganinka kullum hankalina akwance, ka juya jirgin nan katafi and find something to cover yourself am I clear?" shiru yayi yaki magana ya daure fuska sosai batare daya zare wayan daga kunenshi ba cikeda masifa mutumin yace "am I clear Aliyu?" murya chan chan kasa yana turo baki yace "eh" ya katse wayan duk ranshi a dagule ya maida wayar aljihun wandonshi ya kalli fish din daya kamon dahar yamutu yatashi ahankali yay wajen injin din jirgin ya kunna yazo ya tuka jirgin yafara gudu ya juya, yayi gudu na almost 12min sanan yakai bakin beach din idanunshi akan bodyguards dinshi guda biyu dake nan bakin beach din a tsaye inda ya barsu suna sanye da bakaken suit daya yarike babban bargo dayan kuma bai rike komiba, karasawa sukayi bakin ruwan tun kafin yay parking, parking yayi yafito batare daya kallesu ba yafara tafiya, wanda ke rike da bargon ne ya mikamai. "Sir ur Dad asked us to give you blanket to cover yourbody" cikin fushi batare daya kalli bargon ba yace "I don't want it" yay gaba abinshi suka juya da sauri suna binshi agaban wani babban jeep yabude ya shiga baya ya zauna atishawa yayi da sauri guard din daya iso wajen ya mikamai yace "Sir please take it u are catching cold already" wani mugun kallo ya watsamai yace "get in the car and drive me home or I leave the car for you Mr" da sauri duk suka shiga, tada motar yayi sukaja suka fita daga wurin lumshe ido yayi, sosai yaji yanajin sanyi kuma baiso yace sukashe AC motan kaman Dad yay winning kenan ai dayace sanyi zai shigeshi he was so happy earlier but Dad ruin everything ga wanan mayun security dake tare dashi, wani dan wahalallen tsaki yaja ya gyara zama ya rungume hannayenshi, wajen 20min drive sukayi sukai parking agaban wani hadadden gida, da sauri suka fita kafin ma subude mai kofa ya bude da kanshi ya watsa musu harara ya wuce yay cikin gida yabude door yashiga. Babu kowa a hadadden palor stairs yahau da sauri yana atishawa ya bude wani hadadden daki da komi na ciki yakenan sky blue color, zama yayi kan Royal bed yanajin sanyi har cikin kashin shi hannu shi ya mika zaidau remote din AC dake kan pillow dake kan gadon wayarshi ya shiga ringing daukan remote din yayi ya kashe AC kafin yaciro wayan daga aljihu daure fuska yayi ganin sunan Dad, kaman wanda akace dole yay picking call din ganin wayar na neman katsewa ya kai kunnen shi yay shiru batare dayace komiba cikin kwantar da murya mutumin yace "yanzu fushi kake da Dadyn ka ko Gadanga na?" shiru yayi baice komi ba ahankali mutumin yace "haba Ali Gadanka gusar yaki, yaron baban shi tashi kadau rigan sanyi kasaka kaji Mr Aliyu Adult" dan murmushi yayi dan yasan cikeda tsokana Abban shi yafadi haka. "yauwa tashi to kasaka kaji" "uhm" yafadi yana sauka daga kan gadon yakarasa gaban wani mirror wardrobe dake bangon dakin yana kallon kanshi har hancinshi yay jajir sabida sanyi wani boturi ya danna kofar wardrobe din yabude ya ijiye wayan kan stool din wajen yaciro wata dark sweater mai kyau yasaka tamai mugun kyau yakara fito da hasken fatarshi, daukan wayar yayi yamaida kunenshi Daddy yace "kasaka sweater?" gyadamai kai yayi yace "eh" "yauwa ko kaifa kaga yanzu sanyin zai ragu, stop acting stubborn kaji Aliyu na, I know you sama d kowa, I know how fragile you are bakason iska dayawa, abu kadan mura mura, you need to take care of yourself okay saisa ma nace zakadawo Nigeria kawai ko hankalina ya kwanta" kaman zaiyi kuka yace "Dadddd" "common don't Daddy me my friend" cikin muryanshi mai bala'in dadi da taushi yace "Nigeria weather is super harsh Dad, I don't wanna come back please nika kyaleni" cikin Dan kakkausar murya Dady yace "nakiya, anki a kyaleka din" saikuma yay shiru kafin yadan sassautar da murya yace "haba Gadanga na, eh babana, mai sunan Abba, kafa gama project dinka kagama komi, I've missed you badly, kadawo gida lemme arrange everything idan akwai any available flight gobe kabiyo kadawo gida inda cibiyarka take, kana dawowa kaga saimu nema maka mata kai aure abinka ka ijiye iyali ko Son?" kwanciya yayi akan gadon yaja bargo ya lulluba tareda lumshe ido ya gyara wayan akan kunenshi yace "nikadena min maganan aure, idan shizakamin bazan ma dawoba, women are so lousy I don't think I can ever live with one" da sauri Dad yace "no, no bashi zanma ba, muma bar maganan, please kadawo kaji" ahankali yace "alright but not tomorrow akwai abunda zanyi saidai next tomorrow or rather on Friday kawai" "har Friday, yaufa Tuesday Aliyu, kana nufin nan da kwana uku, please on Thursday kadawo kaji Gadanga na" shiru yadanyi saikuma ya nisa yace "ok Dad" murmushi sosai baban nashi yayi har hakan yasa shima ya murmusa jin mahaifinshi na murna sabida ya yarda zai dawo. "kaci pancake yau kuwa?" yatsine fuska yayi yace "naay" "why? Maiya hanaka cin fav dinka?" kaman zaiyi kuka yace "bakai kabatamin raiba you ruin my day Dad" cikin dan tashin hankali yace "nizaka ma shairi Gadanga?" dan murmushi yayi batare dayace komiba. "karka damu idan kadawo akwai wani pastry shop dat makes d best pancakes, I can testify to that dan ranan danaci pancakes dinsu saida tastbud din yay rawa zan aika a sayoma harda Valvet cake ma zakaci kaci har sai kaci kature yafi na California ku dadi I promise Nigeria yanzu mun cigaba muma" dan murmushi yayi yana lumshe ido, murya chan kasa agajiye yace "okay Dady" "you are sleepy ko wanan danaji muryanka chan kasa" gyadamai kai yayi yace "yeah" "alright Son, sleep kaji please allow your bodyguards to do their job kaji Son, am paying them just to take care of you, you are too fragile so kadena hanasu kula dakai, now sleep nima am about to enter Chamber, I love you" murya chan ciki yana kara nitsewa cikin gado cikeda gajiya kaman wanda yay dako yace "love you too Dad" katse wayar baban nashi yayi tsabagen gajiyan dayayi yakasa janye wayar daga kunenshi ya juya ya kara narkewa cikin bargo bacci mai shegen dadi yay awon gaba dashi. _Suleja, Nigeria._ Dan babban falone dake shimfide da ledan daki brown mai gida gida, ga saitin kujeru na daidai rufin asiri masha Allah dakin sai kamshin turaren wuta yake ko ina tsaf tsaf babu ko digon datti, wata matace a tsakar dakin dake kan dadduma tana salla, kana ganinta kasan tadan kwan biyu a duniya tanada jiki sosai, sallame sallan tayi cikeda natsuwa sanan ta daga kai ta kalli agogon bangon dakin tana istigifari, karfe 9:08AM, karfe tara harda minti takwas na safe, tashi tayi daga kan dadduman tadau charbinta tarike tafara tafiya ta doshi kofan fita daga dakin, yaye labule tayi ta leko tsakar gidan da maganganu kasa kasa ketashi wata matace zaune kan tabarma a tsakar gidan babu hijabi a jikinta, kafafun ta da aka zana mata bakin lalle irin na amare dayay mugun kyau ta daura kafafun kan wata yar pillow datai bakin kirin wacce kana ganinta kasan na lalle ne, ta mikar da kafafun anja skirt dinta sama har zuwa wajen gwuiwanta sabida lallen, sai kuma hannu ta na haggu da shima ta mikar dan yasha iska shima ba'a gama da zana mata shiba dan baima soma shirin bushewaba, sai kuma dayan hanunta da ke hannun mai zanen lallen tana zana mata. "Aneesah" da sauri yarinya data dukufa tana zanama matan lalle ta dago kanta da sauri ta waigo, bakar yarinya ce full definition of melanin skin, wani irin glowing dark skin take dashi dake shining bana wasaba, giranta a cike da gashin gira har giran na neman hadewa dan in between space din two giran ma gashine sai dan tawadiyan Allah a tsakiyansu dayay ma fuskarta kyau bana wasaba, tanada dogon hanci sosai kaman karas, kwayan idanunta farare fat kaman madara sabida hasken su, gashin idanunta bakake dogaye wara wara dasu, sai dan lips dinta dakenan pink sosai dayakara haska fuskarta, gefen fuskarta dogayen sajene lub lub a kwance, kanta sanye da bakin hula, kunenta babu dan kunne sai gashin keyanta dakenan a kwance lub lub wasu sunyi coils, kana ganin yarinyar kasan she's so hairy, tana sanye da wata bakar rigan atampa. "Aneesah" Mahaifiyar tata takara kiranta akaro na biyu tana fitowa daga dakin gabaki daya rike da charbin hanunta ta tsaya agaban dakin, da sauri ta ware manyan fararen idanunta ta kalli Maman nata tace "na'am Ammi" "bakigama lallen ba kinsan karfe nawa kuwa tara harda yan kai" zaro ido tayi dan batasan lokaci yaja hakaba adan rude tace "innalillahi Ammi nayi latti, Madam yau zatamin fada, yanzun nan zan gama mata" tai maganan tana gyara xaman lallen a hanunta tacigaba da zanama matar lalle agurguje, ganin yanda take sauri yasa Ammi tace "ki kwantar da hankalinki kimata atsanake kar ayi shirme" gyadama mahaifiyar nata kai tayi tacigaba dayi anatse, komawa daki Ammi tayi dan xigaba da zikirinta. Ko 5min bata karaba tagama yimata lallen tai murmushi tana kallon hannun tace "ki zauna anan yanzun nan zai bushe, zan jamiki ruwan dazaki wanke dashi inya bushe, ni yanzu wanka zanyi natafi wurin aiki" murmushi matar tayi tana kara kallon lallen nata dayay mata kyau bana wasaba mussamman ma tasan idan Baban Aisha yadawo daga lagos yau saiya yaba lallen shima dan yanason lalle shi arayuwanshi, tashi tayi a gurguje tai wajen rijiya ta kwalama Mamanta kira. "Ammi nagama zanja ruwa nai wanke wanken sainai wanka natafi" Ammi dake kan dadduma tana jan charbi tace "kibar wanke wanken zanyi, ja ruwa kawai kitafi wajen aikin ki kinyi latti dayawa" guga tadauka tazura a rijiyan tace "tom Ammi" a gurguje taja ruwan tacika botikin takai gefe ta ijiye ta kalli matar datama lallen tace "ga ruwan ki nan" ruwan data ijiye mata agefe matar ta kalla tai murmushi tace "nagode Aneesa" murmushi tayi daya kara mata kyau tadau ruwan wankanta data jawo takai gaban kitchen dinsu ta ijiye kitchen dinsu ta shiga tadau tsumman cire abu awuta tadauko tukunyar dake kan rushi tafito ta juye ruwan zafin a cikin botikin ta ijiye tukunyar tadau ruwan tai bayi. Bata wani jimaba tafito da sauri tana sharce ruwan fuskarta fatarta sai shining take sabida wankan datayi, dakinsu ta shiga har lokacin Ammi nakan dadduma hakan yasa ta wuce ta shiga wani daki wanda yakenan dan karamin gado ne adakin sai wani tsohon sip, sip din ta bude ta ciro doguwan rigan atampa da wani farin gogaggen hijabi, shiryawa tayi tsaf tasaka kayan bayan ta shafa mai, wani irin cool kyau kayan sukamata doguwan rigan saiya kara fito da tsayinta sosai dan dagowa ce, hijabin ta warware ta saka batare data tsaya su shafe shafeba dantai latti, hijabin yay ma fusjarta kyau, hulan ya zauna akanta sosai tadau yar karaman crossing bag dinta ta rataya tafito ta kalli Ammi tace "Ammi natafi" "adawo lafiya, ki kula dakanki kinji" murmushi tayi tana daukan kofin kokon dake saman TV stand ta kurba ta ijiye hakan yasa Ammi dake binta da kallo tunda tafito tace "ki zauna kisha mana, kin tsaya kina kurban koko a tsaye" girgiza mata kai tayi tace "Ammi nai latti madam zatamin fada wlh, banama jin yunwan sosai, natafi Ammi kimana girki me dadi kinji" tai maganan tana fita daga dakin tana leken fuskan Ammin dantaji mezatace, binta Ammi tai da kallo batare datace komiba, tsakar gida tafita matar datama lallen tace "harkin fito, ga kudin lallen" ta mika mata yan dubu daidai guda biyu karasawa wajen tai akunyace ta mika hannu ta karba ganin dubu biyu ne yasa ta zari daya ta mika mata dayan tace "dubu dayane kudinki" kin karba matan tayi tace "wanan hadadden lallen kona amarya albarka shine zakice dubu daya, a'a nidai kirike to nabaki" murmushi tayi akunyace tace "nagode" "yauwa Aneesa mai lalle nima nagode adawo lpy" juyawa tayi takoma daki tai sallama ta shiga kudin tamikama Ammi tace "Ammi ga kudin lallen, natafi" ta juya harda dan gudunta harda dan gudunta tafita ta kalli matar tace "sai anjima" "adawo lpy Aneesa" fita tayi daga gidan, da sauri sauri take tafiya harta fita anguwan su ta tare keke napep abakin titi ta shiga d sauri tace " _Modest bakery & dessert home_ zaka kaini malam" tada keken yayi yace "naira dari zaki bada Hajiya" "muje" tacemai tana duba jakan ta dari taciro kudin tarike tana kalle kallen hanya, kusan tafiyan minti ashirin yakaisu wajen, Babban bakery ne sosai dakenan abakin express road, sauka tayi daga kan keken tamikamai kudin tajuya da sauri tai cikin wajen security bakin kofan ne yabude mata kofa yana kallon fuskarta kaman zai hadiyeta shidai arayuwan shi yana mugun son Aneesa yarinyar na burgeshi over amma haryau yakasa gaya mata, tun ranan da tafara zuwa wajen nan baya manta ranan itada mamanta sukazo tana sanye da wani pink hijabi har kasa tanata kalle kallen wurin, tun ranan yaji yarinyar ta shiga ranshi. Kawar da tunanin yayi daga ranshi yasakin mata murmushi mai kyau yace "ya akayi kikai latti haka Aneesa? Kije Madam na office dinta tace dazaran kinzo nace kisameta asama nasan fada zatamiki ki lauyance mata kice bakida lafiyane saisa kikai latti na tsani naga tanamiki fada" yay maganan yana kallon fuskarta cikeda damuwa, gyadamai kai tayi asanyaye tama kasa magana tsabagen yanda gaban ta ke faduwa, shiga ciki tayi tana kallon koina, few people ne zaune akan chairs da table dake zagaye a wurin some nacin cakes da drinks wasu kuma ice cream, karasawa gaban kanta tayi tabude ta shiga daidai lokacin wata ma'aikaciyar wajen mai suna Fatima tadauko two cup of ice creams data tsiyayo daga machine ganin Aneesa tsaye yasa tace "yauma kinyi latti ko, tun safe sai sintirin zuwa neman pancake dasu cakes ake barinma valvet amma bakizo da wuri kinyi ba, anyway kije Madam na kiranki yau ta sakko kasa tana duba kokinzo yafi sau hamsin" tai maganan tana daura ice cream cups din akan tray ta dauki tray din tafito dantaje takaima wayanda saukai order ice cream abinsu, sosai gabanta kefaduwa amma ta daure ta doshi stairs harta kai gaban office din madam din da aka rubuta CEO's Office hanunta har rawa yake taciro daga hijabi ta kwankwasa kofan kaman wacce ke shirin guduwa, daga tacikin office din akace "yes, who is there?" bakinta har rawa rawa yake tace "i....is me, A.. Aneesa Ma" shiru akayi kafin chan ace "come inside" ahabkali ta murda handle din kofan ta shiga hadadden office ne da akai fentinshi fari sai uban haddadun office furnitures, wata matace da akalla zatai 45 zaune akan kujeran mai office, taci suit baki kanta dauke da attachment alamun ba musulma bace, sai wata mata da alamun bakuwarta ce zaune akan kujera duk suka zuba mata idanu kaman zasu hadiyeta da duka, kasa jure kallon dasuke mata tayi ta saukar da kanta tasa hannu ta goge zufan daya feso mata a goshi tace "good morning Ma" tadanyi shiru tana sauke ajiyan zuciya kafin ahankali cikin irin muryan mara gaskiyan nan tace "am sorry Ma, bazan kara zuwa latti ba daga yau, am sorry please" tai maganan ahankali kaman zatai kuka, biro Madam din tadauka ta shiga rubuce rubuce abinta ita bata bata izinin fita ba kuma batace mata kalaba, saida tai kusan minti biyar sanan ta dago ta kalleta tana tauna kan bironta saikuma ta janye byron daga bakinta tace "Aneesh" haka take kiran sunanta dan bata iyaba, adan tsorace tadago kanta ta kalleta tace "na'am" cikin fushi Madam tace "bazan jure wanan lazyness dinan nakiba do you know what it means a business customer yayta zuwa neman abu zai saya ana cemai babu?" tadanyi shiru tana kallon Aneesa data sunnar da kanta kasa tace "8 ne time dinki na zuwa aiki, come and make cake, meat pie, chicken pie, valvet and pancakes wanan shine aikin ki kawai a wurin nan amma baxaki zo da wuriba when you know most people have pancakes as breakfast, wat sort of unprofessional act is this? Coming late to work am not gonna take it, kunyan maman ki nakeji da tuni nakoreki, ga professional pastry chiefs nan all over Nigeria but because I want to help you, inajin tausayin mamanki I stick to you you this quack chief, and daga yanzu duk idan kika kara latti am going to deduct money from your salary stupid girl, get out my office kiwuce bakery and do your work, fita!" ta daka mata tsawa kaman tana koran kare, da sauri Aneesa ta juya tafita fararen idanunta har sunyi ja. Tsaki Madam taja cikeda bacin rai ta buga table dan sabida haushin asaran datasaka tayi this morning hakan yasa kawar tata dake zaune tace "why are you getting angry over this? Ki koreta mana since she's not serious" tsaki Madam din takaraja tace "I wish is as easy as u say, I just wish" takarajan tsaki sanan tace "kinga yarinyar nan haka she's the reason behind all this huge customers din dakikaga ina dashi, many people rather come here susai cakes than suje other bakeries damukedashi, wasu ma all the way from cikin Abuja suke zuwa nan susai all this dessert, Friend this girl Aneesh hands are blessed, don't worry this is ur first time in my store all this while dana bude kina Lagos bari tagama baking zansa akawo miki wlh u will ask for more, Allah yabata ne kawai, I try so many times manya manyan bakers na dauko just to try them out suyi min bakin but nasu baya taba matching nata, hers is just perfect, ta iya fluffy cakes in fact the fluffiest cake dabaki tabacin irinshi ba. [4/5, 8:05 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 2️⃣ *Free page* _How to subscribe_ _*Zaki turo 300 to my account number 3107021073 first bank aisha Muhammad, saiki turo evidence of payment dan nasaki a group din danake posting*_. _*You can also send katin MTN to my WhatsApp number 07012181461*_ Da sauri tasake dawowa ta kunna mixer dan hada kullun pancake, bata wani dadeba ta hada tsaf ta kashe mixer ta daga sama ta ciro bowl din kullin pancake din takai gaban gas tadaura non stick pan a wuta ta wurga dan karamin bota kan pan yana narkewa tadebo pancake din ta zuba sanan ta juya takoma gaban oven bayan tasaka safan hannu tabude ta janyo tray din cakes din datayi takai man table ta ijiye takoma ta juya pancake din sanan tadau wani paper da byro taje ta rubuta yawan cake din datai baking sanan ta ijiye takoma tacire pancake din daga wuta tasaka wani tazo tadau tray cake din tafita dashi daga bakery din takai gaban kanta bata tsaya jiran Fatima dake mata wani kallo kalloba ta ijiye mata tray agaban ta takoma bakery da sauri kar pancake din datasaka ya kone. Haka ta wuni a bakery nan tun safe, tai wanan tai wanan, da ansiye tasake yin wani, batada wani lokacin kanta sai idan zatai salla ne kawai break dinta, sai karfe biyar daidai which is stipulated time dinta nakomawa gida tafito da last portion of su meat pie da Valvet datagama hadawa ta mikama Fatima sanan takoma bakery tana tafiya ahankali ta mugun gajiya, rigan aikin ta tacire sanan ta wuce backyard dinsu ta tsugunna agaban pampo tabude ta wanke fuskarta da duk yay kuran flour da hannunta da kafafunta sanan takashe famfon ta mike tsaye takoma bakery, karamin hijabin aikin tacire ta dau babban hijabinta ta zumbula tadau yar karaman jakanta ta rataya tafito dan tafiya, da Fatima taci karo da itama tacire kayan jikin ta na aiki ta sanya riga da skirt ja tayafa wani bakin gyale dan wacce take night tariga tazo ta karbeta itama gida zata tafi, kallo daya Aneesa tamata ta dauke kai tai hanyar kofa dan batason matsala ayanda tagajin nan, budemusu kofa Yusuf security yayi Fatima dake bayanta ta washemai baki tace "wai yaushe zaka zone Yusuf kaga Baban mu?" tai magana tana yatsine baki ita adole saita nunama Aneesa Yusuf natane, batare daya kalletaba yanabin Aneesa datai gaba abinta da kallo yace "ina? Ina zanzo faty?" aharzuke ganin yanda yake kallon Aneesa tace "wai me kake wani bin Aneesa da kallo saikace sabon maye, lafiyanka?" dan juyowa yayi ya kalleta saikuma yay murmushi yasake kallon Aneesan dake tsaye abakin titi tana jiran abin hawa yace "wlh sonta nake sosai Faty, bala'in son Aneesa nake, arayuwa yarinyar nan na burgeni gata da shegen natsuwa duk intazo nan hankalinta nakan aikinta batadamu da wanan shishigema mutane kokuma gulman nan naku da matana, ina lura da komi kokuna gulman Customer abinku ita tana chan tana aikinta, gata baruwanta da kwadayi bakaman keba da idan customer yan gayu sunzo sun rage abu har rige rigen dauka kuke akulle a leda a jefa ajaka" cikin fushi sosai kaman zata dakeshi Faty tace "mai kake nufi? Nikake cema mai kwadayi to? Nice mai kwadayi?" kallonta yayi saikuma yay dariya yace "haba yar kawata Faty kema kinsan duk shagon nan banda kamanki, bahaka nake nufiba cewa nayi ita Aneesa bata da kwadayi, ga yarinyar da kyau wlh" tsaki Faty taja in disgust tace "wanan bakarce keda kyau, lallai bakasan kyauba, gani nan yar fara dani shine zaka kalli wanchan kace tanada kyau" kallonta yayi yace "aike farinki farin mai ne bakinta kuma natural ne, she's d definition of black is beautiful" ganin mugun kallon datamai kaman zata shakeshi yasa yay murmushi yace "kawas ina ganin baki taba yima Aneesa kallon kurilla bane kallon tsoro kike mata, ai wlh duk shagon nan kap banga mai kyan yarinyar nanba, gata doguwa yar daidai, bakin fatarta har kyalli yakeyi, jibidai dogon hancinta kaman kan biro, leben yarinyar nan wlh baida banbanci da leben baturiya har mafarkin nakomosu inasha nike" ya karashe maganan yana lumshe ido yanadan shafa kirji irin wanda yay nisan nan a tunani, mugun tsaki Fatima da zuciyarta ke tafarfasa taja tace "kaika sani, kaita abu kaman tsohon bunsuru, nidai natafi saida safe" tai gaba abinta, bakin gyalenta yakamo da sauri yarike yace "haba kawas, kawata ni kadai, kema wlh kinada kyau gaki da komi, bakiga yanda madam duktafi sonki cikin ma'aikatan ta, dan jirani yanzun nan nasan Bala zai iso ya karbeni saimu tafi tare nama saukeki agida ko tunda kinaso na je gidanku inga Baba" yawani kashe mata ido yana side lebe dayasa taji ya narkan mata da zuciya cikin tsananin sonshi hakan yasa tai murmushi sosai tace "to bazakai salla ba gashin nanfa antada sallan magrib" yatsine fuska yayi yace "ke bari innaje gida nahada na rapke su" daidai lokacin wani dake sanye da kayan security ya karaso wajen bayan yay parking yar keken shi, tashi yayi daga kan kujeranshi yace "yauwa Bala kainake jira natafi bari naje na chanza kaya" yabude kofa yana rike da gyalen nata yay ciki hakan yasa ta bishi tana murmushi, backyard sukayi yabude wani daki ya shiga itama tabishi ciki tana turo baki tace "me kawani janyoni babu abinda zan baka ba'a gabana kake cewa kana mugunson Aneesan ba duk abinda nake maka Yusuf, duk abinda nake ma amma nikaciwa mutunci" gyalenta ya yaye ya yar akasa yana murmushin neman sulhu yace "haba Fatyna tawajena kema kinsan bama yar haka dake, kawai dai tsokanar ki nake, sonake naga ko kina kishina kuma naga kinayi, albashina nake tarawa dazaran sunyi yawa zanzo asanni agidanku asamana rana muyi aurenmu wlh" da gudu ta rungume shi tace "da gaske Yusuf dina?" murmushi yayi yana daura hanunshi kan zip din bayan riganta yace "eh wlh da gaske, ko dazu danai maganan ta lebanki nake nufi wlh ke bakiga lips dinkiba kaman na baturiya" da sauri tasa hannu kan lips dinta dayaji pink janbaki tana shafawa tana murmushi, shikuma yay maganan yana yarda riganta akasa yasa hannu ya balle maballin bra yacire yayar yana kama nonon ta da karfi, lumshe ido tayi da sauri tana turamai tace "wayyo Allah na, Yusuf kar madam ta kamamu fa koranmu zatayi wlh" sakinta yayi yay wurin kofan ya kulle da key yasaka sakata yace "bazata kamamu ba, kuma ko Bala yazo yaga akulle zai gane bazai ce komiba shima haka yakeyi da Jamila kullun ranan duniya" dariya duk sukayi ta karaso gaban shi da gudu tana warware mai boturin riga shima yana cire belt din wandon jikinshi tace "nakosa muyi aure abinmu wanan cin yan mintotin damuke yi anan baya isana Yusif" juyar da ita yay da sauri yana kama joystick dinshi dake nan amike yace "karki damu kedai ki dinga bani inaci kullun wlh inhar kinamin haka banga mai hanani auranki ba keko babanki yace aa' saina daukeki mun gudu" yay maganan yana tura bananan shi cikinta da karfi "wash Allah na, dadi Yusif, to nidai kamin alkawari bazaka kara kallon Aneesa ba jinake kaman zan mutu wlh da kishi innaga kana mata mayen kallon nan, ko magana karka kara mata ka tsaneta sosai kaji" kama kwankwasanta yayi yana buga joystick dinshi ciki yace "to Fatyna naji, wayyo Faty dadi" yay maganan yana wani irin ramming nata fast fast, ganin yana neman kawowa yasa ya ciro da sauri ya wurgata kasa yabita yabude kafafunta yakama bananar ya danna ciki lumshe ido tayi jin dadi kaman zata mutu tace "wayyo ni Yusuf karfa kazuba ciki karnai ciki" arude muryanshi na rawa sosai yace "bazan zubaba" ya danneta sosai yacigaba dayi kaman zai fasata, ganin yafara gurnani yasa ta shiga tureshi tace "Yusuf karkamin bari aciki, dan Allah kafito" danneta yay da karfin gaske dukya haukace yace "wayyo dadi kawa, dadi kawata" ya daddage ya juyemata every single drop aciki kafin ya kwanta akanta yakama nonanta yanadan sha sama sama, fashewa tayi da kuka tace "na shiga uku, ranan nan haka kai ambaliya aciki yauma haka idan nai ciki fa eh" dagowa yayi ya kalleta, hannu yasa ya sharce hawayen ta yace "dalla chan denamin asaran hawayena" batasan lokacin data sakinmai murmushi ba sabida dadi da kalamun shi suka mata ganin haka yasa yace "karki damu ko kinyi ciki zamu zubar dashi zo nidai ki tsotseni insaka kaya" yay maganan yana mika mata joystick dinshi murmushi tayi takai bakinta ta shiga sha yana lumlumshe ido yana shafa mata nono, saida taside tsaf sanan taciro kanta, tashi yayi itama haka suka shiga saka kaya suka shirya tsaf kaman basuba sanan yabude kofa shiya fara fita ganin babu kowa yasa yace itama tafito tafito da saurinta suka fita sallama yayi da Bala dake musu dariya sanan sukai wajen babur dinshi ya kunna yahau sukai gaba. Ana kiraye kirayen salla ta shiga gidansu da sallama babu kowa a tsakar gidan, hijabin ta tacire ta daura kan igiya tadau butan datagani gaban rijiya tai hanyar bayi sanin Ammi na salla yasa bata kirata ba ta shiga bayin, bata jimaba tafito ta tsugunna tai alwala tadau hijabin da jakanta tai sallama ta shiga dakinsu, agefen Ammi dake salla taje ta tsaya ta tada sallanta. Sallame sallan tayi tadaura kanta kan kafadar Ammi data idar da sallan tuntuni ashagwabe tace "wayyo Allah na Ammi nagaji wlh, yunwa nakeji" dagota Ammi tayi tace "sannu kinji, nasamiki ruwan zafi akan rushi, wanka zakifarayi kokuma abinci zaki faraci?" hijabin jikinta ta zare ta wurga kan kujera tana yatsine fuska tace "abinci Ammi, ni abinci zan faraci, mekika dafa? Tuwo Ammi?" tai tambayan kaman zatai kuka, hararanta Ammi tayi tace "common je dakinki kidauko kulan abincin ki kizonan kici, shi tuwon meyamiki dabaza kiciba?" tashi tayi kaman zatai kuka tai hanyar dakinta tace "ni banson Tuwo wlh" dakin ta shiga tadau kulan dakenan kusada gadonta tafito tana daure fuska dauke kai Ammi tayi tacigaba da addu'oin ta kaman bata ganta ba, zama tayi ahankali gefen Ammi tabude kulan kaman bataso tabude, karo taci da hadadden jellof rice harda su carrot da green beans aciki, gadan Babban bindin kifi nan guda daya asaman kan abincin, batasan lokacin data saki wani gamshashen murmushi ba ta dagakai ta kalli Ammin, hada ido sukayi ta watsa mata harara hakan yasa tasa hannu ta rufe fuskarta tana dariya akunyace ta mike tsaye taje tadauko cokali da ruwa a kofi tadawo tazauna tafaraci bakaramin dadi abincin yayiba Ammi ta iya girki sosai, tass ta tada abincin Ammi ta kalli yanda ta tada abincin tace "inzaki kara akwai a tukunya kije kidebo" girgiza kai tayi tanacin kifinta tace "nakoshi Ammi na, nagode, Ammi shinkafan yay dadi wlh, kifin washh soo crunchy Ammi" tana maganan tana lumlumshe ido tsabagen dadi, dan murmushi Ammi tayi cikin tsananin son yar tata tace "tashi kije kiyi wanka dare nayi" "to" tashi tayi ta tattara kayan dataci abinci dasu tawuce tafita takai kitchen sanan tadau bucket tahada ruwan takoma daki ta cire kaya tadaura zani tafito tadau ruwan da ta shiga bayi tana gamawa tafito ta wuce dakin dogon rigan baccinta tasaka tasa hijabi tazo tai isha agefen Ammi tana idarwa tai shafa'i da wuturi ta mike tsaye tace "Ammi bacci nagaji sosai" "jeki kwanta sannu kinji, saida safe" gyadama Ammi kai tayi tai hanyar dakinta, Ammi databita da kallo tace "kiyi addu'an bacci kafin ki kwanta" "to" tace ta shiga daki da Bismilla tafada gado ta lumshe ido addu'an bacci takaran to sai bacci. ******************* _Avalon Hollywood & Bardot, California_ . Parking motar bodyguard dinshi yayi a parking lot din babban club din, baima san sun isoba sabida wayarshi dayake daddannawa yana sanye dawata buttoned shoulder strip wool sweater na Paco Rabanne, orange and black color ne sweater dayamai kyau banawasaba, yana sanye dawani Black Marni trouser kafafunshi sanye da wani black boot na Lanvin, yasaka sweater ne sabida muran dayake yi sai wani hadadden kamshi yakeyi kaman ka lashe kamshin tsabagen dadinshi, budemai kofan da akayi yasa ya dagokai ya kalli bodyguard din dake jiran ya sauko, saukowa yayi ahankali ya zuba hanunshi a aljihu yay gaba yana taku daidai, rufe motar bodyguard din yayi sukabi bayanshi da sauri, juyowa yayi fuskarshi adaure jin karan takalman su, wani irin haushin su yakeji yanda suke binshi dinan kaman wani karamin yaro, ahankali cikin soft voice dinshi dan baiso yamusu ihu ya janyo attention yace "you guys should wait for me in the car, give me some break" yawuce yay ciki cikin fushi sosai, sukuma babu yanda suka iya suka koma mota suka zauna. Budemai door security wurin sukayi ya shiga cikin club din da waka ke tashi mutane na rawa a dance floor, wasu na buga bar games da sauran su, yatsine fuska yayi yadan cije lips dinshi yahau kan stairs din yay sama ya doshi wani waje da aka rubuta VIP Only, security dake wajen suna ganin shi suka matsamai ya shige yana shiga wasu maza hudu ne zaune wani black sai sauran farare turawa ga shisha pot agaban su da manya manyan bottle din wine da glass cups, suna ganin shi sukai ihu. "you are late Leo" haka suke kiranshi da Leo tun farkon shigan shi school idan za'a kira sunan shi Aliyu saidai suce Aleo shine friends dinan nashi kawai suka cire A din farko suka radamai Leo, zama yayi kusada black guy din Wanda shikadai ne yay kama da dan Nigeria cikinsu sauran duk da turawa ne. "ahhh wash, my legs" black din dake kusada shine yace "where are your guards Dady's boy?" daga yanayin yanda yay maganan zaka gane tsokanar shi yake nema hakan yasa sauran suka fashe da dariya sosai, hararan su yayi yace "I came alone" "whowhowhow! Kai nawa, lemme just call this a white lie right guys?" ya tambayi sauran mazan atare sukace "yeah, is a white lie" sukahau dariya ganin iskanci sukemai yasa ya kalli bar attendant din wurin yace "non alcoholic wine pls" da sauri mutumin yajuya dan zuwa daukomai, juyowa yayi ya kallesu ganin duksun tsareshi da ido suna shan shishan su yace "wats up guys?" wani daga cikinsu ne cikin harshen turenci dan duk da turenci suke magana yace "magana muke akan irin matan damukeso mu aura in the future, I personally Leo want to marry sangartacciyar yarinya, yarinyar yar gayu mai kyau wacce tasan gata, yar gidan masu kudi, kai wacce irin mace kakeso ka aura Leo?" daidai lokacin bar attendant din yakawo mai wine din dayay requesting karban wine din yayi daya zubamai a glass cup, Bash dan Nigeria dake kusada shi ya kalli wanda yama Aliyu tambayar yace "me kake tambayar Leo irin matar dazai aura, kaima kasan Leo ready made yar gata zai aura, am sure yarinyar president zai aura?". Tabe baki yayi jin maganan da Bash yayi yakai wine dinshi baki yana kara shigewa cikin kujera da kyau, ganin baida niyyan magana sun saba dama da iskancin shi yasa daya daga cikin turawan mai suna Frodd yace "ni inaso na auri matan data girmeni sosai at least tabani 10 good yrs" atare dukansu sukai kallai harda Aliyu dake sipping red wine dinshi, daga musu gira yayi yace "yes, idan ka auri wacce ta girmeka tafi riritaka, tafi kula dakai, tana kuladakai kaman dan kwai cus it took her a very long time kafin tasameka so u will be well taken care of, you are just like an asset awurin ta" dariya dukansu sukayi banda Aliyu da yadanyi murmushi kana ganinsu kasan suna enjoying hiran dasukeyi abunsu ganin yana murmushi yasa sukace "come onnnnnn Leo tell us yours" dan bude ido yayi ya kallesu saikuma yay murmushi ya daga glass cup din hanunshi yana kallon wine din yay shiru kaman yana tunani dan fuzar da iska yay kadan ya gyara zaman dayay akan kujeran mai kama da kwanciya ya daura glasscup din akan kirjinshi yace "I don't think I will ever get married but if I will matar danake so na aura" yay shiru yasa hanunshi yacire glasscup din daga kan kirjinshi yadaga sama tareda bude idanunshi ya kalli glasscup din dayake dan girgizawa ahankali yace "inaso na auri mace dat is not from a wealthy home, rich girls are too stupid and proud I hate them" ya yatsine fuska kadan cikin sassanyar muryanshi yace "I want a hardworking smart girl mara son jiki a kazar kazar girl" yasake yin shiru yana girgiza cup din yace "a good cook, obidient and gently being, a girl that She sees me for me, I want Inner Beauty in a lady not facial, if her heart is beautiful am okay" yay dan shiru kafin ahankali yace "I want a girl that am naturally attracted to, attraction is the basis of love and marriage, and if the spark isn’t there, it’s something that’s really hard to fake" yay shiru yace "a girl that is not too expose mai kunya, yarinya mai hankali da taimako" yadanyi shiru kafin ya yatsine fuska ahankali yace "I just want a girl that will beat my imagination, I want a girl that will beat all this qualities I listed and be more and more and more" dan murmushi yayi ya ijiye glasscup din yace "anyway nasan they're no such girls on this earth, so I ain't gonna stress myself with marriage, nowadays girls are too lousy guys" yasake yatsine fuska agajiye duk dariya sukahau yi Bash yadan buga kafadarshi yace "u are just talking ne, irinku har kuka kukema soyayya, aure maybe ma duk saika rigamu aure muna nan dakai" kabar da hanun Bash din yayi yay hamma yana duba rolex din hanunshi ganin kusan 1:30 nadare yace "night guys am sleepy, I will be travelling tomorrow" atare duk sukace "where to?" tashi yayi ahankali yace "home" Yajuya ahankali yana daga musu hannu yay waje, bacci yakeji bana wasaba da kyar yakai parking lot aka budemai mota ya shiga ya kwantar da kanshi jikin kujera ya lumshe ido sai bacci. Murmushi bodyguard dinshi yayi kawai bayan yarufe kofan motar baiga laifin babanshi ba dayake hadashi da security komi Aliyu yakeyi a shagwabe a sangarce kaman ba namiji ba, kaiwa gida sukayi yay parking suka fito ya zagayo yabude kofan yadan bubbuga kujeran yace "we are home sir, wake up lemme take you to bed" bude ido yayi ahankali ya kallesu ahankali yatashi yaziro kafafunshi kasa bodyguard din zai rikeshi ya harareshi cikin bacci yace "don't touch me" yay gaba suna biye dashi har upstairs yabude dakinshi ya shige yafada kan gado batare daya cire takalmi ba, ciremai takalmin bodyguard din sukayi sanan sukaja bargo suka rufemai jiki ya rage karfin AC, dayan kuma ya kashe wutan dakin suka juya suka fita already tun dazu da rana suka hadamai kayan dazaiyi tafiya dasu gobe. [4/5, 8:05 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 4️⃣ _how to subscribe_ _*zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turomin evidence of payment to WhatsApp number na 07012181461 sainai adding dinki a group din danake posting*_ _*Zaki iya turo katin MTN 300 ta WhatsApp number na sainai adding naki a group din danake posting*_ _Free page_ Bangaren Aliyun Dady yabude da wani card, ya shiga Aliyu dake tafiya ahankali biyeda shi, hadadden dakine nagani na fada, an gyara komi tsaf sai shining furnitures din keyi dan Dady yasa an gyara komi, zama yake shirin yi Dady yace "a'a Son aje ayi wanka eh dan saurayin baban shi" gyadama Dady kai yayi kaman zaiyi kuka yay hanyar bedroom dinshi daidai lokacin Rauda tashigo falon rike da katon basket data lodo all abinda zatai amfani dashi tamai girki, ganinta yasa Dady ya washebaki yace "yauwa yar albarka, shiga kitchen ki hadamai" "to Dady" tace tana leken Aliyun dake shirin shiga daki, hada ido sukayi tasaki wani murna tawuce kitchen. Sea food pasta takeso tadafamai dazaiji shrimps sosai, ruwa tasaka a wuta ta rufe pot, sanan tasa wani pot a wuta tana hada tomato sauce, ruwan na tafasa ta zuba spaghetti danya tafasa tacire, in less than 30min tahadamai hadadden spag dayaji shrimps sai kamshi yakeyi. Wani hadadden plate ta dauko ta zubamai tasaka a tray, tabude fridge dinshi taga akwai drinks masu sanyi dat means Dady duk Yasaka an saka, tadauko drink tadaura akan tray da glasscup goran ever water tafito, yana kwance afalo sanye da pyjamas farare yay filo da cinyar Dad suna hira kasa kasa dako ita bata iyajin abinda suke cewa sai murmushi yakema Dad, karasowa tayi dauke da tray taja table ta dauramai abincin akai ta zauna agefenshi tace "ci abinci yayan mu" tai maganan tana rikemai hannu, kanta ya shafa ahankali tareda yatsine fuska yace "is too hot I can't eat it bari yahuce, ya school Angel?" murmushi tayi sosai tace "fine Yayan mu, ina 100level computer science education, ni course din wuya yakemin Yayan mu sosai" zaiyi magana Dady yamike tsaye yana gyara babban riganshi yace "bari naje na watsa ruwa na kwanta tunda kun manta dani" dariya dukansu sukayi kafin ahankali yace "good night Dad" murmushi yayi yace "yauwa Yarana, saida safenku, dazaran tafara damunka da surutu ka kadota dan kasha gajiya ga Rauda aku kuturu ce" dariya tafashe dashi taboye fuskarta abayan Aliyu tace "Yayan mu ai banda surutu ko" dan murmushi yayi yace "don't mind Dad ya iya shairi" hararan su Dady yayi yawuce yafita daga dakin, abincin ya kalla yace "go and bring another fork let's eat together" , ware ido tayi saikuma tanunamai cikin ta tace "kar cikina yafashe ni nakoshi, ci karage saina rufe nakai kitchen" daukan fork din yayi yafara ci ahankali, kafeshi da ido tayi ganin yamata bala'in kyau, rabonta dashi kusan 1yr kenan yanzu, ya kara kyau ya kara kiba, yakara cika da zati, gadan gemun daya tara dan kadan dake shining tsabagen gyaran dayakeji, sosai tai nisa akallonshi bama tasan harya gamaba saida ya dungure mata kai sanan ta farga tareda kyalkyace dariya takalli abincin tace "harkagama harya isheka dan wanan zakaci?" ruwa yadauka yakai baki yace "yeah, am ok, dauka kikai kitchen kidawo" dauka tayi tai hanyar kitchen shikuma yacigaba dashan ruwan goran dake hanunshi, dawowa tayi tasake zama kusada shi kaman zata cinyeshi tun tana karama take mugun son Ya Aliyu, shima haka yakeji da ita duk cikin kannenshi itace ta isa tazo bangarenshi ta shiga ko ina tafito, tun tana karama inhar yana nan yana daukanta sufita yasiyo mata abubuwa dayawa sudawo, ita kemai girki ta gyaramai bangaren shi, da ita kadai yake shiri duk fadin gidansu, tashi yayi daga kan kujeran da sauri ta tashi itama, hanunta yakama sukai hanyar bedroom dinshi abakin gado ya zauna ya nuna mata daya daga cikin akwatunan da bodyguard suka shigomai dashi yace "take it to your room" wani irin murmushi tamai ta tashi da sauri tai wurin akwatin, zama tayi a kasa ta kwantar da akwatin tabude, turarukan matane guda hudu adan mini fine bag, sai wani kit da sauri ta dauka ta bude agogo verosky ne da bracelet dinshi, ihu tayi dan tadade tanason abun batada shi, sauran kayan kuma riguna ne masu kyau na mata ciki da singlets, cikin tsananin farin ciki ta dago kai dan tamai godiya taga haryay bacci yana saukar da numfashi ahankali. Murmushi tayi ta kwashi kayan ta mayar cikin akwatin ta hadasu tsaf tarufe ta tashi takaraso gaban gadon daya ke kwance ta tsugunna ta kafamai ido tana tunani, sosai takeson Ya Aliyu sama da duka yan uwanta, su 21 ne yaran Dady, Ya Aliyu shine first born agidan, itama ta girma batasan maman shiba but Anty Hajar tasanta dan tana around 6yrs ta rasu, hawan jini yakasheta, Mama ta taba fadamusu Aliyu yakusan haukacewa da Ummin shi tarasu dan ya shaku da maman shi sosai, bayan Ya Aliyu sai Maman su ta haifi Anty Hajar, sai ta haifi har maza biyu amma duk suka rasu bayan sunzo duniya, sai ita, sai kaninta dukansu mata guda 6, amaryan Dady yaranta mata guda uku, sai ta tsakiyar itama yaranta mata guda Takwas, bawasu manya bane dayake gasan haihuwa ake agidan, daga ita sai Anty Hajar ne kawai manya duk sauran yaran yarane basu wani tasaba. Deep down tausayi sosai Ya Aliyu kebata bana wasaba gidan nan kowa ya tsaneshi harda Maman su itacema oga, she's sure ayanda Mama ta tsaneshi inda zata sami hanyar kasheshi zata iyayi, ita tarasa meyay musu meya tsaya musu? Maiya kare musu wanan mugun tsana haka daga ina? Gashi baima dawani magana, bayama kulasu sabida yanda ko kaunar ganinshi basayi duk sun rabashi da kaninshi, itama da karfi da yaji tanunama Mama itafa saita kula Yayan su koda ba mahaifiya daya ta haifesu ba ubansu daya ai, kuma jini guda ke yawo ajikinsu, Ya Aliyu is just somehow that she can not even define, he's very cool saiyaga daman kulaka zai kulaka, sanan yanada fushi yanada bakar zuciya but he's always keeping calm baimaso yana fushi, gashi baida kwari komi ahankali yakeyi sanan shi mata basama gabanshi, shi kawai gashi nanne soo somehow, sa'oinninshi maza by now suna cikin kogin soyayya koma sunyi aure sun ijiye iyali shiko batamaga alamun sha'awan aure tattare dashiba ko halinsu Mama ne dayagani yasa yadauka duk haka mata keda bakin hali ya tsani aure oho but she just wish, hope and pray Ya Aliyu will meet the love of his life soon and experience that feeling of knowing someone out there is dying for you, is crazy for you, and can do anything for, love feeling is just the best ne, tarasa mesa duka matan Dady dukansu ukun bazasu soshi and hold him like a Son ba why, yanzu kenan duk yaron da mahaifiyar shi zata mutu tabarshi haka zaiyi rayuwa kowa na kyaranshi? This isn't right at all. Tashi tayi ahankali jikinta duk yay sanyi taja jakanta tareda kashemai wutan dakin tafita ta rufemai kofan falo tawuce part dinsu, ahankali tabude kofar su gudun kar Mama taji ta maida kofar tarufe sanan tadaga akwatin dan karyay kara tai dakinsu, bamata kunna wutaba ta lallaba ta ijiye akwatin gefen gadonta ahankali kaman munafuka, fincikota dataji anyi saida tadan saki gajeren fitsari kunna wutan dakin akayi taga Yayarta Hajara ne tsaye jikin kofa sai maman su data mugun daure fuska tana rike da ita, sosai jikinta yafara rawa hakan yasa tace "M...Mama menayi?" hannu Mama tasa ta dauke ta da lafiyayyen mari ihu tabude baki zatayi Maman su tace "wlh, wlh kikamin ihu ubanki yaji ya shigo dakin nan saina miki abinda bantaba mikiba tunda na haifoki duniya" gyada mata kai tayi tsabagen rudewa tasa hannu takama bakinta tana kuka sosai mara kara, cikin mugun fushi Maman su tace "wato dan ubanki tunda Aliyu yabar garin nan nahuta yanzu yadawo kin fara, Rauda ni, ni, ni nan uwarki karimatu in tsugunna in haifoki kifito tanan Rauda" ta daura hannu gaban zanin jikinta tace "nasha azaban nakuda na kwana biyar, bayana kam har tofin yaasin akamini tsabagen yanda kika shirya karyashi kafin ki fito, sanan dakika tashi fitowan kika fito ta kafa nasha bakar azaba nice yau Rauda kike nunamin wani kasurgumin katon banzan namiji, mai kama da basamuden chan yafi ni ni mahaifiyarki, iyye Rauda? Nasaki ki daukomin zanin gado, Rauda ni zaki watsarma da wankakken zanin gadona fari kal akasa sabida kinga Aliyu, dan ubanki ciki daya kuka fito da Aliyun?" shiru Rauda tayi bata bata amsaba sai uban hawaye dake fitowa daga idanunta, cikin tsananin fushi Mama takara kamo gaban rigan ta bakinta na kumfa tace "kibani amsa, ciki daya kuka fito da Aliyu?" girgiza mata kai tayi cikin kuka tace "Yayan mune Mama" wani mahaukacin mari Mama takara sharara mata tace "dan ubanki menasha taraku nake fadamuku? Aliyu ba dan uwanku bane, babu ruwan ku dashi yanda baida uwa hakama baidaku, kuba yan uwanshi bane, haka zai karake rayuwanshi baisan dadi da soyayyan dan uwaba, ku dauka ko jini vaku hada dashi ba, yaron da ubanku ya fifitashi kan kowa na gidan nan uban me za'ayi dashi eh?" cikin kuka sosai Rauda tace "amma Mama shi aka fara haifa a gidan nan, kafin dukanmu, kuma Dady na nuna yafi sonshi ne sabida duk kunki bama marayan yaron soyayyar mahaifiya dukkun tsaneshi, maiya muku? Bai taba zaginki ba, bai taba miki rashin kunya ba, inya gaisheki baki amsawa bama kya kallonshi saisama yadena, duk kun rabashi da kowa, Anty Hajar ma bata gaidashi duk kun hana kaninshi gaidashi saidai idan sunga Dady ne zasu gaidashi, haba Mama kiji tsoron Allah, _d'a na kowane_ maiya muku eh? Idan yanzu kika mutu akamana haka yaya zaki dingaji akabari" shaketa Mama tayi ahaukace jitake kaman ta kashe ta tace "nikike kirama mutuwa Rauda akan Aliyu? Ba dangin iya bare na Kaka, saidai ke kimutu baniba kinji shegiya wacce ta debo jinin dangin ubanta mai bakin zuciya" ganin idanunta na juyawa yasa Anty Hajara da itama take mugun jin haushin kanwar nata sabida taurin kanta tazo ta cire hanun Mama daga wuyanta tace "ya isa haka Mama" cikin fushi da mugun masifa jikin Mama har barbar yake tace "Hajar ki barni na kasheta, baidai tafison wani kato akan uwarta ba, goben nan zakiji kishiyoyina sun faramin habaici na haifi munafuka, zataci ubanta ne saisa gwara ai aurenta da Khamis ta tattara tabar gidan nan ta tafi gidan mijinta nahuta inba hakaba bakin cikinta zai kasheni ne, dama Khamis din yacemin gobe zaizo yadauke ki kufita kibishi kufita dan kin gama zaman gidan nan balle kije kinama wani kato girki kega kuku yakarata chan daci a restaurant shidai da gidan ubanshi ba amma wlh bazaici abincin gidan ubanshi ba zan gyara miki zamane Rauda" ahankali Hajara trying to calm Maman su down tace "ya isa Mama kiyakuri, Bazata sakeba" dan shiru Maman tayi tana kallon yanda Raudan taduka tana kuka sosai mara kara kafin tai kwafa ta kalli hadadden akwatin data shigo dashi tace "kuma shegen akwatin nan kona shege zanyi" tasa hannu zata dauki akwatin da gudu tarike akwatin cikin kuka tace "Mama dan Allah ki barmin abuna" hannu Mama tasa zata fizge akwatin tarike gamgam tana kuka, cikin kunan rai Hajara tace "wai bazaki saki akwatin ba Rauda kanin ubanki ne yabaki akwatin, kisaki akace" cikin kuka sosai ta girgiza musu kai taki saki dan son abubuwan ciki takeyi sosai, Mama jitayi kaman ta kashe Rauda tahuta zata jibgeta Hajara tai sauri ta tare tasa hannu ta daki hanun Raudan tace "sake shegen akwatin" ta hankadeta tareda fizge akwatin tamikama Mama dan ayanda taga mama tasan zata iya jima Rauda ciwo ayanda ta zuciyan nan. Karban akwatin tayi ta kalli Raudan dake kuka kaman zata mutu tai kwafa tajuya tafita daga dakin tsaki Hajara tayi ta balla mata harara tahau kan gadonsu cikeda takaicin Raudan tai baccinta, sosai Rauda taci kuka harta godema Allah ahaka bacci yay awon gaba da ita awurin. [4/5, 8:05 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 3️⃣ _How to subscribe_ _*zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turamin evidence of payment to WhatsApp number na 07012181461 sainai adding dinki a group din danake posting*_ _*zaki iya turo katin MTN 300 ta WhatsApp number na 07012181461 sainai adding dinki a group danake posting*_ _Free page_ Da asuba ya tashi da kyar shima sabida alarm din gefen gadonshi ne daya saita yatadashi, tashi yayi ya shiga bathroom, yadade aciki kafin yafito cikin wani blue bathrobe, zama yayi abakin gado ya shafa manshi mai kamshi a tsanake sanan yatashi wardrobe dinshi yaje yabude yaciro wani black belted cotton poplin cargo trouser da wata farin logo print t-shirt na Ambush yadauko yasaka, yabude bangaren rigunan sanyin shi yana tunanin wanda zai saka kafin yajawo wata logo embroidered wool fleece jacket itama ta Ambush, yasaka rigan tazauna ajikinshi tamai kyau sosai, yadau designers turarukan shi ya fesa sanan ya shimfida dadduma yay salla yana sallame wa yaji ana bugamai kofa, yatsine kofa yayi sanin mayun nanne, da kyar cikin isa da izza yace "come on in" bude kofa bodyguard din yayi rikeda wata yar karaman tray da small mug of hot coffee kekai, karasowa gabanshi yayi ya ijiye tray kan dadduman yace "have this sir, we are leaving in the next 10min" daure fuska yayi yace "where is d other guard? Lucas is his name right?" yay maganan yana mai alamu da yatsa ayangance, gyadamai kai bodyguard yayi yace "yes he's Lucas, I left him outside he's packing out luggage to the car" yatsine fuska yayi as usual yatashi daga kan dadduman yahau kan gadon yazauna yamai pointing coffee da yatsa alamun yabashi ysha, daukan coffee yayi da sauri ya mikamai karba yayi yakai bakinshi yay sipping dan ficili ya zare daga bakinshi batare daya kalli Guard dinba yace "where is my phone? Dad dina yakirani?" "your phone is here sir" yakarasa kusa da bedside lamp yadau wayarshi dat was lying there yadauka ya danna wayar dababu any security lock ajiki yace "No sir, babu miss call din kowa" dan kwafa yayi baisake cewa komiba yacigaba dashan dan coffee ayangance sanan ya gama yatashi ahankali yay gaba bodyguard din ya gyara ko ina sanan ya kashe wuta yabiyoshi waje harya shiga mota yawuce ya shiga gaba suka wuce Airport. Sai fushi fushi yake sabida Dad baikiraba shikuma bazai kirashi ba saisama yabarma bodyguard din wayar dan yasan in yana hanunshi zai iya yakirashi, ya tsani British Airways dan sunada wani banzan dabi'an batarma da mutum luggage saisa tun jiyan yasa suyi booking air France, sai tunanin uban zaman dazaiyi cikin jirgin yake inhar basuyi stopover ba flight dinshi is 18hrs flight inkuma jirgin ya tsaya for fueling ko cleaning kokuma wani dai emergency, kokuma weather issue zasu iya 20hrs or more than sef saisa he came prepaid yasa kayan sanyi idan ya shigama he will request for a blanket or showel duk wanda suke danshi gaskiya shi bazai saka pyjamas din airline ba, kuma yanada matsalan jin sanyi sosai, checking in sukayi suka karbi ticket sukai departure lounge basu wani dadeba suka fara boarding karfe 7:15 jirgin su yadaga sai kallon lokacin yake yana kokarin hararo wat time is it yanzu a Nigeria, dan Nigeria is almost 9hrs ahead of California, dan murmushi yayi ganowa dayayi yanzu darene a Nigeria probably hala Dad yay bacci saisa bai kirashi ba. 8:40 na dare jirgin su yasauka a Abuja, fitowa sukayi kana ganinshi kasan yagaji sosai saukowa suka farayi bodyguard dinshi biyeda shi, wuraren Tara suka gama komi suka fito ta arrival sai kalle kalle yake ya tsaya chak dan baiga wani nashiba baiga wani direban gidansu ba baiga Daddy ba, wani irin haushi ne yakamashi yamikama bodyguard hannu alamun yabashi wayarshi, karban wayan yayi dayariga ya kunna mai ya shiga dialog Dan kiran Dad dinshi, fizge waya yaji anyi daga hanunshi da sauri yadago kai wani magidanci ne kamansu daya sak dan shima farine sol alamun tsufa daya bayyana tattare da magidancin ne zaisa kawai kagane ba yan biyu bane uba da d'a ne, dudda fushi yake da Dad amma baisan lokacin dayasaki wani murmushi ba yawani irin rungumeshi ba so tight yace "Daddd dy" murmushi sosai mutumin yayi yana bubbuga bayanshi yace "na'am Aliyu na, sarkin zuciya, Aliyu an mazajena" dariya daga shi har Aliyun sukayi sanan yasake shi ahankali yana kallonshi kaman yanda yake kallonshi yace "muje kahuta kagaji da yawa karka fadi" sukai wajen mota bodyguard na binsu abaya, motoci biyune bodyguard suka shiga dayan Daddy da Aliyu kuma suka shiga motar Daddy, kwanciya yayi ya daura kanshi kan cinyar Dad yana yatsine fuska, kallo baban nashi ya binshi dashi yana mamaki yaushe Aliyu zai chanza yadawo namiji, son jikinshi da rashin kuzari is too much, hanunshi ya chusa cikin kanshi yana mishi head massage yace "sannu kaji Son kagaji sosai ko?" gyadamai kai yayi idanunshi a lumshe yace "bakaine kawani ce mutum yadawo ba, I need hot bath jikina kaman an kakkaryani Dad" "tooofah, sannu yaron kirki, muna zuwa gida zakai wanka kaci abinci saikai wanka abinka" gyadamai kai yayi a shagwabe yana sauke ajiyan zuciya yanajin dadin yanda Dad kemai headmassage din. Agaban wani babban gida sukai horn wani soja yabude musu Gate din, tashi yayi ahankali ya zauna yana kallon babban gidan nasu da babu kowa a ciki, shiga ciki sukayi sukai parking bude musu kofar motar akayi, ahankali suka fiffito daga motan yana kallon gidan, babban gidane dake dauke da manya manyan flat flat guda hudu, sai daga tachan dayan bangaren kuma wani babban flat guda daya ne, shidai babu yanda zaiyi da Dad ne amma harga Allah baison dawowa Nigeria ba, ya tsani gidan mahaifin shi sosai, he hates this house with all his heart, dafashi da akayi yasa yadaga kai ya kalli Dad din yadan turo baki kaman mai shirin yin kuka, murmushi Dad yamai tareda sumbatan goshinshi yace "all is well Aliyu am here for you kaji relax, muje" gyadamai kai yayi suka fara tafiya bodyguard kuma nawajen mota suna fito da kayayyakin su daga boot, wata yar budurwace doguwa dabazata wuce 20yrs ba sanye dawata doguwan rigan atampa tafito daga wani daki dasuke kira da laundry tariko wani white folded zanin gado a hanunta tajuyo, ganin Aliyu tareda Dady yasa ta tsaya chak tareda bude baki cikeda mamaki danko kadan Dady bai sanar dasu zai dawoba, tsayawa Aliyun yayi shima yana kallonta da idanunshi dake cikeda gajiya, murmushi Dady yayi yace "gata wajenka nan ai banfada mataba I want to surprise her taganka kawai kaman daga sama" murmushi sosai yayi yana kallonta batare dayace mata komiba ya daga mata gira daya alamun kallon fa baki sanni bane? Watsar da zanin gadon tayi akasa tsabagen rudewa tasa hanunta takai kan saman idanunta ta murza idanun irin ta kara tabbatarwa ba gizo idanunta kemata ba sanan tabude su, tagadai still dai yana tsaye inda yake kusada Daddy dake sanye da babban riga that means Yaya Aliyun tane, wani irin ihu tayi dayacika gidan. "Yaya Aliyuuuu, Yaya Aliyu oyoyo" ta tafi dawani irin mugun gudu hakan yasa yabude mata hannu da gudu taje tai wani irin tsalle tafada jikinshi ta rungumeshi sosai her heart couldn't contain her happiness sai kuka, hakan yasa Dady yace "kagamin shagwababbiyar yarinya, kin wani dane jikinshi zaki karyamin shi saikuma ki sakinmai kuka dukshi kadai, haukatashi kikeso kiyine daga dawowan shi, cikashi" kojin maganganun Daddyn suma batayi sai kuka take bayanta ya shafa ya bubbuga alamun tai shiru, jin karan bude buden kofofi wanan nabin wanan yasa yadago kai matayen Dadyne kowacce tadan leko dakai daga flat dinta ga yara manya da kananu duk sunaso sufito suga ihun mai akeyi a tsakar gida sun hanasu fita, fuskarnan bayabo ba fallasa duk sai kallonshi suke kaman yau suka fara ganinshi, babban cikin matan ne tadan tabe baki tace "ahhhh manyan baki su Aliyu ne agarin, mutanen turai saukan yaushe ko sanarmana ba'ayi ba, hala cinye dan gwal din zamuyi maigida" tasake tabe baki tana kallon Rauda da har lokacin ke rungume da Aliyun tace "sannu da zuwa Aliyu, kekuma ina zanin gadon danace kikawo min uwar shishigi?" kafin Rauda tai magana Dad yace "ahadama Aliyu lafiyayyen abinci Kareema" dan juya ido tayi tace "haba Alhaji saida abinci yakare kasan yawan yaran gidan nan gasuda shegen ci barin ma yaran Amaryan ka, aida kafadamana zaizo dasaimu saka dashi a girki, shi yaro kasan bacin abincin yan aiki yakeba dasai ace suhadamai koyar Indomie ce, kaga kumani wash Allah" tadan yatsine fuska tana dafa kafarta tace "kasan ina fama da wanan ciwon kafan bazan iya shiga wani kitchen ba Alhaji sanyin kashi dazaran dare yayi saidai kaji kasusuwana nakiran salla" shiru Dady yayi yana kallonta baiso yay hayaniya agaban Aliyu da dawowan shi kenan baiso yatadamai da hankali da sauri Rauda ta tashi daga jikin Aliyun tace "nizan ma girki kaji yayan mu, maizan dafama?" kafin ma yay magana Kareema tace "wai bazaki wuce kidau zanin gadon chan dakika watsar akasa kije ki shimfidamin agado ba" wani mugun kallo Daddy ya watsa mata yace "kije ki dauka dakanki, girki zatama dan uwanta" Daddy ya kalli Raudan datai zuru zuru dan tsoron masifar uwarta take Yace "wuce je store ki dauko all abunda zakiyi amfani dashi kizo side din Aliyun kiyi girkin awajen" gyadamai kai tayi tace "to Daddy" tama Ya Aliyun murmushi tajuya da sauri tawuce, Dady ya kalli sauran matan biyu dasuka tsaya suna kallonsu yace "duk baku iya gaisuwa bako" ko wacce da kallan nata reaction din dasukayi da kyar sukace "sannu da zuwa Aliyu" ko amsasu Aliyu baiyiba Yajuya yay part hanyar side dinshi, Amaryan Dady mai suna Amina tace "yaro baisan ya gaida manyan Shiba saidai asa manya su gaidashi sabida sonkai, mumadai Allah bamu y'ay'a mazan nan, kuma kar wata takara kiran yarana " dan juyowa Dady yayi ya kalleta jin yanda take jefanshi da kananun magana ta shige dakinta baice komiba amma wlh duk zasuci ubansu yasan maganin su, shida sune su zuba indai kan Aliyun dudda sun haifamai yara zai iya sakin yan bura'uba yakawo nany su kulamai da yaranshi, billahillazi duk wanda zai tabamai Aliyu marayan danshi nan mara uwa sai yay yakin biafra da mutum. [4/5, 8:05 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 5️⃣ & 6️⃣ _how to pay your subscription fee_ _*zaki turo 300 ta account dina 3107021073 first bank aisha Muhammad, saiki turo evidence of payment ta WhatsApp number na 07012181461 sainai adding dinki a group din danake posting*_ _*for those da prefer su tura kati, you can also send MTN card na 300 ta WhatsApp number na 07012181461 saina loda nasaki a group din danake posting ATSAKANKANIN SOYAYYA_ _Free page_ Sallame salla Ammi tayi sake kwalamata kira akaro na uku tayi. "Aneesa wai bazaki tashiba, idan kika bari nazo dakin nan sai jikinki yay tsami, kindaisan abubuwan dake gabanki yau ko" da kyar ta iya bude ido jin Ammi na masifa tana kiranta jiya taci aiki a shago bana wasaba saisa tagaji haka, dama duk jumma'a haka take uban aiki a shago dan masu zuwa party nazuwa placing order dayawa kuma duksaitayi, da kyar ta sauko daga gado har bata gani da kyau tana dafa bango tafito daga dakin tafito Ammi tabita da kallo tai tsakar gida bayi ta shiga dan lokacin har gari yasoma wayewa fitowa tayi tadauro alwala takoma daki tadau hijabi ta sanya, akusada Ammi ta tsaya ta kabbarta salla, data idar tai karatun Al qur'ani sanna ta sallame ta gaida Ammi ahankali, amsawa Ammi tayi tace "tashi kije kidaura ruwa a wuta" gyadama Ammi kai tayi ta tashi ta zare hijabin jikinta tafito daga dakin tai kitchen wuta ta kunna ta daura pot din ruwan wanka dake cikeda ruwa tadau tsintsiya ta share tsakar gidan fess sanan ta shiga dakin dakin Ammi ta tattaro ta gyara sanan tawuce nata dakin ta gyaro shima tahada da falo ta gyara tafito da dattin ta kwashe, tadawo ta kunna turaren wuta sanan tafito tasauke ruwan daya soma shirin tausa daga wuta ta daura dumamen tuwo tahada ruwa ta shiga bayi, wanka tayi tana fitowa ta sauke tuwon dayayi tasa miya sanan tai dakinta, mai kawai tashafa tadau doguwan riganta na gida baki ta zura tafito lokacin wajen 8 nasafe ta zuba abincin ta dan tasan Ammi bata breakfast early tadawo ciki ta zauna kusada Ammi tafara cin tuwon dayay dadi miyan harda wake aciki, ahankali takeci harta cinye sanan ta kai kwanon kicin ta wanke hanun ta ta dauraye baki tadawo ta zauna kusa da Ammi, da hannu Ammi tanuna mata dakinta tace "daukomin purse dina" tashi tayi tai hanyar dakin Ammi tafito rikeda wata bakar purse ta zauna kusa da Ammi tamika mata karba tayi tabude purse din ta ciro kudaden dake ciki wanda suke na Aneesan na lallen datakeyi take tara mata dubu biyarne Ammi tamika mata tace "kije kisiyo kayan lallen, sanan kisiyo handglove banson yanda kike bata hanunki haka, kiyi sauri kidawo dan nasan anjima kadan yan lallen zasu fara zuwa yau asabar kina gida" karban kudin tayi tana kallon agogon bangon dakin ganin Takwas da rabine yanzu yasa tace "karfe tara kasuwan lallin ke budewa, Ammi ki faramin tsifan kafin lokacin" tai maganan tana zare hulan kanta tulin kitson kanta datai shuku na hannu yawani zubo har gadon baya, hulan data cire Ammi ta daura ta mayar mata tace "sokike kije kasuwa dakai daya da rabi, aga nan yay kato nan yay kadan, Tara zaki fita yanzu takwas darabi minti talatin yayma kitson nan kadan, yanzu jeki fara shiryawa ne, kafin kigama shirin lokaci yayi" kaman zatai kuka ta tashi tai hanyar dakinta, sip dinta tabude tadauko wani gogaggen atamparta riga da skirt dakeda dilli dillin ja, sai ta dauko jan hijabin ta dayakai mata har guiwa ta maida sip din tarufe tacire rigan jikinta ta shiga shiryawa, riga da skirt din yay mata kyau sosai gaban madubinta taje ta shafa hodanta tadau man baki tashafa a lips din sai abin yay kaman tasa pink lipstick, dawowa tayi tadau hijabin tasaka daya kwanta a fuskarta tadau karaman jakanta tafito, baki Ammi ta tabe tace "kasuwan aka cima kwalliya haka yan mata kodai nai siriki ne akasuwan" akunyace tace "laaaaa Ammi" dariya tadanyi ta dauke kai cikeda kunya tadau kudin dake gefen Ammi tace "nifa hoda kawai na shafa Ammi" tura kudin tayi cikin jaka tayi har lokacin taki kallon Ammi tace "natafi Ammi" "adawo lpy, ki adduan fita daga gidafa, kuma adaga kafa kar aje ana yauki akasuwa hmmm" Ammi tafada cikeda zolaya, murmushi sosai tayi tasa hijabi tace "to, Ammi idan yan lalle sunzo kice sujirani bazan dadeba" "shikenan, saikin dawo, kiyi addu'an fita daga gida" ficewa tayi daga dakin tai addu'a tafita daga gidan. Around 8:40Am Hajar tabude dakin nasu ta shigo tana kallon Raudan dake kwance kan gadonta idanunta sunyi suntum suntum tace "kije Mama na kiranki adakinta, Khamis kuma yazo yana falo" ko alamun tashi batayi ba hakan yasa Hajar tamata ihu. "wai bazaki tashi kije kiran da mama ke mikiba mara kunya" tashi tayi ahankali tana turo baki tafita daga dakin, dakin Maman su ta shiga, Mama na zaune kan katafaren gadonta ta mimmike kafafun tana shan farfesun kaza, watsa mata harara tayi tace "sai yanzu kikaga daman zuwa rasakunyar beran tanka" ahankali tace "ina kwana Mama" hararanta Mama tasake yi tace "daban kwana ba zaki ganni anan ne?" matsar da farfesun tayi gefe ta sauko daga gadon, gaban wardrobe dinta tayi tabude taciro wani sabon dinkakken atampa na mustard da brown anyi dinkin riga da skirt sai mustard veil da mustard flat shoe mai kyau, mika mata Mama tayi cikin daure fuska tace "ai tun asuba kikai wanka, gasunan shirya anan yanzu nan Hajar zatazo tamiki kwalliya kitafi yana falo" karban kayan tayi ahankali ranta abace ta cire rigan ta ta shiga sakawa ahankali, rigan ta tsaya tana kallo yanda net ne daga ta kirjin ana hango boobs dinta, hannu tasa a wurin ta dago kai ta kalli Mama da itama ita take kallo cikeda masifa tace "miye to?" cikin dan shakakkiyar muryanta tace "ana hango kirjina Mama is net" harara Mama ta watsa mata tace "naga dai Khamis zaki aura har ubanki yasan da zancen, banda haka Khamis dandan Yayata ne na yarda da tarbiyan shi, yaro mai natsuwa da hankali ga kunya, me kike nufi mai zaimiki? Besides wanan dinkin mai net din wuyan ai shinaga yan mata ke yayi yanzu saisa na bada amiki irin shi dan haka karki kara cemin komi" daidai lokacin Hajar tabude kofar dakin ta shigo dauke da kayan kwalliya murmushi sosai Mama tayi tace "kaga yar albarka maijin maganan uwarta, bazaki taba ganin mara dadi ba arayuwanki Hajar saidai kiga daidai, yimata kwalliyan sutafi sai dare yau" murmushi Hajar tayi jin ddin maganan maman su, taja kujera ta zaunar da Raudan data dawo kaman gunki ta shiga mata makeup din, cikin 5min tagama mata sosai tai kyau, tadau gyalen ta yafa mata a kafada tace "tashi kuje" kallon gyalen tayi kaman zatai kuka tace "ahaka Anty, jibi kirjina fa" mugun kallo Mama ta watsa mata tace "barganin kinyi gayu bazai hana na lallasaki da safen nan ba, dan ubanki inya gani aike zai aura ballema Khamis baida kallon nan, wuce muje" ta tasata agaba sukai falo kanta akasa, wani kyakyawan farin guy ne zaune akan daya daga kujerun dake jere a hadadden falon yana sanye da farin shadda dake kyalli taji guga da bugu, ganin Mama yasa ya saukar da kanshi kasa cikeda kunya yana murmushi, dan dariya Mama tayi tace "kagamun dan banzan yaro ni ake kunya kuma yanzu Khimis, lallai duniya ashedai da gaske ne yaro akace za'amai aure natsuwa yake" tai murmushi tace "kaga ga kanwar taka nan tashi kutafi, dan Allah Khamis sai dare kaji zaku dawo ka kaita yawon bude ido, nariga nafadama Babanta zaka kaita wujen Yaya ne, so ba matsala, sai darefa karka manta banso taje wajen shegen Aliyun nan ne, neman hanyar rabata dashi nake ido rufe, tashi kuje adawo lpy, akwai kudi hanunka enough kona kara maka?" tashi yayi yace "akwai Small Mum" gyadakai tayi tace "yauwa saikun dawo to" ta tura kan Raudan dake tsaye gefenta tace "kutafi sai anjiman ku" bude kofa yayi ya fita tabishi ahankali, rakasu Mama tayi har bakin kofa tana murmushi harda sauke ajiyan, tasamu inda ta tura mai taurin kan, taga ta inda Aliyun zai ganta yau, maida kofa tayi tarufe takoma daki. Tafiya suke a tsakar gidansu da babu kowa sai ma'aikata dake watering plant, Khamis na gaba ita tana baya tana waige ganin Mama takoma daki yasa tajuyo tace "Ya Khamis kaje mota bari nazo" kallon so yamata zaiyi magana tace "please kaji wlh yanzun nan zanzo" gyada mata kai yayi yace "okay" yay gaba, sake kallon dakinsu tayi ganin kofar a kulle yasa ta kwasa da gudu tai shashin Ya Aliyu kafin akamata, bude kofan tayi ta shiga da gudu ta mayar tarufe ganin baya palor yasa tai hanyar bedroom dinshi, knocking kofar tayi ahankali cikin tattausan muryanshi yace "come in" bude kofan tayi ta shiga yana zaune kan gadonshi sanye da white bathrobe yasaka white bathroom slippers rikeda wayarshi yana daddannawa ga cream dinshi agefenshi daya ajiye, murmushi tayi takarasa kusadashi da sauri ta zauna tace "good morning Ya Aliyu" ajiye wayan hanunshi yayi a gefe yadago kai ya kalleta zai amsa sai yay shiru yana kallon fuskarta, dauke kai tayi da sauri dan tasan yanzun nan zai gane tai kuka, hanun yasa yadago fuskarta, Kallonta yayi ahankali yace "wat made u cry?" juyar da kanta tayi da sauri ta mike tsaye tace "dazu ne dazanyi alwalan safe wani kwaro ya shigan min ido, nazo nafadama zan fita ne Yayan mu" kallo yabita dashi ko kadan bai yarda da maganan ta ba yasan dukanta akayi dan tazo wajenshi jiya amma saiya share, ahankali yace "where are you going?" shiru tayi tana dan zaro ido bataso tamishi karya kuma kunya takeji tacemai itada dandan yayar Mama zasu fita. "where are you going?" yasake jefomata tambayan akaro nabiyu kanta tadan sosa tace "uhmm Mama ta aikeni gidan yarta Anty Hauwa ne" dan yatsine fuska yayi yanuna kayan datasaka da yatsa yace "like this?" gyadamai kai tayi tace "Mama tace dole saina sasu" tashi yayi daga kan gadon yamike tsaye, gyalen dake kan kafadarta yaja ya warware gyalen ahankali ya yafamata ya lullube tundaga wuyanta har zuwa cikinta yace "leave the veil like this, cover yourself, your clothes are too expose, be safe okay" gyadamai kai tayi ahankali, sai alokacin yadan sakin mata murmushi yace "saikin dawo nima am going out yanzun nan, take care Angel" murmushi tayi yaja hancinta yace "now go" juyawa tayi da gudu tafita shikuma yacigaba da shiryawa so yake yaje gidan kanwar Dad Momman Suleja. Tunda tafito ya tsareta da ido harta karaso wajen motan tabude ta zauna tada motar yayi yay horn sojan yabude musu gate suka fita sukadau hanya saida yay dan nisa yana tuki sanan ya kalleta yace "mesa kika chanza yanayin gyalenki?" kallonshi tayi cikeda murmushi tace "yayan mu yace nasa ahaka yafi" tabe baki yayi ya maida hankalin shi kan tukinshi yace "ayanda yake da yafi kyau, kin wani lullube ko ina saikace matar aure, nidai gaskiya kicire baby" kin cirewa tayi ta kalli hanya tace "wai ina zamuje?" lashe lips dinshi yayi yace "Mama tace nakaiki yawon bude ido so zamuje yawone muci soyayyan mu ko yar kanwa ta" dan murmushi tayi batare datai magana ba, suna shiri sosai da Khamis wanda yake cousin dinta bata taba sanin su Mama na shirin hada auren subane sai ranan baban Khamis da yan uwa shi sukazo, tasaba dashi but har yanzu zance soyayyan su namata wani iri but koba komi yana sonta sosai kuma yanaji da ita, hanyar Suleja dataga sun dauka yasa tace "Suleja zamu? Naganmu ahanyan" gyada matakai yayi yace "yes babyna, Suleja zamu" gudu yacigaba da shararawa har suka karasa cikin Sulejan suna hira jefi jefi agaban wani dan gida madaidaici yay parking yabude motan yafita tabishi da kallo, key yaciro daga aljihun shi yabude gidan ya shiga yabude gate din sanan yadawo ya shigar da motar cikin compound din sanan yafito ya rufe gate din yadawo ta side dinta yabude mata marfin motan fitowa tayi tana kara gyara gyalenta tana kallon ko'ina, hanunta yakama yace "nakawo ki gidan dazamu zauna bayan auren mu, inkin gama gani zan kaiki company danake aiki dashi kiga office dina, do you like the house Baby? Koda yake muje kiga cikin gidan" yaja hanunta da take kokarin karba sukai ciki, dan madaidaicin falone dake dauke da manyan kujeru zaunar da ita yayi akan daya daga cikin kujerun yace "sit bari nakawo miki water" yay hanyar kitchen bin gidan tayi da kallo ganin kaman ana zama ciki saikuma ta kawar da tunanin dan anan Suleja yake aiki hala yana yawan zuwa gidan, fitowa yayi dauke da tray da two bottle water kekai sai farm fresh yogurt ya ajiye agabanta yace "baby wanan ne kawai agidan, bari namana order abinci online" girgiza mai kai tayi tace "no banajin yunwa nai breakfast fa" ruwan ya nuna mata yace "to ruwan fa" murmushi tayi tace "shima sai anjima zansha Ya Khamis" dauke tray yayi ya ijiye akasa ya matso kusada ita. Yanda ya matso kusa kusada ita yasa gabanta yafadi sosai da sauri ta matsa gefe, sake matsowa shima yayi zata sake matsawa ya fizgota yace "me haka? Common baby ninefa, me kike wani guduna kaman dodo" girgiza mai kai tayi gabanta nadan faduwa tace "a'a ka matsa, ka matso kusadani da yawa babu kyau, Allah yahana" dan rungumota yayi yace "comeee onnn babyna, am your husband to be fa, meto dan natabaki kokuma na matso kusadake? Mama tasanni, Dady ya sanni kowa ya san da maganan mu, Mama ta bamu go ahead muyi yawon Bude ido, yausai dare zamu dawo tacefa, is opportunity baby muji dadin mu mu more, now give me a kiss" yay maganan yana pulling dinta da karfi da yaji zuwa jikinshi, fizge kanta tayi arude tace "me haka Ya Khamis, kadena, wlh zan hadaka da Maman mu, ni katashi ka maidani gida nafasa fitan" tai maganan tana kokarin tashi daga kan kujera tana gyara gyalenta da kyau, sosai maganganun ta suka bakanta mai rai sosai tashi shima yayi yace "okay mutafin" da sauri tai gaba saida yabari takai wajen bakin kofa sanan yawani dauketa yay sama da ita yace "wlh sainai yanda naga dama dake after all u are my wife to be" yay hanyar bedroom da ita, ihu ta kurma tana wuntsila kafa. "Ya Khamis me haka na shiga uku, mezakamin?" jefata yay kan gado kafin ta tashi yafada kanta ya fizge gyalen da karfi da yaji ya cillar akasa da sauri tasa hannu ta rufe kirjinta tafashe da kuka sosai, cikin jin haushin kauyancin ta ya dafata yace "wai me haka baby? Bakisanni bane?" kabar da hanunshi tayi cikin ihu tace "stop touching me Ya Khamis, kadena" cikin fushi yakara dafata yace "baza'a denan ba, waiba auren mu za'ayiba" sake kabar da hanun tayi tace "in as much as ba'ayi auren ba u do not gave any right, kadena tabani nafadama wlh zan hadaka da Maman mu" cikin fushi ganin yanda takemai ihu kaman ta girmeshi yace "kihadani da Baban kuma ba Maman ku kadaiba, koyau na dirka miki ciki babu abinda zai faru saidai arufa asiri ayi auren mu yan uwan jini ne idan aka tona kanmu aka tonama asiri" rarrafawa tayi zata sauka daga gadon ya janyota yasake wurgata da karfi yahau kanta yakai hanunxhi yana kokarin taba kirjinta, fashewa tayi da kuka sosai dan gani tayi fuskarshi ma ta chanza kaman ba Ya Khamis din dasuke firan soyayya mai dadi ba amota, rike hanunshi tayi gam ta ganna mai cizo buge mata baki yayi ya fizge hanunshi yana cizan lebenshi sabida zafin cizon datamai yace "shit dan ubanki nikika ciza haka, to wlh saina taba nonon kimutu ai nawane" yasake kai hannu zai taba suka shiga dambe, marin bakinta datake ta ihu dashi yayi yasa hannu ya barka gaban rigan yasa hannu zai taba boobs din hanunta daya kamo wani waya kaman ta chaza ta fizgo ta shaudamai da duka karfin ta ihu yayi yasaketa, dirkowa tayi daga kan gadon ta kwasa da mugun gudu ta tsugunna taja gyalenta daya yar tabude kofa tafita daga dakin, tashi yayi da gudu yabita yana kwala mata kira. "Rauda, Rauda ina zaki? Bakisan ko ina a Suleja ba ina zaki?" yafa gyalen tayi tarufe barkakken riganta kanta ko dan kwali babu tafito tsakar gidan tana kuka tana waigen bayanta tai wajen gate, bude gate tayi tana waigen baya tafita da mugun gudunta tana waigen baya fadawa tayi kan mutum daga ita har wanda tafada kai sukai baya suka zube. "Auzubillahi, wayyo Allah na Ammi na" Aneesa dake tafiya taji an fado kanta kaman aljani ya diro daga sama tai ihu, arude Rauda dake kuka sosai batare data dagata ba ta juyo ta kalleta, ware ido Aneesa tayi cikin tsananin wahala tace "dagani zaki karyani" tai maganan kaman zatai kuka dagata take shirin yi daidai lokacin Khamis yabude Gate din zai fito a mugun tsorace Rauda tafada jikin Aneesa tararrike ta sumewa ne kawai Aneesa batayiba dan Rauda nada nauyi wlh, sakin kuka Rauda tayi tace "dan Allah kitaimake ni wanan mutumin wants to r...." daidai lokacin Khamis yakaraso ya fincikota yace "ke mahaukaciyan inane zaki kashe yar mutane ne, jibi yanda kika fada kan mutum?" ya kalli Aneesa dahar hawayen wahala sun fito daga idanunta dasuka fiffito yace "sannu tashi, Rauda bata da natsuwa" tashi zaune Aneesa tayi da kyar tana tattara kayan lallenta data siyo daga kasuwa tana zubawa a ledan su, ganin haka yasa ya fizgi Rauda zai shiga da ita cikin gidan, fashewa da kuka Rauda tayi tana kokarin kwace kanta daidai lokacin idanun Aneesa suka sauka akan barkewan rigan jikin Rauda sabida iskan daya daga gyalen sama wani irin kallo datake binshi dashi yasa cikeda rashin gaskiya yasa hannu ya gyara gyalen ya rufe bakin Raudan da hanunshi yadanyi dariyan rashin gaskiya yace "don't mind this girl kanwata ce, laifi tayi Maman mu tace nakamota shine hartana neman kaiki lahira" ya fizgeta zai shigar da ita cikin gidan, yanda Rauda ke ihu tana so tai magana hawaye na bulbulowa ta idanunta tana dukan hanunshi daya rufe mata bakida shi tana kallonta yasa ranta yabata wani abu, wani karfine yazo mata tashi tayi tsaye ta sauri tasha gabansu ta bubbude hanunta gaban gate din tace "saketa ina zakakai yar mutane, saketa wlh kona taro maka jama'a amaka dan banzan duka" wani matsiyacin kallo yamata yace "tashi mana daga hanya ke, meruwanki da family matter, tashin mana daga hanya kona kakkaryaki" sosai taji bataji tsoranshi ba kodaya, daure fuska tayi tace "saika saken mata baki naji daga bakinta kai yayan tane ko Family matter ne inba hakaba wlh bazaka shiga gidan nan ba, ita mamar taku dake cikin gida tafito dakanta tamin bayani cewa ita tace ka kamota sainai tafiyata, barima kaga wani abu" bakin jan hijabin ta takama ta tsugunna takamo bakin skirt din Rauda ta dauresu tare gam gam ta mike tsaye tace "shaida tabiyu bazan bar wurin nanba, ka saketa wlh tamin magana da kanta inba hakaba zan maka jina jina bar ganinka babba kaci yeast kabude dagadaga zanma" dudda dai yaga Aneesa na neman tonamai asiri dan tsirarrun jama'a anguwan daketa wucewa sai kallonsu suke amma saida yay dan murmushi ganin yar yarinyar dazata mai dagadaga. "au murmushi kake ko, nace kasaketa tamin bayani da kanta" tai maganan tana fizgo hanun Raudan dake kuka har lokacin mara sauti, cikin fushi yasaki bakin Raudan yace "gata, ke fada musu muba Wa da kanwa bane?" azatonshi yanda yayi Rauda bazatai maganaba fashewa Rauda tai da kuka talabe abayan Aneesa tariketa gamgam tace "help me, rap...." kansu yayo da sauri Aneesa tajata suna neman faduwa sukai gefe suna neman faduwa sabida yanda ta daure kayansu tana hararan shi, cikin muryanta dake rawa sosai tace "inane gidanku ki kira yan gidanku to" ta juya tana kallon layin tabuga uban ihu. "ihu jama'a" ta cigaba da komawa baya tana kare Raudan dake bayanta tana hararan Khamis din tana kalle kallen anguwan dabataga kowa ba kaman an dauke mutane, dan murmushi yayi shi mamaki ma Aneesa kebashi ganin fizga daya zai mata ya karairayata take mai wani tsiwa. [4/5, 8:05 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 7️⃣ & 8️⃣ _how to pay your subscription fee_ _*zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment ta WhatsApp number na 07012181461, sainai adding dinki a group din danake posting*_ _*you can also send MTN card ta WhatsApp number na 07012181461 in baki da banki, sainai adding naki a group din danake posting*_ _Free Page_ Dan kallon ko ina yayi a anguwan ganin ba mutane yasa yaji dadi lemme just kill two birds with one stone, taku daya yayi ya fizgo hijabin Aneesa hakan yasa Rauda tai mugun faduwa sabida kayansu data kulle atare, bugawa kirjin Aneesa yashiga yi hakan yasa ta shiga kiran sunayen Allah a ranta, cikin karfin hali ta take kafarshi cikeda tsiwa tace "kasakeni" girgiza mata kai yayi yana kallon kwayan idanunta yace "saikinyi daga daga dani as you said Hajiya, thank God babu kowa a layin amfanin unguwan masu kudi kenan, oya fara" ya mika mata jikinshi jiran tadake shi, ganin hankalinshi baya kanta yasa Rauda data zube akasa ta mika hannu ahankali taja wayar Aneesa touch light phone dayadan zamo daga jakanta dake kwance akasan wajen, hannu tamika taja wayan tsabagen yanda tarude batasan lokacin data shiga saka number Ya Aliyu na Nigeria ba tana addu'a Allah yasa yasaka layin tai dialing, kaman ance yadaga kai yaga Rauda rikeda waya, ganin waya a hanunta yasa Khamis yawani irin ture Aneesa da karfi hartana buge gate yay kan Raudan cikeda bacin rai, fizgo bayan riganshi Aneesa tayi tace "kin kira, yi sauri an dauka?" komawa baya Rauda tayi tana sake dailing number Ya Aliyu daya gama ringing bai dauka ba tana kuka sosai tana kallon Khamis dake kokarin fizge riganshi daga rikon da Aneesa tamai.... Uban gudu yake shararawa kan titi ya kunna waka dake tashi kadan kadan, shi kadai a motar da kamshin ciki yahadu da kamshin jikinshi sai abin ya gauraye yabada wani d'adadden kamshi mai melting zuciya, sai murmushi yake rabonshi daya fita alone, sanan rabonshi daya rike starring mota yay tukoi harya manta wlh, yauma bakaramin rigima sukai da Dad ba kafin ya yarda yafito shi kadaiba dan saidama yace yafasa zuwa gidan Momma, ganin bakuwar number yasake kiranshi yasa yay dan tsaki tareda yatsine fuska yadau wayar yakara kunne batare dayace komiba. "Y...Ya Aliyu I...is me, me, me ne, Rauda, ka...g..kaga Ya Kham...Khamis is trying to ra...p..pe me" yanda Rauda tai maganan tana kuka sosai muryanta na breaking baima gane kan zancenta ba sai kalmar karshen rape dayaji yasa yaji kirjinshi yabuga sosai, gangarawa gefen titi yayi yaci brake cikin tsawa yakira sunanta. "Rauda, calm down, tell me who is Khamis and where are you? Keda waye ne, where are you?" arude ta kalli layin tace "Suleja bansan inane anguwan ba" da sauri Aneesa data rike bayan rigan Khamis da duka karfin ta ta bude murya tace "layin yan gayu a Suleja" baki Rauda tabude zatai magana danta fadamai sunan layin yasa kafa cikeda fushi ya bugi hanunta da kunenta data kara wayan hakan yasa wayar tai tsalle tawani irin tarwatse a gefe, yanda takalmin shi yadaki gefen kunenta saida idanun ta suka juya tai baya kaman wacce ke shirin sumewa kunenta yay wani irin dummmm bamataji jinta yadauke duka. "dan uwarki sabida tuntuni banso na dakeki angayamiki kin gagareni ne" arude Aneesa data rike bayan riganshi ta sakeshi ta rarrafo da sauri tana kallonta tace "innalillahi wa innailaihi raji'un, kai mugu ne wlh Allah ya saka mata, kunenta" tamika hannu zata taro Raudan datai baya zata zube akasa, wani irin fizgo Aneesan yay da hannu daya zatai magana yasa hannu ya dauketa da lafiyayyen mari mai kyau yace "you had your chance kitafi amma kika tsaya" bude Gate din gidan yayi ya wani irin tura Aneesan ciki da duka karfinshi tafadi akasa da sauri ta mike zata fito ya finciko Rauda datai kasa ya shigo da ita hakan yasa Aneesa tace "kabarmu mutafi Malam ga gidan nan babu kowa ciki, dama nafada tun dazu karya kake, kallo daya za'amaka agane kai irin yan iskan mazan nanne masu lalata yaran al'umma, Parking motar Aliyu yayi d'an almajirin dake zaune yace "nan ne layin yan gayun yallabai" kudi Aliyu yaciro dabaisan adadin yawansu ba yamikama dan almajirin yaron, yaron ya karba tareda washemai baki yana rike robar almajirin cinshi da kyau yace "nagode, Allah yabiya" yay maganan yanataba kofan motan yace "taki buduwa" matsowa yayi kaman matsoraci yabude mai kofar da gudu almajirin yafita yana tsalle yana kara kallon tulin kudin da tunda yake baitaba ganin kowani a gidansu yarike irinsu ba, tada motar yayi yana tafiya yana sake trying number data kirashi dashi baya shiga sanan yana kiran asalin number ta shima baya shiga, sosai yashiga cikin tsananin damuwa ahankali yake tuki a dogon layin da baya ma ganin jama'a ciki, harya shanye layin shi baiga kowaba hakan yasa yasake yo kwana yajuyo tundaga nesa yake hango gyalen Raudan daya gyara mata dazu dasafe da kanshi akasa kan wani dutse iska na karkadashi, tun kafin ya iso wajen da gyalen yake yay parking baima tsaya rufe motar da kyauba yataho dasauri tsugunnawa yayi yadau gyalen ahankali yana kara kallon gyalen this is definitely gyalen Rauda, sake bugawa kirjinshi yayi wats happening to my sister ya tambayi kanshi, rike gyalen gam yayi Yajuya yana kalle kallen gidajen kan hanyar yaciro waya yana kokarin kiran Dad..... Jan Raudan yayi da batada karfi ko digi ajiki har yanzu jin kennenta take dummm kaman banata ba Aneesa da jikinta yafara rawa sosai ganin yanda yawani irin daure fuska tasaki wani irin wawan ihu. "Ammiiiiiii! Wayyo Allah n..." buge bakinta yayi azuciye yace "yau zakici uwarki, gwara wanan" yanuna Rauda dake sauke ajiyan zuciya kawai yace "su sunsan inda zasu ganni a duniyan nan , keko baki sanni ba, daga yau baki kara haduwa dani, shiga shara ba shanu banga uban abinda zai hanani yimiki fata fataba dama daga ganinki zakiyi man shanu" ya jasu duka biyun kaman raguna yay hanyar kofar dakin zai shigar dasu, Aneesa sai tutturjewa take, wani irin bugo Gate din da akayi da karfin bala'i yasa dukansu ukun suka waigo, ido da ido Khamis yay da Aliyu dake sanye cikin wani Milk wagambarin shadda da aka mishi dinkin fitted yaji aikin hannu, yasa takalmi irin na yan gidan sarauta dinan kanshi babu hula sai bakin gashin kanshi dake masifar kyalli kaman ya shafa man gashi, idanunshi sanye cikin dark shade abinda yaboye jan da idanunshi sukayi kenan tsabagen yanda ranshi yakai ga baci, yana tsaye wajen Gate amma saida kamshin turarenshi yakai har inda suke gaban kofa ko ina yadau kamshin shi, ganin Aliyun yasa wani irin karfi yazoma Rauda tawani irin fizge hannunta daga rikon da Khamis yamata ta tashi tsaye tazo da gudu tafada jikin Aliyu tasaki kuka sosai takasa magana, ganin haka yasa Aneesa ma da gabanta ke faduwa bana wasaba ta fizge hijabin ta da Khamis yarike ta taho da saurinta gefensu Aliyun ta tsaya kirjinta na bugawa kaman zai tsage, dan wayancewa Khamis yayi yakakalo murmushi yatako ahankali yana dumfaro su da sauri Rauda tasaki Aliyu takoma bayanshi ta labe tana kuka hakan yasa Khamis ya tsaya chak a tsakar gidan yakasa karasowa gabansu, hannu Aliyu yasa yazare dark shade din dake idanunshi ya zubama Khamis jajayen idanunshi dayasa yaji internal organs dinshi na girgiza cikin wani Husky harsh voice yace "how dare you raise those your filty hands on my sister, how dare you touch her" hausawa sunce tabarman kunya da hauka ake nannade ta, cikeda borin kunya shi adole shi shine yace "who is your sister? Raudan ce sister ka?" ya tambayi Aliyu cikeda kallon isgilanci yace "as far as am concern and base on wat I know ko mahaifiyar ta tacha cewa kai ba wan yaranta bane, you guys are not blood related, bama tasan da zamanka ba, kuma mahaifiyarta tabani izini na dauketa nakaita yawon ido karmu dawo sai dare gatanan u can ask her and hear for yourself, banda hakama who do you think you are to talk to me in such manner nafika matsayi da iko akan Rauda, am her Mum's elder sisters first son, and her husband to be, ko ubanka yasan da hakan so back off please, ke Rauda let's go" yay maganan yana tahowa yazohar gaban Aliyun yasa hannu zai jawo Raudan cikin wani irin fushi Aliyu ya kwasheshi da mahaukacin mari. "Tau!" da sauri Aliyu yarike hanunshi sabida zafin da hanunshi yadauka ya murza hanun kaman zaiyi kuka yace "aauchhhh" yana yarfe hannun, yanda yayi saida yasa Khamis fashewa da mugun dariya dudda marin ta shigeshi dan har gefen fuskar da Aliyun ya mara yay ja abunku da fari, da yatsa ya nuna Aliyun dake yarfe hannu yana yatsine fuska yace "wanan ne, wanan ajebotan kuka kira yay protecting naku daga ni? wanan malalacin namijin daya rako maza duniya wanan maza matan dayamafi mace yauki kaman kubewa ne kuka tunanin can beat me up?" hannu yakai yafara bude boturan gaban shaddan riganshi yace "zan nunama u have messed with the wrong guy ni haifaffen dan kwari ne ba girman turai ba, girman tasha, kar har purewater na saida a park" fashewa da kuka Rauda tayi dan tasan Ya Aliyu bai iya fadaba ko kadan ta jijjigashi tace "Ya Aliyu mugudu please" itama Aneesan jikinta rawa yafara ganin Khamis cikakken dan tasha ne kam yana magana kaman dan wiwi, riganshi ya zare ya yar akasa ya matso gaban Aliyu ahaukace yasa duka hannayenshi ya daki kirjin Aliyu da saida yay baya kaman zai fadi yace "kai ubanka yaci ubanka kaji, dan babar ka nataba kanwar taka uban me zaka iya? Eh nace ubanme zaka iya?" Khamis yay maganan kaman dan daba yana hura hanci, Aliyu ya kafeshi da ido he really do not know how tayaya ma zai fara fighting dinshi ba, indako yasani daya kusan kashe yaron nan, cikin kuri yay pointing Aliyun da yatsa yana murmushi ya kalli Aneesa da Raudan dasukai zuru zurun barinma Rauda dake kuka wiwi za'a dakinmata yayanta yace "do you all see what am saying, bakazo shigarma kanwarka dat I was trying to rape bane? Then beat me up now Aliyu, are you scared Mama boy? Beat me mana, kawa Allah ka dakan, baku ganiba matsoraci bane, kai" ya dungure ma Aliyun goshi da yatsa Aliyu yasakeyin baya, Khamis ya nunamai yatsar shi ta tsakiya yace "f**k you Aliyu, I said f**k you mezaka iya? Daken mana kaji tsoro ne eh? Eh malalaci?" yanda yakema Aliyun daya tsaya kikam yana kallonshi tijara yamugun sosa ran Aneesa saitaji kaman tai kuka dan daga ganin yanda Aliyu ya mareshi da farko ya shiga yarfe hannu zaka gane baida karfi kona sisi, kallon yanda Rauda ke kuka sosai abayanshi take alamun batada hope zai musu dukan tsiya sanan yama yayan nata dukan tsiya shima hakan yasa taji wani karfi yazo mata da bata taba jin irin that kind boldness ba in her life, cikin wani irin izza ta shiga gaban Aliyu tana taku dai dai tana clapping hands dinta cikin isa da takama tana clapping din tana kallon fuskan Khamis din dake kallonta kaman yanzu yafara ganinta, tsayar da tafin tayi tace "kasan mesa nake tafa maka?" tai wani murmushi ganin baice komiba kawai kallonta yake kaman wani wawa tace "wani zubin idan kare na haushi idan kai tafi saikaga yadan natsu" cikin fada yace "nikike cema kare?" cikin dakewa ta nunamai yatsa tace "quit, am still talking" samun kanshi yayi dayin gum ganin yar yarinya namai magana kaman uwarshi, tace "what differentiate human being da animals is ability to think and reason which bakada duka biyun you are just a dog malam which yayan mu bazai taba iya biyema yadawo kaman kaiba ko?" tadan juyo for the first time ta kalleshi idanunshi da nata suka sarke faduwa sosai gabanta yayi tadan kyafkyafta ido sau biyu pink lips dinta sukadanyi rawa ahankali tace "ko?" gyadamata kai Aliyu yayi batare dayasan yamayi ba, juyar da kanta tayi tace "kai mailafine bagaremu ba kadai har agun Allah, sanan kanada bakin zage zage kana turashi kanaso yabiye maka kuyi fada, wai intambayeka man do you know who is a Man?" wani matsiyacin kallo tamai ganin yanda yasaki baki yana kallonta tace "A Man baya tsayawa yay physical fight da kowa dan physical fight dangrades one's level, banda haka a Man is someone who has control over his heart ayayin dayake cikin tsananin fushi which is abinda yayi yanzu, kazaci kana ihu kana cika kana batsewa kana tunanin by d time dayake so yaci ubanka you can match his level ne eh?" tamai tambayan tana hura hanci daya kaman wata boss tana kallonshi, dan murmushi Aliyu yasaki for the first time ya rungume hannayenshi a kirji, ganin har lokacin Khamis din baice komiba ya tsaya yana mamakin tane yasa tace "and yanzun nan zan nunamaka idan yatashi yace zai ci uban naka u can never match his level of power, kwabaka zaiyi kaman yanda ake kwaba dibila tsaya kagani" tai maganan tana tsugunna wa a wurin duk suka bita da kallo kasan dake bakin Gate din ta kwasa da hannunta dayawa batare da duksun luraba dan hijabinta yarufe mata hannu sundaiga ta tsugunna mikewa tsaye tayi Khamis din nabinta da kallo hannunta tadaga un expectedly ta watsamai kasan a fuska aiko suka shiga idanunshi biyu, ihu yayi. "wayyo Allah na, wash Allah idanuna, sainaci durun uwarki yarinyar nan" yayo kanta yana sosa idanunshi dayakasa budesu tsabagen kasan data sakamai a ciki matsawa gefe tayi da gudu ta kalli Ya Aliyu dake binta da kallo tace "Yayan mu yimai shegen duka ramama kanwarka abinda yamata bazai iya ramawa ba idanunshi cike suke da kasa" ware manyan idanunshi Aliyu yayi yana kallon this wired girl, gyadamai kai tayi da sauri tace "ka zaneshi, daddaki azzalumin" jin daga ta inda take magana yasa Khamis yay wurin yana murza ido yace "dan uwarki ubanwa yace miki koni makahone zai iya tabani ne wanan ragon" dawowa tayi kusada Aliyun ta kallai tace "yimai lilis u can do it, zo zan nuna maka inda zaka dinga duka ajikinshi zokaga" tai gaban Khamis din dake bubbude kafa yana sosa idanu kaman mahaukaci tsabagen azaban kasan dake cikin idon, ta nunama Aliyu cikin shi daya fara dan tara teba dama babu riga ajikinshi tace "zoka naushi nan" turashi Rauda tayi tace "muci ubanshi Ya Aliyu ka rama mana" ahankali Aliyu yadaga kafa yana kallon Aneesa dake nunamai cikin Khamis kaman wawa yakaraso kusada inda take yana kallonta still, zare ido tayi tsabagen jin dadi zasuci ubanshi tarage murya kaman mai shirin gulma tace "yauwa naushi nan". Tanunamai gefen cikin Khamis, farin hanunshi Aliyu ya kalla ya dunkule ahankali yana kallon Aneesan data cije lebe irin ya dunkule hanunnan da kyau dinan tana kallon hannun tana nunamai cikin Khamis din dake sosa ido, daddagewa Aliyu yayi yabugama Khamis uban nishi aciki atare daga Aliyun har Khamis din sukai ihu harsaida Aneesan takoma baya da gudu dan tsoro sabida ihun da Aliyu yayi yana yarfe hannu kaman zaiyi kuka ya kalleta yace "it's hurt, ahhhh, aucchhhh, alottt" sosai yake yarfe hannu hakan yasa ta matso ahankali tana leken Khamis din daya zube akasa dan naushin ya shigeshi gashi yakasa bude ido balle yarama, tsayawa kusada Aliyun tayi dake yarfe hannun nashi dayay jajir tasaka yatsa abaki tana cija danso take suci uban Khamis sosai, kalle kallen compound din ta shiga yi kafin idanunta su sauka kan rigan Khamis din dayacire ya yar da sauri tai wurin rigan tsugunnawa tayi ta dauka ta shiga wurga rigan tana kaman lilo dashi rigan ya shiga kanannadewa danso take tamaida rigan dorina, binta da kallo Aliyu yake yana murza hanunshi harsaida tagama tazo gabanshi da sauri ta mikamai dorinar rigan tace "gashi yayan mu, rama mana da wanan tunda baka iya fadaba, yimai shegen duka da wanan" tamikamai rigan, karban rigan yayi yana kallon fuskarta, nunamai Khamis din tayi tace "zaneshi karka ragamai, ko akotu irinsu bulala tamanin ake musu kaima yimai 80" da sauri ya kalleta yace "80?" kallonshi tayi akaro nabiyu idanunsu yakara sarkewa faduwa gabanta yayi hakan yasa ta kyafkyafta ido sau biyu ta gyadamai kai batare data iya magana ba ta kawad dakanta, ahankali Aliyu yakarasa inda Khamis din yake azube yana sosa ido ya daddage ya shaudamai ihu yayi. "Aliyu wlh idan idanuna suka bude saina kasheka dagakai har shegiyan na..." zubamai nabiyu Aliyu yayi da karfi hakan yasa Rauda ta rungume Aneesa cikeda murna suka shiga tsalle kaman sunsan juna Aneesa harda tafi wani masifar dadi takeji fiye da tunanin mutum, cigaba da dukanshi Aliyu yayi da rigan sunamai tafi itada Rauda harya yarda rigan ya zauna agefe yana haki yagaji, da sauri ta kalli Rauda tace "ina zuwa bari kuga" da sauri tabude gate tafita jakanta tabude ta ciro wani kwababben bakin lalle da mai saida lallenta yahada mata as sample dan kafin tasiya saitasa ya dama mata tadanyi Zane kadan a hannunta ta wanke dan taga iya bakinshi dan kwanaki tasai lalle ko kadan baya baki dudda hydrogen din datake zubamai, shigowa tayi da sauri rike da ledan lallin ta kalli Aliyu tace "Yayan mu daga shi ka zaunar dashi kaga" kasa mata musu Aliyu yayi Yajuya yadago Khamis din da karfi ya zaunar dashi, tace "yauwa rikemin hanunshi tabaya" tsayawa abayanshi Aliyu yayi yarike hanunshi gam, da kyar Khamis dabaya iya bude ido ke magana yace "wlh duk kun shiga uku koba yauba yau ranan kuc...." bai karasa maganan ba Rauda tazare flat shoe kafarta tai bugamai abaki aiko sai jini, dariya sosai Aneesa tayi dayasa dimples dinta lotsawa tana kallon Raudan tace "dama kinada karfin nan tuntuni kiketamai kuka matsoraciya" takarashe maganan tana dariya sosai kafeta da ido Aliyu yayi ko kyafta ido bayayi kaman ance ta kalli gabanta suka kara hada ido shiru tayi ta saukar da idanunta kasa tadan matsa gaban Khamis din sosai kirjinta na bugawa tana gyara bakin ledan lallen, ahankali ta shiga zanamai bullen mage tundaga gefen bakinshi har zuwa wajen sajenshi uku uku sanan taja wani dogon layi tundaga kan hancinshi har zuwa goshinshi shidai Khamis sanyi sanyi da waiwayi waiwayi yakeji akan fuskarshi amma yarasa me akemai, fashewa da dariya sosai Rauda tayi ganin abinda Aneesa tamai harda bubbuga kafa akasa kaman ba itace tagama kukaba da barkakken riganta, mikewa tsaye Aneesan tayi itama tana kallon fuskanshi ta harari Rauda cikeda murmushi tace "am happy you are now smiling nidai nagudu gida, you guys should run for your lives, kugudu kafin idanunshi subude" ta kwasa da gudu tabude Gate tafita da sauri Rauda tabita tana kwala mata kira tace "baiwar Allah, baiwar Allah baki fadamin sunanki ba to" juyowa Aneesa dake kwashe kayanta nakasa awajen Gate din tayi ta kalli Raudan tai murmushi tareda rataya jakanta akafada tace "sunana Nana Fateema" "can we be friends? Inason ki sosai you are so bold wat a fearless lady, a ina kike? Inane gidan ku? Anan Suleja kike?" Rauda tai maganan tana karasowa gabanta murmushi tasakeyi zatai magana idanunta suka sarke dana Aliyu dake tsaye jikin Gate yazuba mata idanu hanunshi zube a aljihun riganshi yana kallonta sosai gabanta yafadi, dan kyafkyafta ido tayi tana kallonshi kafin ta juya da sauri tama Rauda waving hannu tace "bye Friend" daidai lokacin keke napep na zuwa tareshi tayi ta shiga ciki sukai gaba dukansu tsayawa sukayi a inda suke sukabi keke napep din da kallo har yafita daga layin. [4/5, 8:05 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 1️⃣0️⃣ _How to subscribe_ _*zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment ta WhatsApp number na 07012181461, you can also send MTN card ta watsap number na 07012181461, sainai adding naki a group din danake posting*_ _Free page_ Cigaba da buga kwallon yayi ko ajikinshi dudda dai yanajin yanda hayaniya ke tashi daga falon Dady amma ko agefen kumatunshi, sauran matayenshi Dady sai bude kofa suke suna fitowa suna tafiya falon Dady, tabe baki yayi yace "I hate this house with passion" cigaba da buga kwallon shi yayi yana wuwurgawa a backboard din dake wurin. Azuciye Maman su Rauda tafito daga falon Dady tana tafiya kaman ana ingizata tana yowa inda Aliyu ke buga kwallon shi hankali kwance, kwallon yadaga zai wurga cikin backboard tawani irin sha gabanshi tanamai wani matsiyacin kallo kaman zata kasheshi, kwallon hanunshi ya kalla ganin yanda tasha gabanshi yasa yadan yatsine fuska yace "Opssss" "Aliyu" takira sunanshi dawani irin kakkausar murya hakan yasa ya kalleta tareda daga gira daya alamun me? Wani irin cizan labbanta tayi tace "till today Aliyu banma taba nuna nasan da existence dinkaba, ba ruwana dakai sanan naraba yarana dakai, kayi mugun kuskure daka shigo gonata wanan karan dan Wallahi bazan taba yafemaka ba tunda kai, kai Aliyu, kasa Alhaji yafasa hada auren nan tsakanin Rauda da Khamis wlh sainasa ka yabama aya zakinta, me ruwanka ina ruwanka da sabgarsu? This children are cousins, yau koda fyade Khamisu yama Rauda mai ruwanka d'and'an yayatane sai mene? Meruwan ka bashi zai aureta ba, you've messed with the devil itself this time around Aliyu and you are going to pay darely wlh" dan murmushi yayi yadan wurga kwallonshi sama tareda chabewa yamata wani irin kallo irin na yan iskan sangartattun yaran nan yace "oh really?" dan murmushi yayi yamata pointing bayanta wurin backboard din kwallon shi yace "excuse me Ma'am" kwafa tayi ganin yanda yake mata isgilanci, yatsunta biyu tanuna idanunta dashi tace "watch out for me Aliyu just watch out" tai gaba cikeda bala'i tadade rabonta datai fushi haka, yanda sukaci burin bikin nan dan so sukayi bayan bikinsu ta kalallame Alhaji tasamu yabama Khamis daya daga cikin kamfanoninshi amma yanzu Aliyu ya watsar musu da plan, fitowar yayar tata da Khamis da idanunshi sukai jajir fuskarnan yasha bullen mage yasa ta tsaya turus tana kallonsu tace "Yaya kiyakuri dan Allah" hannu yayar nata ta daga mata tana kallon yanda Aliyu ke buga kwallo abinshi a tsakar gidan ko kallonsu bayayi cikin fushi da kunar rai Khamis dake kallon Aliyun shima yace "wlh, wlh Mummy saina kas...." da sauri Yayar Mama tasa hanunta ta taushe bakin Khamis din tace "wuce mutafi" janshi sukayi dukansu maman su Rauda tabude musu mota suka shiga tana daga musu hannu tace "Yaya kiyakuri zan shawo kan Alhaji yanzu ranshi abace ne, itakuma aidai nasan ba'a shashin baban nata zata kwana badai ko, to zata fito zata samenine wlh na lahira saiya fita jin dadi" dan murmushi yayan tayi tace "karki damu Kareema zamuyi waya, muje driver" tama driver daya tukosu magana yaja motar, bin motarsu Mama taida kallo harya bace daga gidan, fitowa sauran matan Alhaji sukayi tsaki Amaryan Alhaji tayi datazo zata wuce tana habaici tace "ci akace yarana kedashi kaman gara, Alhamdulillah bandai haifi munafuka ba cikinsu mai siding da enemy, mtsssss" taja tsaki tawuce flat dinta tana turoma Mama dankwalin kanta gaba, bata gama dawowa daga iskancin da amaryan Dady tamata ba dayar matan Dady itama tazo zata wuce saida tazo daidai gabanta tace "Allah Bani kudi insai gida inje aikin hajji, ayiriririiii" taja guda, kafin ta kalleta tadan tabe baki tace "saifa hakuri fa, matsalan haifan munafuka kenan wlh natausaya miki Kareema, oh ni yatsu Allah dai yasa kar hawan jini yakamaki fasa auren nan dakika gama yadama duniya ai jarfa ne" wani irin harara Mama ta watsa mata danji take kaman ta zubamata duka tace "kyaga hawan jini baniba kinji Maimuna" baki matar tabude saikuma tasa hannu tarufe bakin tana kallonta kafin ahankali ta zare hanun daga bakinta tana wani irin munafikin murmushi tace "wai da zafi haka hajiya uwargida? Maida wukar, amma wlh kinban tausayi, sai kinayi kina tofama Rauda ayatul kursiyu inba hakaba ta shirya tozartaki ta kwance miki zani a kasuwa musha kallo" "Maimuna! Ya isheki, Ya isheki, wlh kikace zaki shigo harkana wuya zaki sha, ni dakalin majina ce wlh duk wanda yahauni saiya fado na rantse miki, kawai kifita daga harkata fakat" wani bazan kallo Maimuna tamata tace "baridai nabarki karki mutu a hannuna nasan kina cikin tsananin bakin ciki, mtssss" itama taja mata tsaki tawuce flat dinta kwafa Mama tayi tahaura dan stairs din gaban flat dinta shiga dakinsu, wani irin fadawa tayi kan kujera tana bubbuga gaban goshinta, fitowa Hajar tayi daga kitchen dinsu dauke da bowl din Indomie data gama dafawa da 2 boiled eggs, ajiye bowl din Indomie tayi kan kujera tazo inda maman su takeda sauri ganin yanda take bubbuga goshinta tace "Mama menene? Maiya sameki menene Mama?" cikin wani irin low voice na wacce ke cikin tsananin damuwa tace "give me water Hajar?" da sauri tajuya fridge taje tadauko mata bottle water tabude ta tsayaya a cup tamika mata, karba tayi ta shanye duka ta mika mata cup din tace "karamin" kara mata ruwan tayi tasake shanyewa ta ijiye cup din ta buga uban tagumi, tsugunnawa Hajar tai kaman zatai kuka ta dafata tana kallon fuskarta tace "Mama menene? Meya faru? Maiya sameki, keda Dady ne kosu Anty Amarya?" girgiza matakai Mama tayi ahankali kafin ta fuzar da iska tasa hannu ta sharce dan guntun hawaye dayake neman zubo mata daga ido tayi, da sauri Hajar ta rungume ta tace "Mama menene kike kuka? Meya faru bakida lafiya ne?" girgiza matakai Mama tayi ahankali tace "a'a lafiya ta kalau Hajara, Rauda ce Hajar" "Rauda Mama? Mekuma tayi ni banmaga shigowanta ba nadaiga fitan ta dazu lokacin ina kitchen ina dafama su Ihsan Indomie kafin sutafi islamiyya, meta miki Mama?" cijan lebe Mama tayi tana wani irin karkada kafa cikeda takaicin abinda Rauda tayi tace "koma me Khamis yama Rauda dasuka fita dazu basai takirani ni mahaifiyarta tafada minba? Amma saita kama tana kiran Aliyu tunda kanin uwartane wai Khamis wants to rape her, shikuma yagayama babanku harda karawa da baza'a bama Khamis auren nataba, yanzu ubanku yace aure fa ata fafur, Hajar bansan mesa yarinyar nan ta dauko jinin ubanku ba ko kadan bata biyoni ba wanan wata irin munafukar makiran yarinya na haifa hakane? Ke kinsan uban burin danaci kan bikin nan amma ta hargitsamin komi wlh duk kishiyoyina sai habaici sukemin abin yadawomin abin kunya, Yaya zanyi eh Hajar Yaya zanyi da Rauda wai iyye?" tai maganan tana sake share hawayen dake zubowa dan sun kasa tsayawa, rungume ta Hajar tayi sosai tana bubbuga bayanta, kaman zatai kuka tace "Mama kiyakuri dan Allah kinji, ai zata dawo daki batada wurin kwana daya wuce nan, so karki damu idan kika mata shegen duka saita tsorata musata taje tafadama Dady da kanta cewa zata aureshi tana son shi, don't worry Mama" Hajar tai maganan tana rungumeta cikeda tausayin mahaifiyar nata. Karan da wayarshi keyi a aljihu 3quater shi yasa ya tsayar da ball din dayake bugawa yaciro wayar yana kallon screen din, sunan Abdul daya gani yasa yadanyi murmushi yay picking wayar yakara akunne batare dayace komiba daga tachan bangaren muryan wani guy ne yace "just get ready for me zanci ubanka ne idan nazo gani a hanya, so Leo you have the guts kadawo Nigeria kakasa kirana kafadamin ga Mummy anan tace itama bazatai magana dakaiba kuma wai nafadama ka kyauta" dan murmushi yayi Yazauna kan wani bench dake wurin cikin cool voice dinshi yace "give Momma da phone I wanna speak to her" wani mugun dariya saurayin yayi yace "ai kanada number ta yasin bani bada wayata dan rainin wayau, nidai ganinan zuwa" kara yasaki batare daya katse wayarba "auchhh Mumy shine harda dukana" murmushi yasake yi ahankali yace "hello Momma" muryan wata yar dattijuwa data amshe wayanne tace "Beta (Son) how are you?" "am fine Momma, Momma wai kina fushi dani?" dan dariya tayi na manyan mata dinan tace "don't mind him Beta, u know I can never get angry with you, tell me how are you doing?" adan shagwabe yace "fine Momma, I miss your pancakes am craving for it" zatai magana Abdul ya fizge wayar da gudu yace "kai ya isheka yima Mummy na shagwaba dan iska" dan murmushi yayi yace "come soon jor" murmushi shima Abdul yayi yace "alright am coming now get ready biki zamuje gobe" dan yatsine fuska yayi yace "gobe? Sunday fa" car key yadan duka zai dauka yace "yes dat my Chadian friend damukai school tare a CA ne zaiyi aure, zai auri wata yar buzuwan maiduguri anan Abuja take so gobe ne first event wushe wushe so baida friends a Nigeria banda mu, so get ready u must go da daddare ake wushe wushe din but mu tun rana zamu your clothes and mine sef yanzu tsaya na karbo mana, saina zo bye" yatsine fuska yayi yace "yeah bye" yatashi ahankali yana tafiya yasaki ball din akasa yay part dinshi yunwa yakeji sosai amma bai iya komiba yatsine fuska yayi ya shiga kitchen din yana kallon koina, shidai ya tsani abincin kuku da Dady yace idan yanajin yunwa yadinga kiranshi yana zuwa yanamai girki but baison girkinshi ko kadan shifa dayaci abincin da baima bakinshi dadiba gwarama ya zauna baiciba, fridge dinshi yabude yadauko kwalin farmfresh yogurt yabude ya ijiye kan saman fridge din yadauko daya daga cikin manya manyan babban fararen glass cups din dake jere a cabinet dinshi yazo ya tuttula yogurt din cikan cup din ya cika fam sanan ya rufe ya ijiye yoghurt din kan fridge din yadau wanda yazuba a cup yafita daga kitchen din yana kurba yakara so tsakiyan falonshi, remote yadauka ya chanza channel din dake aiki zuwa na sport ng inda ake buga ball sanan yazauna yana shan chill yogurt din yana kallon ball din, Aneesa ce tafado mai arai hakan yasa yasakeyin murmushi tareda dan lumshe ido ya janye cup din yogurt din daga bakinshi yana dan juya cup din ahankali yace "Boldest" dan murmushi yayi yamaida cup din bakinshi ya cigaba dashan yogurt din kaman wani dan karamin yaro, ahankali yakesha a sangarce kaman baison yasha. [4/5, 8:05 AM] Hijabi_muslimah🙌: [11/02, 05:11] Aishat Muhammad: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 9️⃣ _How to subscribe_ _*Zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment ta watsap number na 07012181461, sainai adding naki a group din danake posting*_ _*zaki iya turo katin MTN 300 in baki da banki ta watsap number na 07012181461, sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya*_ For a moment harta manta da matsalan datake ciki dasuke magana da Aneesa not until lokacin da keken data shiga ya bacema ganinta, juyowa tayi ahankali hada ido sukayi da Aliyun dayamata wani irin mugun kallo da baitaba mata irinshi ba kafin yafito daga cikin gidan yay wurin motarshi da sauri tabishi bude mota yayi ya shiga hakan yasa tabude dayan side din ta shiga tana kallonshi batada burin daya wuce yacemata wani abu amma saibaice ba, kunna mota yayi batare dayace mata komiba hannayenshi duk ciwo sukemai yaja motar, sosai taji jikinta yawani irin mugunyin sanyi hakan yasa ta saukar da kanta kasa gabanta sai faduwa yake, da azababben gudu yakejan motar Haryakai kai gidansu uppan baice mataba wani mahaukacin horn yadanna daya daga cikin sojojin gaban Gate yazo yabude musu Gate din yaja motar cikin gidan a tsakar gida yaga Dad sai zirga zirga yake yana sanye da jallabiya mai ruwan goro dayake yau weekend baifitaba yana gida, ganin motar Aliyu yasa tun kafin motar yay parkin yay wurin motar, daidai Aliyu yay Parking yabude motan yafito ranshi abace, tsareshi Dad yayi yadaura duka hannayenshi akan kafadarshi yana nazarin fuskanshi cikeda tashin hankali yace "Son kakirani kana cewa menene menene, banma gane mekake cewaba sai kuma ka katse wayan, were you attack? Nasaka bodyguard bin bayanka gashinan kuma kadawo, wat happen to you Gadanga na iyye? Ya akayi idanun ka sukaija hakk...?" kasa karasa maganan yayi sabida sauka da idanunshi sukayi kan hanun Aliyu, yanda yaga hanun Aliyun yay jajir kaman ya kone da ruwan zafi yasa da sauri yasaki kafadar Aliyun yakamo hanun yarike arude yana kallo yace "wat happen to your hand Son? Maiya sameka, talk to me Aliyu? Me haka hanunka yay jajir where you attack?" Dad yay maganan kaman zaiyi kuka dukya birkice, ganin yanda Dad din ya rude yasa yadan yatsine fuska tareda fizge hanunshi yace "am fine Dad don't worry am fine" yay maganan yana bin gefen Dad yay dayan side din motar, Dad yabishi dasauri yace "don't tell me you are fine Aliyu, mai ya sameka idanunka sukai ja haka hanunka yay ja shi...."cikin fushi yabude kofar motar, lekowa Dad daya biyo bayan Aliyun yana tambayanshi maiya sameshi yayi ganin Rauda zaune kan kujeran gaban motan rigan ta abarke sai rirrike wurin barkewan take da hannu, babu dan kwali sai kuka take gefen fuskarta ya kumbura suntun hakama bakinta, idanun ta sunyi jajir sai wani kukan take ganin Daddy, hadiye wani miyau mai daci Dady yayi cikin wata irin muryan mamaki yace "Rauda?" ya kalli Aliyun yace "tareda Rauda kuka fitane, but you went out alone, a ina ka ganta? Maiya sameta haka? maiya faru? You guys should answer me ha'a" dan cizan lips Aliyu yayi yasaki ahankali yace "I was on my way going to Momma's place Rauda takirani dawani number crying wai Khamis was trying to rape her, da kyar nagano inda take a Suleja....." nan yabama Dad duka labarin daga farko har kashe ranshi duk abace yace "Dad ba cousin dintaba kowa who the hell that Khamis is I've cancelled their marriage, bazan taba bari my sister to marry that kind lowlife of a being that could stood so low har yay kokarin molesting mace ba" cikin bala'in fushi Dady ya kalli yanda take babbaka kuka yace "dan gidanku kimin shiru anan kafin na kikkifeki da mari, ubanme yakaiku har Suleja? Iyye ubanme yakaiku har Suleja, ba wajen mamarshi Mamanki tacemin zai kaikiba, yawon banza kika fara Rauda? Yawon banza?" girgiza ma Dady kai tayi da sauri wasu sababbin hawayen nabin idanunta tace "Dady wlh Mama tace mai wai yakaini yawon bude ido sai dare zai dawo dani, ni kuma tace dole saina bishi dankar nazauna agida Ya Aliyu nanan wai wurinshi zani, shine yakaini gidan" tafashe da kuka sosai mai tsumma zuciya, cikin wani irin tsananin masifa da fada Dady yace "ni Khamis zai lalata ma Y'a, yarana yama haka?" ya kalli Aliyun da Raudan da duk sukai wani iri barinma Aliyu kana ganinshi kasan yau yay abinda bai tabayiba, Dady yay kwafa cikin tsananin jin ciwon yanda Khamis yataba mai yace "zai gane kurenshi, Allah dawo da Kareematun ai zata dawo gidan nan tasame ni, tashi kiwuce ciki ki chanza kayan nan kiyi wanka zan kira muku likita yazo yadubamin ku wlh saiyasan yatabaku, wlh kuwan" yay maganan yana rike habar Raudan yana kallon yanda gefen fuskarta da wajen kunenta yay suntum, sakinta yay ahankali yace "sannu kinji, tafi dakin ku kiyi wanka ki chanza kayan nan kizo falona" gyadamai kai tayi tawuce tana tafiya ahankali. Dad ya juyo ya kalli Aliyu da duk yay wani iri ji Dady yayi kaman ya kurma ihu, hanunshi yakara kamawa yana kallo cikin dan fushi yace "why will you fight him eh? You would have called me danai contacting police headquarter na Sulejan koda i can come on time da nasa a tura police akamashi adaure shi, why will you fight him eh Aliyu?" Dady yay maganan abin namai masifan ciwo dan yasan waye d'an shi, ganin yanda Dady yayi yasa ya fizge hanunshi yana yatsine fuska yace "am fine Daddd, okay, am fine, bari naje nai wanka" yay hanyar shashin shi Dady yabi bayanshi da kallo cikeda tausayin Aliyun for the first time yau yaga jarumta a idanun Aliyu yasan hanun nan namai zafi amma yaki nunamai hakan saidai yace he's okay he's fine, dan murmushi yayi yace "Allah rayamin kai Aliyu na" yay kwafa yy hanyar shashin shi shiko Khamis mai rabashi dashi yau sai Allah dan wlh yay kuskuren taba Aliyu daya sani dashi yazo yataba fess zai iya yafemai amma Aliyu ko wlh saiya ramama marayan yaron shi yasakeyin kwafa ya shiga ciki. Bedroom dinshi dake hadadden kamshi ya shiga ko ina a gyare dan cleaner shi yazo ya gyara, maida kofan da sauri yayi yarufe harda murza key dan yasan Dady zai iya biyo bayanshi hanunshi dakemai masifan ciwo ya shiga yarfewa kaman zaiyi kuka in fact duka hannayen ma kemai ciwo baitaba wani punching punching da mutum ba in his life, shi yanama shiga mutane ne balle har wani abu physical fight dazaisa yay exchanging punch da wasu yahada shi, cijan lips dinshi yayi ya shiga cire kayan jikinshi yabarsu anan kasa ya tsallekesu yay bathroom wanka yayi da ruwa mai zafi sosai yafito sanye da bathrobe akan gadonshi ya zauna kafin yawani irin fada kan gadon yana sakin ajiyan zuciya, lumshe ido yayi yana kara lumewa cikin lallausan katifar shi while relaxing all his nerves and body. _"wai in tambayeka mana do you know who is a man? A man baya tsayawa physical fight da kowa dan physical fight downgrade one's level, banda haka a man is someone who has control over his heart ayayin dayake cikin fushi which is abinda yayi yanzu"_ wani irin murmushi daya bayyana all his 32 teeth out Aliyu yayi. _"kazaci kana ihu kana cika kana batsewa by the time dayake so yaci ubanka you can match his level ne eh?_ murmushi yasakeyi idanunshi a lumshe yaja filo daya ya rungume tight kaman zai fasa filon murya chan kasa yace "who is this Fearless Lady? Who are you Boldest?" "Aliyu, Aliyu, Gadanga" kaman daga sama yaji ana tapping nashi ana kiran sunanshi bude ido yayi da sauri abu yaji ya shigan mai ido hakan yasa yamaida idon yarufe da sauri, Dady dake tsaye a kanshi yasa hannu yana kakkabe feather filon yace "sai murje filo haka filo harya fashe bakada lafiya ne, cikin ka naciwo ne, tundazu nazo ina kiranka baka amsaba saida nadauko spare key nabude na shigo, bude idananun to na kakkabe maka" ahankali yabude idanun yanabin gadon da kallo yanda yafasa filon da abubuwan shi duk suka zuba akan gado, hanunshi Dady ya kama yace "stand up, stand up" tashi yayi daga kan gadon Dady yabude muscle and tissue pain killer balm din daya shigo dashi ya lakato yakamo hanun Aliyun zai shafa kaman Aliyu zaiyi kuka yace "Dadddd" "kai kamin shiru anan" ashagwabe yace "Dad but this balm is smoky hot, too peprish natuna shi idan naji ciwo da ina yaro shikake samin, ni gaskiya karka samin am fine" rike hanunshi dayake shirin fizgewa Dady yay kyau yace "idan nasa ka goge stubborn boy, give me the other hand jor nagani" ya saki hanun daya shafamawa zai karbi right hand din yashafa, turamai baki Aliyu yayi yamika mai karba Dady yayi yace "and on Monday zakai resuming office and take up your responsibility am I clear" "uhmm" yafada ahankali, sakin hanun Dad yayi yace "jeke saka kaya to yaron Dadyn shi" Dady yay maganan yana murmushi hanyar wardrobe dinshi yayi shikuma Dad Yajuya yafita daga dakin. _Suleja_ Motar datagani Honda pake kofar gidansu yasa taji gabanta yafadi ahankali tafito daga keke napep din taciro kudinshi naira dari tamikamai karban kudinshi yayi yaja keken yay gaba, ahankali take daga kafafun ta tana kara kakkabe hijabin dayay butu butu da kasa ta shiga gidan da sallaman ta, ahankali tana kallon tsakar gidansu da aka shimfida babban tabarma wasu maza magidanta guda biyu zaune kan tabarman duk sun kafeta da ido saikuma Ammi datagani zaune kan yar kujeran tsakar gidan abakin kofar dakinsu idanunta sundanyi ja sosai kaman wacce taci kuka tagodema Allah, ganin yanda Aneesan ta tsaya chak ita bata gaidasuba ita bata karaso cikin gidaba yasa Ammi tace "bazaki shigo ki gaida Baffofin kiba kin tsayawa mutane aka kina kallon mu kaman kinga dodanni" dan murmushi tayi akunyace dan yanda taga idanun Ammi yasa ta manta da kowama dake tsakar gida kanta akasa ta shigo har cikin tsakar gidan gaban tabarman su ta tsugunna tana wasa da bakin hijabin ta ahankali tace "ina kwana Baffa, ina kwana Kawu" mutanen duk kamaninsu daya saidai kana ganinsu zaka gane wa da kani ne daya yafi daya manyanta babban cikin ne wanda suke kira da Baffa wanda tunda ya shigo yake kallonta ahankali yadaura hanunshi saman kanta yana kallon fuskanta yace "Fatima, zauna dakyau" yay maganan yana kallon yanda ta tsugunna sabida karta gaji, gyara zama tayi ta zauna kan tabarman inda yake nunamata da kyau tana gyaggyara hijabi ganin ta natsu yasa yace "tuntuni mukazo mahaifiyar ki tacemana kinje kasuwa mun tsaya mugakine kafin mukoma kadunan, ya kike Fatima?" kanta akasa tace "Alhamdulillah Baffa ina lafiya" kunyanshi takeji sosai bana wasaba, murmushi yayi ya gyadamata kai yace "Allah yamiki albarka kinji ko," gyadamai kai tayi tace "Ameen Baffa, nagode" gyadamata kai yayi shima yace "ki kula da kanki kinji, ki tsare mutuncin ki, ga mahaifiyar ki nan kidinga mata biyayya kinji, in sha Allah zan kokarta nadinga zuwa akai akai ina dubaki ko dayake mun riga mun gama wanan maganar da mahaifiyar ki" dayan magidancin ya kalla yace "mikomin wanan jakan Sani" yar babban jakan dake kusa dashi magidancin yadauka yamikamai karban jakan yayi yabude ciki kwalin waya na Tecno pop2 yaciro yamika mata yace "ga wayanan nakawo miki kome kike bukata ki kirani kinfadamin kinji koda bandashi duk randa Allah ya horemin zanyi miki, sanan ga wanan" yasaka hannu a aljihun riganshi yaciro kudi yan dubu daidai har na dubu bakwai ya mikamata, ahankali tasa hannu ta karba yace "naji amfara registration din jamb kije kibiya muga ya Allah zaiyi kafin nan dawani tsayayye yafito mu aurar dake, kije kibiya cikin satinan dan naji ance idan kabiya dawuri ana turaka center a garinku ko Sani?" gyadamai kanin nashi yayi yace "eh hakane Yaya" kallonta yayi yace "masha Allah kije kiyi kinji, gakuma wanan" ya kara mata dubu uku yace "ki ajiye kidinga kashewa ahankali ahankali kinji Fateema, Allah yamika albarka, Allah yamiki albarka, dawata matsalan?" girgizamai kai tayi ahankali tace "babu Baffa, nagode Allah saka da alkahairi, Allah amfana" murmushi yayi sosai yace "bakomi kidena min godiya Fatima ni mahaifinkine so kidenamin godiya kinji, zamu tafi yanzu kome kikeso ki kirani kifadamin ga wayanki nan" ya kalli Sani yace "tashi mutafi Sani" mikewa duk sukayi Sani yasa hannu a aljihu, dubu biyu yaciro yamikama Aneesan yace "ga wanan ki kara kan wanda Yaya yabaki, ki kula da kanki kinji" akunyace ta karba tace "Allah amfana Kawu" wajen Ammi data zauna tana kallon su tayi tace "Ammi kinga abinda su Baffa suka kawomin" murmushi Ammi tace "akashe lafiya, jeki ajiye a daki kizo kirakasu" daki ta shiga Ammi ta dubesu kaman yanda suke kallonta suma tace "angode Alhaji, kuma kuyakuri idan abinda nace yamuku zafi yabata muku rai, Allah ya kiyaye hanya sanan agaida mutanen gida, mungode" tana maganan tabude kofa ta shiga daki, girgiza kai Baffan yayi yadubi Sani yace "muje Sani" sukai zaure, a falo Aneesa tahadu da Ammi tace "Ammi muje rakiyan ganinan na ijiye kayan a dakina" girgiza matakai Ammi tayi tace "yi maza kidawo ni ina nan" tsayawa tayi turus tana kallon Ammi ganin duk tayi wani iri, murmushin yake Ammi tamata tace "yi sauri mana kin tsaya kina kallona suna jiranki awaje" fita daga dakin tayi tai waje duk suna tsaye jikin mota murmushi tamusu takaraso tace "Allah ya kiyaye hanya, Allah yakaiku lafiya Baffa agaida kowa" gyadamata kai sukayi atare sukace Ameen, Baffa yace "wuce kikoma cikin gida, Allah miki albarka" Ameen tace tawuce ciki kaman yanda ya umurceta yayinda suka shige mota Sani ke tuki sukabar anguwan. Da sauri ta shiga falonsu hijabin jikinta ta zare tawurga kan kofa tai wajen Ammin ta, zama tayi kusada ita tana kallon fuskarta tace "Ammi na menene? Maiya sami idanunki sukai ja? Kuka kikayi? Mesu Baffa suka gayamiki daya bata miki rai har kikai kuka?" tai maganan cikeda damuwa sosai, yatsa Ammi tasa ta dungure mata kai tareda kakalo murmushi tace "wayace miki kuka nayi eh uwar tsegumi? Toba kukanai ba kwaro ya shiganmin ido dazu saisa idanuna sukai ja, tashi ki dauko sabuwar wayar taki kisaka chaji kinga sun kawo wuta" murmushi tayi dudda tasan da abinda Ammi ke boyemata amma saita share taje ta dauko kwalin tazauna kusada ita tana bude wayan daga kwalin wayan tazauna gefen Ammi tana bude kwalin, fuskarta Ammi ta kalla idanunta suka sauka akan gefen bakinta daya kumbura, hannu ta takai ta taba wurin cikeda mamaki tace "maiya sameki anan Aneesa?" dan zaro ido tayi takai hanunta ta taba wurin sai a lokacin taji zafi shiru tayi takasa magana hakan yasa Ammi tace "maiya sameki anan? Fada kikayi a kasuwa? Eh ina magana kinyi shiru" dan matsawa tayi gefe kadan tana turo baki dan tasan bakaramin aikin Ammi ba ta maka mata duka tace "Ammi wata yarinya fa na taimaka" "kika taimaka wani irin taimako eh spider girl?" Ammi tai magamam cikeda tuhuma, shiru tayi tana zazzaro dara daran manyan idanuwanta dan lashe pink lips dinta dataji are so dry tayi tace "Ammi wani nefa keta janta akasa ya barka mata riga shine na shigan mata daga karshe ma yayanta yazo yako rama mata sanan nadawo" gyadakai Ammi tayi tanamata wani irin shegen kallo tace "aahh ba shakka Spider girl" kasa daurewa Aneesan tayi dudda fada Ammi take mata saida tai dariya sabida yanda Ammi tafadi spider girl din, tallabe mata keya Ammi tayi tace "nikike ma dariya inai miki magana" tabe fuska tayi kaman zatai kuka tana kallon Ammin, Ammi tace "wato saisa kika dade kenan ashe ko daman, Aneesa" Ammi ta kirata cikin kakkausar murya tace "banhanaki shiga shara ba shanu ba eh? Aneesa ina gujemiki matsala bakiji, baki fahimta, bakiji, wai yaya zanyi dakene iyye? Maisa bakijin magana na?" kaman zatai kuka tace "yakuri Ammi bazan karaba to" "yimin shiru anan haka kullun kike cewa, Aneesa karkije kajawo mana bala'i wataran, Allah duk randa kika kara Baffan ki zan kira nafadi mai abinda kikeyi dama sunce ban baki tarbiya mai kyau kinga saisuga balaifina bane" kallon Ammi take tunda tafara masifan hakan yasa tace "Ammi haka sukace wai baki bani tarbiya da kyau?" hararanta tayi tace "wuce kije kisaka waya achaji malama kizo kidaura abincin rana" gyadamata kai tayi ta tashi daga kan kujeran tawuce ta saka wayar chaji sanan tafita tsakar gida dan daura abinci awuta. *** Ahankali yake bude ido shibaimasan lokacin da baccin gajiyan nan yay awon gaba dashiba, agogon dakin ya kalla yaga karfe biyar na yamman harda yan mintuna, tashi yayi ahankali yashiga bathroom alwala yadauro yafito ya shimfida dadduma akasa yay salla, yana idarwa yatashi gaban wardrobe dinshi yaje ya chanza kayan jikinshi zuwa kayan shan iska, wani brown 3quater da white short sleeve t-shirt yasaka daya kamashi tsamtsam, feffesa turare yayi yazura palm dinshi yafito, fita yayi daga part dinshi yay tsakar gida bayan yadau ball dinshi yana bubbugawa a compound dinsu shi kadai dudda he's missing Dad but baiso yaje side dinshi yaga matayenshi a palorshi, buga ball dinshi yake shi kadai cikeda kwanciyan hankali sosai yaji hanun nashi yadena ciwon kana ganinshi kasan he's so happy, horn din mota yaji anayi ba kakkautawa yasa ya daga kai ya kalli Gate dinsu dan yaga waye yacika mai kunne haka da ihun mota, yana wasa da ball a hanunshi soja yabude gate din motar ya shigo ayanda motar tai parking zaka gane ba lafiya, bubbude kofofin motar akayi aka fito Maman su Rauda ne data watsamai wani kallon tsana dawata mata mai bala'in kama da ita saidai tadan fita tsufa itama tafito daga motar takamo Khamis dake cikin motar tafito dashi ga wanan farin fuskan nashi yasha zanen bakin lalle radau idanun shi abude amma sunyi jajir yana sanye da dogon wandon shaddar shi ta dazu da farin singlet ajikinshi, fashewa yayi da dariya sosai ganin yanda fuskar Khamis din yayi looking so damn funny, yanda yake dariya looks so cute and adorable kasan cewanshi mutun that hardly laugh, dafa cikinshi yayi sabida ciwon dayaji yanamai sabida dariyan da yakeyi ahankali yace "dat girl is so naughty look at wat she did to him" yay maganan yana rungume kwallon a ciki yana kallonsu still yana murmushi dauke kai sukayi sukai falon Dady kana ganinsu kasan bala'i kecin cikinsu. _Sannu Sannu bata hana zuwa, let's take everything daki daki dan nasamu na isar da desired sakona, love you🥰_ [4/5, 8:05 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 1️⃣1️⃣ & 1️⃣2️⃣ _How to subscribe_ _*zaki tura 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment ta watdsapp number na 07012181461. For those da basu da account you can also send MTN card ta watsapp number na saina saki a group din danake posting*_ _Free page_ Shigowa dakin Dady yayi sanye da jallabiya fuskarshi lema leman ruwa alamun kaman alwala yayi hada ido sukayi da Dady yana zaune kan kujera, bedroom dinshi Dady yawuce baiwani jima acikiba yafito dawani white iron jallabiya mai kyau namaka yafito daga dakin nashi yace "tashi kasa mutafi masallaci" turo baki yayi yana karasa shan yoghurt dinshi yace "ni banyi alwala ba" ajiye jallabiyan Dady yayi kan saman kujera yazo inda yake ya karbe cup din hanunshi yace "you and yogurt, give me the cup" ya karbe cup din ya ijiye akan center table yace "to tashi kashiga nan visitors toilet kadauro alwala Son, kaga anma fara kiran salla" gyadamai kai yayi yamike tsaye ahankali yana tafiya kaman baison yi ya shiga bayin Dady yabi bayanshi da kallo kafin yadau cup din yogurt din daya ijiye yawuce kitchen yaje ya ijiye a cikin sink, fitowa yayi daidai shima yafito daga bayin daure da alwala Jallabiyan Dady yadauka yamikamai karba yayi yasaka suka fita daga dakin sukai masallaci Dady nabashi labarin yanda yayi dasu Mama da Khamis dazu har mari saida yama Khamis lafiyayyu guda uku da yaso ya kulleshi ma da kyar yahakura bayan sunbabbashi hakuri, murmushi kawai yayi yanajin Dady harsuka shiga masallaci. Saida sukai isha'i sanan suka dawo gida zaiyi part dinshi Dady yace "let's go to side dina muyi dinner" girgixa kai yayi yanadan lumshe ido ahankali yace "am sleepy and am not hungry Dad, I love you gud night" tsayawa Dady yayi yana kallonshi kafin yadan numfasa yace "shikenan gud night kiddo I love you more" turo bakinshi yayi yace "Daddd kiddo kuma" hancinshi Dady yaja yace "kafito da mata namaka aure kaga idan nakara kiranka da Kiddo" dan dariya yayi yace "nay nay na" tallabe keyanshi Dady yayi yace "zakaci gidanku da nay nay na ne, motar waye a pake a gaban side dinka?" Dady yay maganan yana kallon gaban shashinshi dansai yanzu ya lura da motar, juyawa yayi ya kalli shashin dan murmushi yayi yace "is Abdul Dady, bye gud night bari naje" yafada da sauri yana tafiya, murmushi Dady yayi yace "su aboki anzo har ana sauri ko an manta dasu Dady" juyowa yayi da sauri jin maganan da Dady yayi da sauri yaje ya rungume Dady yay lamo a jikinshi ahankali yace "you know you are the best Dady in the whole world" shafa bayanshi Dady yayi yana washe baki yace "and you are the best son in the whole world Aliyu am a proud father to this yaro maijin magana just a lil stubborn and annoying atimes" dariya dukansu suka fashe dashi a tsakar gidan atare kafin sundanyi shiru yana jikinshi har lokacin, murya chan yace "Dad" anatse Dad dake rike dashi yace "na'am Gadanga na" ahankali yace "you are my Dady and My Mummy, kamaye gurbin Ummi, baka taba bari naji kewanta ba, you feel that hole in my heart, you are my everything Dad, and happy Fathers day" rungume shi tight Dady yayi his heart is so swollen kalman Mum daya fada yasa yatuna da marigayiya matarshi the best wife daharyau yakasa samun kamanta shiru sukadanyi for a while kafin yasaki Aliyu yana share hawayen dasuka cikamai ido da sauri dan karya gani sanan yay murmushi yace "wuce katafi Abdul na jiranka, zan aiko muku da abinci" gyadamai kai yayi ahankali yace "bye Dady" "bye son" juyawa yayi yay part dinshi Dady ya tsaya yana kallonshi saida yaga shiganshi yawuce yay part dinshi shima. Ahankali yabude door din part dinshi babu kowa a falon sai manyan jakunkunan kwali da aka rubuta Men by Robanni wears ajiki hakan yasa yagane kayan bikin dazasu sakan gobene Abdul ya karbo musu din, hanyar bedroom dinshi yayi, bude kofa yayi ya shiga babu kowa adakin sai car keys da waya dake kan gado karan ruwan dayaji yasa yagane yana bathroom, dan ajiyan zuciya ya sauke ya zare jallabiyan jikinshi yay hanging a hanger yasaka a wardrobe sanan yazo yafada kan gado. Bude kofan bathroom da akayi yasa yadago kanshi wani guy ne kusan kansu daya da Aliyun saidai Aliyu yadan fishi dan kaurin jiki dakuma haske dan Aliyu farin sosai Abdul ma farine but baikai Aliyu haske ba, fitowa Abdul yayi daure da towel a waist harara yana rike da karami a hannu dayake goge gashin kanshi dashi yazubama Aliyun dayay lamo akan gado yana kallonshi yace "dan iska kafin laifi kawani kwanta forming innocent right, kama ta shine malam" yay gaban mirror yana tsane jikin da towel kafin yaje gaban wardrobe din Aliyu yabude yadauko daya daga cikin pyjamas dinshi milk color yasaka sanan ya shiga bayi yaje yay hanging towel din back sanan yafito yay kan gadon ganin zai fado kanshi yasa Aliyu yatashi da sauri yanadan dariyan shakiyanci yace "leave me alone jor, karka karyani, shine kazo koka kirani" wayarshi dake kan gadon yadauka yace "I know kana mosque saisa I didn't call, wait before anything am hungry" hararan shi Aliyu yayi yatashi daga kan gadon yace "chop chop, Dady zai aiko mana da abinci, let's go, muje falo" tashi Abdul yayi yabi bayanshi suka fita falon daidai lokacin akai knocking kofa, Abdul ne ya amsa shikuma Aliyu yafada kan kujera. "yes come in" bude kofa akayi bodyguard su biyu na Aliyu suka shigo dakin daya dauke da manyan warmers guda biyu sai dayan kuma dauke da tray da slice fruits a bowls kekai, dining Aliyu ya nuna musu suka kai abincin wajen sanan suka juya suka fita, hanyar dining din Abdul yayi yazauna yana bubbude warmers din yana kallon abincin dake ciki kafin yadau plate da spoon ya debi ofada rice da smoke fish stew ya ijiye a gabanshi, wani bowl yasake dauka yadau spoon yacika bowl din da fried pepper chicken sanan yadaga kai ya kalli Aliyu dahar ya kwanta akan kujera yana daddana remote yana lumlumshe ido yace "let's eat Leo" yatsine fuska yayi yace "me aka dafa? Me acikin warmers din?" hararan shi Abdul yayi yafara cin abincin shi batare daya kulashi ba dan yaga iskanci Aliyu keji shikuma right now he's starving bari yabama cikinshi hakkinshi tukunna yanda Abdul kecin abincin was tempting his taste bud ahankali yatashi daga kan kujeran ya mike tsaye, dariya Abdul yafashe dashi ganin yatashi, karasowa dining din yayi yaja daya daga cikin kujerun dining din na kusada Abdul din dakemai dariya ya zauna fizge spoon din hanun Abdul din yayi yaja plate din rice din ya shiga ci, dariya Abdul ya shiga yi yace "nadaiji shege waya gayama anama abinci yanga" yay maganan yana daukan wani spoon suka shiga ci tare, he hardly eat much but because yanaci tareda wani sosai yaci abincin har Abdul na karamusu sukaci, baiwani ci pepper chicken din sosai ba yazuba juice ya kwankwada shikuma Abdul yaci tass, saida suka gama yace "this fruit kasasu a fridge Leo ni banda inda zasu shiga acikina while I clear the dining" gyadamai kai yayi yatashi ya dai bowls din yakai fridge shikuma Abdul ya kwashi plate yakai kitchen. Gamawa sukayi sukai falo Abdul yadau jakunkunan kayan su yace "kaga kayanmu gobe zamu fita dawuri fa, mune abokan ango" tabe baki yayi yadan shafa kai yace "am sleepy sosai bangane mekake cewa, let's go to bed" waya Abdul yadauka yana gyara kwanciya kan kujera yace "kai kaje ni waya zanyi da" ya kashemai ido, tsaki Aliyu yayi yay hanyar bedroom yace "dan iska aikin kenan soyayya" daga murya Abdul yayi yace "bari kafara naka bazaka bari muhuta ba, kardai kazo kana mana kuka idan tace bata sonka" daga murya yayi daga bedroom yace "never" shima daga murya Abdul yayi daga falo yace "is a bet" tsaki Aliyu yaja yana cire rigan jikinshi yace "rubbish, why will I ever cry over soyayya? Allah kyauta" yatabe baki ya shiga bathroom yana tafiya da kyar so yake yay wanka yazo yay bacci. Asuba tagari!!!! _Suleja_ Shigowa dakin tayi tana gyara tsintsiyan laushin dake hanunta tana satan kallon Ammi, harara Ammi ta watsa mata tace "wai lafiya kike kallona haka?" dakin Ammi ta shiga da sauri ta ijiye tsintsiyan tafara gyara gadon saida tagama tsaf sanan ta sharo dakin tafito da sharan ta shiga dakinta ta sharoshi shima sanan tafara sharan falon Ammi sai hararanta take dan tai mata laifi tunda tai sabon wayan nan da Baffa yakawo mata take uban danne danne awayan data rasa nameme, tarasa uban me take dannawa awayan dababu komi aciki, dasafen nan ma daga ta dumama abincin kari saida taji kauri koda tafito taje kitchen abincin ya kone ga Aneesa agefe agaban murhun kan kujera tana daddanna waya bamata saniba tsabagen nisan datayi shine ta zuba mata dunddu ta karbe wayan har yanzu bata bataba saisa taketa satan kallonta tanaso ta roketa tabata amma bataga fuskar hakanba, karasa share falon tayi ta fitar da sharan tsakar gida sanan tawuce kitchen ta debo rushi ta dawo falon ta zuba turaren wuta ta shigar dasu dakunan kafin tafito da turaren wutan ta ijiye a tsakar falon tawuce tafita tsakar gidan, tsintsiyan kwakwa tadauka tana gyarawa ta shiga share tsakar gidan tana tafiya zaure dasu bude kofar gidansu da akayi yasa ta dago daga sharan da sauri wata farar yarinya ce doguwa tadan yafa dan ficicin gyale ta shigo tsayawa Aneesa tayi turus tana kallonta murmushi yarinyar tayi tace "yakuri hala na tsorataki dan Allah tambaya nake wlh tun safe muke garari a Suleja nan mun kasa gane gidan dan Allah nanne gidansu Aneesa mai lalle?" jin gidansu ake nema yasa ta gyadamata kai tana murmushi tace "nanne" wani irin ajiyan zuciya yarinyar ta sauke tana shafa kirjinta tace "Wai Alhamdulillah laaaa koma kece Aneesa mai lallen?" dan murmushi tamata tace "eh, nice" da sauri yarinyar tabude kofar gidan wani babban motane pake a kofar gidan nasu ihu tayi dagangan zauren tace "Anty nanne gidan, gama Aneesa mai lallen nan" bude kofar bayan motan akayi wata budurwa fara itama wacce tafi ta zauren tsawo da dan kiba tafito kana ganinsu kasan Ya da kanwa ne tana rike da wani hadadden designers bag na Charles and Keith da sallama ta shigo zaure. "Assalamu Alaykum" daga kai Aneesa tayi tace "wa alaykumus salam, ina kwana" tagaidata ganin babba ce, murmushi budurwan tayi tace "lafiya lau Aneesa, ashe kece mai lallen kinga wuyan damukasha kafin mugano gidanku kuwa" dan murmushi Aneesa tayi dake karama fuskanta wani irin siriintaccen kyau tace "lalle kukazo ne?" atare ya da kanwar sukace "eh lalle mukazo" "to kushigo, bari na shimfida muku tabarma ku zauna saina hada lallen mufara" da sauri yayar tace "a'a munzo daukan kine home service mukeso bamu kadai zamuyiba duk yan uwanmu na gida, tundaga Abuja aka mana kwatancen gidanku akace mana u are one of the best masuyin lalle in the whole Abuja, please home service mukeso yau za'a fara events din bikina wushe wushe za'ayi da daddare shine zakimana lalle" dan zaro ido tayi ganin yanda macen ke magana ayangance zaka gane irin yaran manyan nanne yan gayu, wasa da yatsan ta tashiga yi tace "banayin home service kuyakuri duk maison lalle a gida nakemai" daga yar har kanwar yisukayi kaman zasuyi mata kuka ahankali yayar tace "dan Allah Aneesa karkimin haka kekadai ne hope dina yau dinan am so stress out, bansan kan Abuja sosai ba hutu school kawai kedawo dani daga abroad saikuma wanan bikin nawa da za'ayi, ta ina zan nemo wata me lalle dazata bini gida tamana, dan Allah Aneesa mai lalli help me kinji sister" sosai tabama Aneesa tausayi kana ganinta kasan tagaji kam ahankali tace "to shikenan amma kuzo kufadama Ammi na, inta yarda saina biku" da sauri amaryan tace "to muje" ajiye tsintsiyan Aneesa tayi tana gyara hulan kanta dafa yau taso tai tsifa taje kitso dan gashin kanta ya tsufa amma kuma gamasu lalle sunzo, bude labulen falonsu tayi ta shiga falon da sallama suna biye da ita har gaban Ammi taje tace "Ammi gabaki nan sunce nabisu wai namusu lalle home service nace ni bana zuwa home service sunce dan Allah shine nace bari na kawo su wurinki" zama take shirin yi kusada Ammi tace "wuce kije ki karasa sharan ki" gyadamata kai tayi tafice daga dakin Ammi ta dubesu atare dukansu sukace "ina kwana Mama" cike da fara'a Ammi tace "lpy lau sannunku da zuwa" cikeda girmama amaryan tace "dan Allah Mama so muke Aneesa tabimu tamana nida dangina lalle dan Allah Mama, wlh bansan kowaba garin nan, da kyar nagane gidan nan shima kwatance aka mana yau za'a fara event din bikina wanda zan aura yau zai iso daga Chad shine za'a mai tabar damuke cema wushe wushe, dan Allah Mama kitaimaka mana" dan murmushi Ammi tayi tace "Allah ya sanya alheri yabada zaman lafiya" dan murmushi matan tayi tace "Ameen, nagode Mama" murmushi Ammi tayi tace "a gaskiya bana barin Aneesa zuwa home service lalle duk wacce keson lalli har gida ake zuwa tamusu anan agabana, sonake kome takeyi idanuna akanta tarbiyan ya mace saika saka ido sosai sanan ka kula ita kadai gareni, banso nacemiki a'a dan kallo daya namiki nagane you are so stress out, nayaba da hankalin ki ainun, zata biku amma da sharadi zaku dawomin da ita dan Aneesa batasan cikin Abuja ba, rayuwan ta komi anan Sulejan mune kin yarda?" da sauri Amaryan dawani murmushin annuri ya lullube mata fuska jin Ammi ta yarda tace "Mama namiki alkwari zansaka driver gidanmu yadawo da ita da acema lokacin am free dana dawo da ita da kaina kodan karamcin da kikamini amma zansa Baba lado driver yadawo da ita har gida namiki alkwari dama shiya kawomu yanama waje, I promise" murmushi Ammi tayi tace "shikenan karfe nawa za'a gama lallen?" dan tunani amaryan tayi kafin tace "gaskiya bansani ba Mama nida yan uwanmu ne sai kawayena guda biyu da basuma riga sun isoba dan ba'a garin nan sukeba amma dazaran tagama bazan bari ta bata lokaci ba zansa adawo da ita" murmushi Ammi tasake yi tace "shikenan nabaki amanan ta, please kisa mata ido karki bari tabar sight dinki, Aneesa wani zubin batada kai akwai neman fitina, please ku samata ido kunji" atare sukace "to Mama" duk suna murmushi ganin yanda matar keji da yarta, kwalama Aneesan kira Ammi tayi. "Aneesah" shigowa dakin tayi da saurinta duk suka bita da kallo Ammi tace "jeki shirya ki cire kayan nan, fara tattaro kayan lallen dakika siyo a kasuwa jiya kisaka ajaka saikije ki chanza kaya kizo kutafi" washe ma Ammi baki tayi tajuya da sauri tanajin dadi hakanan taji tanaso tabisu itama kodan taga family wayan nan kyawawan yan gayun yan matan kaman ma buzaye ne su, lallen ta tattaro dasu ledoji da sajen ta hada ajakanta da handglove tafito tabama Ammi, jakan Ammi takarba tana kara dubawa to make sure ta kwashi komi dan wani zubin Aneesa ta iya annoying mantuwa dazakaji kaman ka maketa itakuma ta wuce daki dan shiryawa, wani black fited gown tasaka mai kyau dan har jerin stones gareshi ta wuyan sanan tadauko wani ironed baby pink hijabinta mai hula ta zura ta zauna abakin gado tasaka safa akafa kafin ta tashi taje gaban madubin tadau kawalli ta zizara sanan tadau man baki ta shafa dayay kaman ta saka janbaki, ba karamin kyau tayiba wani irin asirtattcen kyau da only the seer kan see karamin jakanta ta rataya tafito falon hakan yasa yan mata suka mike, karasawa tayi gaban Ammi kaman zatai kuka tana kallon fuskarta, kwafa Ammi tayi tadau wayar daga gefenta tamika mata, wani irin murmushi tayi ta fada jikin Ammi tsabagen dadi tace "thank you Ammi na, bazan kara kona abinci ba kinji" gyadamata kai Ammi tayi tana tabe baki tace "common tashi kutafi kidenamin wani dadin baki, saikin dawo, ga jakan lallen" ta mika mata jakan lallen, karba tayi tace "bye bye Ammi na, kimana abinci mai dadi" yanda tai maganan yasa yan matan suka fashe da dariya, Ammi tace "aikin kenan acici kawai" murmushi tayi tareda rufe fuskarta da hijabi tawuce tafita daga dakin yan matan sukace "sai anjima Mama mun gode" "saikun dawo Allah sanya alheri" Ammi ta fada tana daga musu hannu fita sukayi daga dakin Aneesa na gaba har zuwa waje sukai wurin motar, baya amaryan tabude mata tace "shiga" shiga tayi ahankali amaryan ma ta shige, kanwar kuma ta shiga gaba suka rurrufe kofofin motar Baba lado yatada motar yaja tareda bata wuta, duk shiru sukayi sun ciciro manyan wayoyin su suna latse latse hakan yasa Aneesa tai wani murmushi irin nima inada soft touch dinan, bude jakarta tayi taciro tata tafara dannawa saikuma ta dago kai tana kallon abinda amaryan keyi awayanta ganin WhatsApp takeyi yasa takasa hakura dan matsowa kusada ita tayi tamika mata wayanta tace "Anty wai yaya ake WhatsApp dinan kinga wayata jiya Baffa na yakawomin inaso nai WhatsApp amma bansan wazai samin ba" murmushi amaryan tayi ta karbi yar tecno tana kallo tace "aiko wayan nada kyau" wani irin murmushi Aneesa tayi tace "nagode Anty, nima inason wayan wlh bansan haka touching screen keda dadi ba saida Baffa na yakawomin ita, jiyan nan nakusan raba dare ina tabe tabe, da yau nai niyyan naje shagon liti mai saida film din anguwan mu naira hamsin yake karba ya sassaka maka films awaya nace zanje asamin nima naita kallo abina" murmushi amaryan tayi ta kalli fuskan Aneesan hakanan taji yarinyar ta burgeta she's so pure at heart dan wanan wayan ne tecno takema murna haka, Allahu Akbar rayuwa kenan abinda ka raina shi wani kesamu yakasa bacci sabida tsantsan farin ciki, saisa akace kadena duban nasama dakai wanda yafika ni'ima sabida zaka kasance mara godiya ga Allah, by the time ka kalli nakasa dakai wanda kafishi saika godema Allah more and more which of the favors of Allah will she deny?? Alhamdulillah, Allah has been super good, Alhamdulillah, tasake godema Allah, dan ajiyan zuciya ta sauke tareda gyara zama tace "nagama bakida data bazaki iya downloading WhatsApp ba" hannu Aneesa tasa abaki tafito da manya manyan idanunta tace "laaaa sub ko? Kash ancene sub dari biyar dubu daya akeyi, inna koma gida nacema Ammi tabani kudi nasiyo" murmushi amaryan tayi tace "don't worry zan miki yanzu" kafin ma Aneesa tai magana tace "kiramin number ki" number Aneesa ta shiga kira mata ta tura mata katin dubu biyar sanan tamata subscription din 3gb, itadai Aneesa bamatsan meta keyi da wayan ba tadaiga tanata taba wayan, bude mata Gmail tayi screenshot din password din data bude mata dashi mai sauki sanan tamata setting up play store tai downloading WhatsApp tabude mata tsaf ta nuna mata sai dadi Aneesa keji sanan ta tura mata few movies din India datake dashi awaya wanda shine yawanci films dinta, dadi Aneesa kaman zata suma ta kudurta aranta yauko lallen dazata zanama wanga Amarya ko lallen matar sakin duniya ne sai haka. Gamawa tayi tsaf sanan tajuyo zata bata wayan gani tayi sai leka wayan take tasa yatsa abaki tana taunawa tana murmushi tsabagen jin dadi, dariya ne ya kwashe amaryan da karfi hakan yasa akunyace Aneesa ta zare yatsan daga bakinta tana murmushi, mika mata wayan Amarya tayi tace "gashi nan yanzu saisu fara WhatsApp ko ga films nan ma duk ke kadai" cikin murna Aneesa tace "zanyi kallo yau, nagode sosai Anty, kinada kirki" gaban wani dankareren gida mai tapkeken Gate driver yay parking batare daya shiga cikiba, bude motan sukayi suka fiffito Aneesa ma tafito tana kallon wagegen gidan, fitowa kanwar tata tayi itama ta maida kofar tarufe amaryan tadubi Aneesa tace "mu shiga ciki" tabude Gate Aneesa biye da ita sai kanwar abayan su hadadden gidane babban gaske ashe saisa taga sunyi parkin a waje dan gidan cike yake da mutane da kuma canopy da aka mammakala ga kujeru mutane duk sun zauna akai, wani special canopy da aka shimfida babban rug ga pillows masu kyau jajaye sukaje amaryan tace "me kike bukata akawo miki, abinci, water drinks kokuma tea?" murmushi Aneesa tamata tace "a'a banjin yunwa abani ruwan zafi zan sa lalle ciki bayan nagama hadawa" gyada mata kai tayi ta kalli sister ta tace "ki zauna da Aneesa Nihal, lemme go and change zansa akawo miki ruwan" gyadamata kai tayi tawuce tajuya tai hanyar wani babban flat bata wani jima da shigaba saiga wata kaman yar aiki takwo flask din ruwan zafi da empty bowl karba Aneesa tayi ta hada lallen ta tsaya ya ruwan zafin a bowl ta wurga lallen ciki sanan ta shiga hada sajen yar aikin tadau flask din yakoma dashi ciki Aneesa sai kalle kalle take gidan ba karamin kyau yamata ba, wayansu matane taga sunzo an jera kwaryaye sun zauna sun fara bubbugawa suna waka saitaga Amaryan da wasu manyan mata sun fito da ita duk suna rawa suna tahowa inda take zaune itadai sai kallon culture take tana murmushi kawota wurin akayi aka zauna da ita wata babban mace tace "mai lalli fara mata" daukan lallin tayi da zuzzuba a ledan dazata amfani dashi ta ijiye sanan tadau sajen ta matsa kusada ita, ahankali ta cire hijabin jikinta ta linke gudun karya ba tashi da lalle taja handglove tasaka sanan tadau kafar tafara zana mata ja atafin kafa, guda aka farayi ana rawa, wani irin shegen lalle take zanama amaryan dan she already promise to give it her best ne amaryan nada kirki babu wanda saima lallen datake mata kallo daya yawuce saiya tsaya yacigaba da kallo lallen yay kyau ne to the extreme. [4/5, 8:05 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 1️⃣3️⃣ & 1️⃣4️⃣ _Free page_ Bata wani jima akan amaryan ba dayake tanada sauri tagama mata lallen tsaf ita kanta amaryan takasa dena kallon lallen da Aneesa tamata, Subhanallah tsarki ya tabbata ga ubangijin dayabama yarinyar nan gifted hands, murmushi Aneesan tayi tace "nagama Anty sai wane zanmawa?" da sauri kanwarta taja skirt dinta sama tace "ni ne Aneesa mai lalle" murmushi amaryan tayi tace "Aneesa kin mugun iya lalle, lallan ki bayama kama dana yan Nigeria, kina zana lalle kaman wata yar India, thank you Aneesa" murmushi tayi tana juya kanta tana zanama kanwar, kafeta da ido amaryan tayi sosai taji kawai Aneesa na burgeta she's so innocent da bazama kaji baka sonta bane, da ace tanada Yaya namiji wanda baiyi aureba da wlh saitace ga mata tamai, kwantattcen gashin keyanta dana gaban goshinta ta kalla sabida dan kwalinta yadan zamiye gashin ya kwanta sosai gadan ruwa ruwa ajiki na zufa, bakin fatarta na glowing sosai, just look at her pink lips ko ita fara bazata nunama Aneesan pink lips da yan kananu gasu so soft, tender and so moist, sai kallon Aneesan take yanda take zanama Nihal lallen tana mata fira, akwai yanda idanunta keyi idan zatai magana saikaga sunyi wani irin luuu ga bakin dogayen gashin idanunta dake karama fuskanta kyau. Gamawa da kafan Nihal tayi tsaf sanan tajuyo ta kalli Amaryan hada ido sukayi, murmushi tayi ta kalli kafar da hannayen tace "Anty naki yabushe kin iya wankewa kona wanke miki?" da sauri Nihal datai kaman zatai kuka tace "Anty please ki wanke da kanki takarasa min nawa kafin su Umma suzo su farayin nasu" hararan Nihal din tayi tai kwafa kafin tamike tsaye tace "don't worry Aneesa karasa yimata sai kizo kici abinci kiyi salla kafin kicigaba, lado ma yaje dauko friends dina daga Airport saikiyi musu suma insun iso" gyadamata kai tayi ahankali ta karbi hanun Nihal ta cigaba da mata, batawani bata lokaci ba tagama yima Nihal tsaf ta ijiye lallen akasa tana sauke ajiyan zuciya murmushi Nihal tayi tana kallon lallen ta tace "thank you Aneesa kin iya lallen wlh, bantaba yin lalle mai kyau irin wanan ba, nagode kinji zan nunama baby idan yazo anjima" murmushi Aneesa tayi batare da tace mata komiba daidai lokacin yar aikin su ta taho wajen ta kalli Aneesa tace "muje Amarya tace nakawoki kiyi salla kici abinci" gyadamata kai tayi ta zare handglove din hanunta tadau hijabin ta dayar karaman jakanta tabi bayan yar aikin nasu sai kallonta akeyi kaman ansanta upstairs sukayi itadai sai kallon ko ina take bata taba ganin gidamai kyau hakaba wani daki yar aikin tabude ta shiga hakan yasa tabi bayanta amaryan na zaune kan gado daure da zani tanacin salad da fridge chicken akai, murmushi tayi ganin Aneesa tanuna mata bathroom tace "shiga ki dauro alwala" gyadamata kai tayi ta ijiye jakanta ta shiga da kyar dai tagane kan bayin tai abubuwan dazatayi tadauro alwala tafito babu kowa a dakin sai dadduma dataga an shimfida mata hawa kai tayi tai salla abinta ta sallame tana zaune kan dadduma ta kurama hoton pre wedding picture dinsu ido sun mata kyau, bude kofa da akayi yasa ta dago kanta yar aikin suce ta shigo dawani babban tray dake dauke da abinci almost kala hudu jellof rice ne sai moimoi mai kyau, da kuskus da miyan kubewa lafiyayyen abincin yan maiduguri sai waina d miyan taushe, baki tabude dan bata San inda zata saka uban abincin nanba jellof rice tadauka tafara ci tana kurban cold drink dinta abincin dadi hakan yasa taci iya cinta sanan ta ture tasha ruwa, bude kofa akayi aka shigo amaryan ne itada kawayenta murmushi tace "wai har kin koshi Aneesa?" gyadamata kai tayi ta kalli kawayenta tace "sun iso suzo muje namusu" kallonsu Amarya tayi tace "better kuyi yanzu kafin su Umma and her friends sufara" dunguma duk sukayi suka bita. Haka tawuni tanama mutane lalle dabazata ma ita kirga adadin su ba salla kawai kedaga ta daga wurin kuma ko kadan bata gajiba sabida kayan dadin da aketa kawo mata tana tattaunawa, tana lallen sai kara gyara filin da za'ayi event din ake mata sai wanka suke suna saka wani anko na white and orange mai kyau, jin ana kiran magrib yasa tafara sauri tagama hanun matan datakemawa dan tafiya gida zatayi. Daidai lokacin Nihal ta iso taci gayu sosai an mata makeup tana sanye cikin ankon itama ganin Aneesa tsaye yasa tace "kin gama bazaki tsaya ki kalli event dinmu ba yanzu za'a fara fa su ango sunzo fa" girgixa mata kai tayi tace "ah a Ammi zatamin fada, tafiya zanyi" "muje to nakaiki wurin Anty makeup ake mata" Tai maganan tanajan hanunta sukai wani flat daban inda Amarya take, babu kowa a part din sai amaryan da aka gama mata makeup ta sanya wani orange lapaya tai bala'in kyau tana waya, saikuma kawayenta dasuma sun saka anko irin na Nihal, ganin Aneesa yasa tace "baby am coming barina sallami mai lalle I will call you back" ta katse wayan ta taso daga kan gado tana murmushi tace "Aneesa kingama zaki tafi?" gyadamata kai tayi tace "eh" wani jakan souvenirs na bikin ta dauko tace "ganaki tsaraban bikin kikaima Mama" takama hanunta tasaka mata aciki sanan tadau jakanta ta bude taciro wayansu kudi yan dubu daidai ta kirga 30k ta zare ta mika mata tace "ga kudin lallinki mun gode" kasa karban kudin tayi hakan yasa takara kama hanunta tasa mata kudin adan rude kaman zatai kuka dan batasaba rike kudi dayawa hakaba tace "sunyi yawa kudin, lallen danayi baikai hakaba, please kirage Anty" duka yan matan dakin harda amaryan dariya suka shiga mata da kyar amaryan tai shiru tanunata da yatsa tace "kinga banison mu tsaya dogon zance magriba tayi nama Mama alkawari zan kula dake" ta fizge jakanta tareda kamo hanunta tacire kudin ta chusa ajakan ta zage jakan ta rataya mata a kafada ta kalli Nihal tace "jeda ita waje kicema Baba lado nace yamaida ta gida" ta kalli Aneesa da tama kasa magana tace "bi Nihal kuje amaida ke gida kinji nagode sosai ki gaidamin da Mama" gyadamata kai tayi ahankali tanaji kaman zatai kuka tace "nagode Anty, Allah sanya alheri sai anjiman ku" tadaga ma sauran kawayen hannu ahankali daga mata hannu sukayi suna atare sukace bye tabi bayan Nihal suka fita, kida sai tashi yake compound din yacika makil da jama'a gari yadan soma duhu amma ba sosai ba amma ko ina wutan lantarki ne bauuuu ya haska ka ko ina kana ganin bikin kasan bikin manya ne, hanyar Gate sukayi Nihal tafice tana biyeda ita karo Nihal taci dawata babban mata mai jiki taci gayu tasa wani lace dake walkiya, harara ta watsama Nihal din tayi tace "ina zaki baki ganin gabanki ne mara kai?" sunnar dakai kasa Nihal tayi wanan yar baban tasu Anty Hindu tacika masifar fitina, ahankali tace "Anty Hindu Anty ne ta aikeni zan kai mai lallen nan wurin Baba lado ne yakaita gida" wani mugun kallo tamata tace "ga lado chan taje tasame shi yakaita baya komi hirama yake da abokanenshi, ke come with me I want you to serve my guest banson ma'aikata suyi serving nasu, yanzun nan suka iso daga Dubai" ta kalli Aneesa datai zuru zuru tana kallon yanda katuwar matar ke masifa tace "wuce mai lalle ga lado chan tafi yakaiki" tamata pointing inda driver yake cikin tulin uban motocin dake anguwan ya zauna akan boot din mota shida wasu maza guda biyu suna hira, ta kalli Nihal tace "wuce mutafi" tai ciki waving hannu Nihal tamata tace "sorry Aneesa kije wajen ladon ai yasanki kuma yasan dama zai maidake gida, bye mungode" gyadamata kai tayi ahankali Nihal tai murmushi. "Nihal!" Anty Hindu ta leko tana hura hanci da sauri tabita tace "ganinan Anty" tawuce sukai ciki binsu Aneesa tai da kallo kafin ta sauke ajiyan zuciya gabanta sai faduwa yake duk ma wani tsoro tsoro takeji tarasa me yasa ita dayakamata taita murna yau tai lallen da aka kirgo dubu dubu har dubu talatin aka bata amma bataji ba, ajiyan zuciya tasauke tadaga kafa ahankali tafara tafiya tana dumfaran inda su Baba ladon suke, anguwan motoci sai shigowa suke ana parking ana sauka ana shiga gidan bikin, gani tayi lado ya dirko daga saman motan ya danna key yabude motan zai shiga da sauri takara sauri, gani tayi ya shiga sauran ma sun shiga yatada motar yayo reverse da gudu ta daga kafa bataso tai ihu dan mutane sunyi yawa gashi duk yan gayu ba kaman itaba datasha hijabi har kasa ba, ganin yajuya motar yasa tasa gudu amma kafin takai yaja mota dasauri rabi motar amma harya tafi hakan yasa ta tsaya chak kirjinta nawani irin bugawa not knowing what to do, ringing dataji wayarta nayi yasa ta kalli Jakarta da sauri zata ciro jakan tabude tacire wayarta aka wani irin danna mata horn daya mugun tsorata ta dan atsakiyan titi take, da gudu ta koma baya duk internal organs dinta na rawa ta jingina da wata mota, zip din jakarta ta zage ta ciro wayar data shiga kuka akaro na biyu ganin number Ammi ne yasa taja tai picking da sauri takara a kunne, kafin ma tai magana Ammi tace "bakisan dare yayi bako Aneesa, mena cemiki? Banace miki duk inda kike ko a ina kike kidena kaiwa magriba ba? Once kinga hudu tayi start preparing to come back home ba abinda nasha fadamiki kenan ba?" Ammi takarashe maganan tana mata ihu dayasa jikinta yakama rawa, in this world Ammi is her best friend yet babu masifa da fadan wacce take tsoro aduniyan nan irin na Ammi, intai laifi Ammi na fada har kuka take dudda batada yawan kuka amma wani zubin kafin ma Ammi tafara fadan tafara kuka tsabagen tsoron fadan Ammi. "ninake miki magana kikamin shiru Aneesa?" da sauri ta girgixa kai bakinta har rawa yake tace "Ammi wlh bahaka bane, nama fito but kafin nazo driver yafita kuma ina waje, Ammi am sorry" jin yanda muryan ta ke rawa yasa Ammi tadan sassauta karta rudata tace "to kikoma kice musu driver yafita susa wani yadawo min dake gida dare nayi yi maza" da sauri ta gyadakai tace "tom" ta katse wayan tajuya da sauri tai hanyar gidan, wasu manya manyan security har guda hudu tagani agaban gate din wanda basu dazu data fito, duk mutanen dazasu shiga gidan saisun nuna musu wani abu dabata san kome ba sai taga sun matsa musu sun wuce ciki gashi kida sai tashi yake, karasawa tayi suka sha gabanta. "Madam show us your invite?" da sauri ta kalli wanda yamata maganan kaman wacce bata iya magana ba ararrabe tace "I...n...v..ite?" gyadamata kai yayi yace "yes your event pass, show us" da sauri tace "amaryan zan gani nice mai lallen su" "we don't know dat one madam kindly leave here if you don't have invite, only invitees can grace this occasion, sorry Ma" yay maganan while sauran na duba invite din wasu suna basu wuri suna shiga, kallon abinda ake nuna musu tayi taga katin bikin amma wani hadadden dan karami ne. "madam kindly leave, this event is strictly kan wayanda aka gayyata, leave so that we will not have to force you leave" yanda yamata maganan yasa yasa tajuya ahankali, hankalin ta dukya tashi komawa tayi jikin motan data tsaya dazu taciro wayarta hanunta na rawa sosai tai dailing number Ammi tana sake shigewa dan lungun space din in between car to car dake pake a wurin, ta tsugunna ahankali, picking call din Ammi tayi hakan yasa taji wani kuka yazo mata dabatasan daga ina yazoba, sakin kukan tayi sosai hakan yamugun dagama Ammi hankali. "innalillahi, ke Aneesa, are you okay? Maiya faru? menene kike kuka? Talk to me dena kukan kinji, Aneesa menene?" cikin kuka sosai bakinta na rawa tace "Am... Ammi anhanani shiga gidan, ansa security a kofar gidan saika nuna ID card din bikin za'a bari kashiga ni bandashi basu barni na shiga ba?" Addu'o'i Ammi takaranto aranta danji tayi tamafi Aneesan shiga damuwa, yanzu idan wani abu yasame ta ubanme zata fadama yan uwan babanta da dama jira suke batayi bama sunce tayi balle kuma tayin, ajiyan zuciya ta sauke ahankali ta kirata. "Aneesa" ahankali tace "uhm" "stop crying, kinsan sunan anguwan dakike?" girgixa mata kai tayi tace "a'a bansani ba" "kina inane yanzu haka?" cikin crying voice tace "ina lungun motocin da akai parking a anguwan kaman na yan biki ne" "okay, fito to duk wani wanda kika gani kibashi wayan nai magana dashi naji a anguwan dakike, a ina kika sami katin waya haka naga bai kareba har yanzu?" cikin kuka tace "amaryan ta turamin dazu" "okay tashi duk wanda kikagani kibashi wayan to" tashi tayi ahankali tana goge hawayen daya gama batamata fuska tafito daga lungun motar ta tsaya abakin hanyan tana kalle kalle babu kowa sai security dake bakin Gate har lokacin saikuma tulin uban motocin yan biki kowa na ciki kida na tashi da alamun event din ya kankama ne, ganin ba kowa yasa taji wani kukan yazo mata tsugunnawa tayi a wurin wayar na kunenta tarufe fuskarta da hijabi tana kuka sosai, a rude Ammi tace "menene bakiga kowa bane? Stop crying mana kina dagamin hankali wlh" gyadamata kai tayi cikin kuka tace "Ammi babu kowa" tasake fashewa da kuka hankalinta yatashi ainun bamatasan mezatayi ba, batasaba yin dare hakaba a ko ina, dama ace Suleja ne tasan ko ina dakoda kafane saita dandaro, koma bahaka ba anyhow anyhow she wi definitely find her way back home, but nan babu inda tasani, batasan cikin Abuja ba batasan ko inaba, Brain dinta yagama chuchewa. "Hi Fearless lady" wani sassanyar murya, very cool, calm yet husky murya yadaki dodon kunnuwanta, Ammi dahar lokacim take kan waya tace "naji muryan wani bashi, bashi wayan namai magana da sauri" dago kai tayi ahankali tasa hijabinta tana goge fuskarta dayan hanunta kuma tamikama mutumin da bama ta kallaba wayarta da mistakenly hanunta ya danna speaker. "Bawan Allah dan girman Allah help my daughter, batasan ko ina a Abuja ba, wanda yakamata yadawo da ita kuma yatafi, please ka taimaken badan niba dan Allah kasata ahanya, koka kaita bakin titi koka sata a hanyar dazai sadata da main road tanemi motar dazai kawota Suleja, please help a mother, am so worried, dan girman Allah help my daughter, kasamin ita a hanya dan Allah tadawo gida kar y'ata tabata kaji bawan Allah" yanda taji Ammi narokan mutum itama kanajin muryanta kasan tana cikin tsananin damuwa yasa taji wani sabon kukan yazo mata kaman wacce akama mutuwa tacigaba da kuka kaman tata takare aduniya da karfi, jin kukanta yasa Ammi tace "hello Aneesa me kuma kike kuka eh, karki damu dazaran kin fita titi zaki sami motan Suleja, inma baki samuba nima zan taho na dauke ki dakaina, bari na nemo yaron Hadiza mai keke napep na makotan mu, dena kuka babu abinda zai sameki okay kinajina, stop crying Aneesa, stop" Ammi tafada cikeda lallashi cikin kuma tsananin damuwa, gyada kai tayi tana shashshare fuskar da Hijabi tana kokarin hana kanta kukan, katse wayan yay ahankali yana kallon yanda take share fuska da Hijabi, ahankali yakai hanunshi yadaura kan hanunta dake saman kan fuskarta wani irin sanyi taji tundaga kan feet dinta har zuwa kwakwalwanta, ahankali yakama hanunta gam wani irin hannu mai taushi taji dakeda sanyi sosai, ahankali tadago kanta in a very slow and steady motion, hada ido sukayi da Aliyun dake sanye cikin wani fitinannen white magic gizna dake wani mahaukacin kyalli anmai aikin hannu a kayan, yana wani irin cool kamshi dakesa kaji zuciyarka ta natsu, da sauri ta lumshe ido dan her eyes couldn't stand haske da haiban dake tattare dashi takai almost one minute ahaka ita bata karbe hanunta ba ita batai motsi ba ita bata bude idoba shima kuma haka, hanunta dataji yaja ahankali yafara tafiya da sauri tabude idanunta, samun kanta tayi da daga kafa tana binshi gaban wani Brabus jeep dat is directly opposite to lungun motar datake tsugunne tun dazu yakai ta yabude gaban motan zai sata ciki tsayawa tayi chak tafashe da kuka sosai ta fizge hanunta tace "ina zaka kaini niban sanka ba?" shiru yayi yana kallon fuskarta kaman yasami tv batare dayace komiba itakuma sai kukan takeyi takasa kuma matsawa konan dachan sanan kuma taki shiga sunkai almost 5 minutes ahaka wayarta dake hanunshi har lokacin ne tahau kara da sauri ta kalli wayan, janye idanunshi yayi daga kanta ya kalli screen din wayar ganin sunan kan screen din Ammi yasa ya kalleta ahankali yace "get in" yanda yamata maganan ba wasa sanan kuma ba tausayi yasa tasami kanta ta daga kafa tazo har gabanshi inda yake tsaye rike da marfin motan tana share hawaye tai bismillah ta shiga cikin motan, hijabin ta data saki yafito daga motan ya kalla ahankali yatako ya tsugunna da sauri ta juyo ta kallai hada ido sukayi yana wani irin kallonta, sosai gabanta ke faduwa kaman zai fito gashi takasa janye idanunta daga kanshi kaman eyes dinshi are compelling her to look at him by fire by force, ahankali yake tattaro hijabin batare daya dena kallonta ba tattarawa yayi ya dunkule yadaura asaman kan cinyarta, da sauri ta kalli kan cinyar nata jin hanunshi akai hijabinta tagani ya tattaro ya ijiye mata mikewa tsaye yayi yamaida kofan yarufe ahankali sanan yazaga yana tafiyan nan kaman baiso yayi yabude dayan side din ya shiga tareda rufo kofar yaja sit belt dinshi yana sawa batare daya kalleta ba yace "fasten your sit belt" juyawa tayi tanajan igiyan sit belt din da karfi amma yamaki fitowa sai fama take hakan yasa ya juyo ya kalleta ganin yanda take fama da sit belt din yasa yacire nashi yataso daga kan kujeran shi ya matso da kanshi ta gabanta wani irin sakin sit belt din tayi da gudu ta makale jikin kujeran, yanda takejin kamshin turaren akan fuskarta yasa numfashin ta yafara fita da sauri da sauri kaman zata kurma ihu, hanunshi yadaura kan sit belt din yaja ahankali yana wani irin kallon fuskarta shi kanshi baisan mesa yake kallonta hakaba and anytime ya kalleta the beating of his heart use to change. "m....me ha..k...haka?" Aneesa tai maganan muryanta na breaking sosai, makala sit belt din yayi yakoma inda yake tareda sauke ajiyan zuciya he's not just himself da sauri ya kunna motar yay reverse yaja yafara gudu, ringing da wayar Aneesa yafara yasa ya kalli wayar ganin Ammi ne ya mikamata wayan yace "answer d call, tell her you are on your way". _anan nakawo karshen free pages. Duk wacce takaran tamin littafin batare data biya dari uku ba nabarta da Allah ban yafe mataba duniya walahira_ _duk maison cigaba da karanta littafin ATSAKANIN SOYAYYA zata tura naira dari uku kacal ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment ta watsapp number na 07012181461, saina saka ki a group din danake posting_ _wayanda tun kafin ma nakawo karshen free pages suka biya nagode Allah barmin ku, trust me zakusha dadi a book dinga, M Shakur mai sabon salo ce kuma kunsani Always!!!_ _ku tuntubeni kan wata magana ko business ta nan 07012181461_ [4/5, 8:09 AM] Hijabi_muslimah🙌: [18/02, 18:01] Aishat Muhammad: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 1️⃣5️⃣ _how to subscribe_ _Zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment ta WhatsApp number na 07012181461 sainai adding naki a group din danake posting. Zaki iya turo MTN card 300 ta watsapp number na idan baki da bank_ _littafin nan na kudi ne duk wacce ta karanta batare data biyaba ban yafe mataba, pay anan ko pay a lahira your choice 🤷🏿‍♀️_ Fuskarshi ta kalla ganin driving dinshi yake hankalin shi nakan hanya yasa tamika hanunta dake rawa sosai ta karbi wayan tai picking takara akunne. "Aneesa kina ina yanzu?" ahankali tace "muna hanya" da sauri Ammi tace "mutumin ne zai kaiki?" gyadama Ammi kai tayi ahankali tace "eh shine" dan ajiyan zuciya Ammi tasauke tace "to Alhamdulillahi, dazaran kunkai bakin titi akwai Motocin Suleja dayawa saiki shiga kinji idan kin shiga ki kirani ki sanar dani kinji, kidena kuka babu abinda zai saman mini ke okay" gyadama Ammi kai tayi tace "tom" katse wayan Ammi tayi hakan yasa ta janye wayan daga kunenta ta ijiye akan cinyarta tana sauke ajiyan zuciya, ganin sun shigo kan titi yasa ta kallai ganin har lokacin hankalinshi nakan titi yasa tadan gyara murya danji tayi muryan ta yadishe sosai sabida kukan datayi, ahankali tace "uhhhh anan, anan kan titi Ammi na tace na sauka" dan juyo dakai yayi ya kalleta suka hada ido dan lumshe ido kadan yayi yabude kafin ya maida hankalinshi kan tukin dayake yi batare dayace mata komiba, ringing da wayarshi yayi yasa ya kalli wayar dake ajiye gefen shi ganin Abdul ne yasa baiyi picking ba dan yasan nemanshi yakeyi, saida yasake kiranshi akaro na biyu sanan yadaga wayan yakara akunne yay shiru. "where are you Leo? Nafito banmaga motanmu ba don't tell me kakoma gida, waikai wani irine eh fisabilillahi fa, he's our friend fa, haka kakeso amana ranan bikin ka eh? Duk abokanen ka suki zuwa sabida baka zuwa nasu?" dan yatsine fuska yayi yace "kacikani da surutu am driving fa" "driving? Driving to where?" dan murmushi yayi kadan yace "idan nadawo we will talk, am tired yanzu" ya katse wayar yamaida kan cinyarshi, ta gefen ido yaga sai share hawayen dasuka shiga zubo mata takeyi hakanan batasan mesa taji tana shakkanshi ba, takasa mai magana dudda batasan inda zai kaita ba, kuma gashi Ammi tace akan titi zai sauketa tahau motan dake kawo mutane Suleja, itadai yau tata takare, bata tabayin dare haka awuriba, tunanin hakan yasa hawaye sai zubowa daga idanunta suke, dan murmushi yayi yasa hanunshi a aljihu yazaro wani clean soft handkerchief dake wani cool kamshi yamika mata, kallon handkerchief din tayi kafin tasa hannu ta share hawayen dake kan fuskarta ta girgizamai kai batare data karba ba alamun a'a, ajiye mata handkerchief din yayi akan cinya yamaida hankalinshi kan tuki fuskarshi nakan hanya, sai share hawaye take dasunki tsayawa saida taga wani signboard an rubuta Suleja 20km yasa tai wani irin murmushin kuka, juyawa tayi da sauri ta kallai juyowa shima yayi ya kalleta dawani irin calm look da yatsar shi yamata pointing handkerchief din dayabata dake kan jikinta, da sauri tadauki handkerchief din ta share fuskar ta tass tareda sauke wani irin ajiyan zuciya mai kara dahar saida yaji, dan murmushi yayi ganin yanda ta natsu dataga sundau hanyan gida. Gudu yake sosai basu wani jimaba ya kai Sulejan sanan yarage gudu yadan kalleta cikin calm voice dinshi yace "show me the road to your house" gyadakai kai tayi tasa hannu tana nunamai hanyar yanata bi har sukakai anguwan su, a kofar gidansu ta hango Ammin su tsaye sanye da dogon hijabin ta hanunta rikeda waya, da hannu tamai pointing Ammi tace "ga Ammi na nan" rage gudu yayi tareda rage karfin wutan gaban motan sabida karya haska Ammin sosai tun kafin yay parking tawani irin bude motar da gudu tai wajen Ammi data tsare motar da kallo. "Ammi, Ammi, Ammi" kafin Ammi tace ma wani abu taje da gudun gaske tai tsalle ta rungume Ammin kaman wacce tai shekara bataga Ammin nataba, rungumeta tight Ammi tayi tanama Allah godiya. "Alhamdulillah" kafin ta dagota daga jikinta takama habarta da hannu daya tasa dayan hanunta tana share mata fuska tace "Alhamdulillah Allah nagode maka, you are ok ko Aneesa na?" hannun Ammi ta rike tareda gyada matakai tana murmushi hakan yasa Ammi tasake sata ajikinta ta rungumeta, shiru yayi ya tsaya a mota yana kallonsu, looking at affection din Ammi towards Aneesa yasa yaji he just wish Mummy shi was alife to hug him like this, he miss his mum so so sooo much, lumshe ido yayi ahankali zuciyanshi namai wani irin zafi. Ahankali yajinginar da kanshi da kujera kirjinshi namai wani irin zafi, knocking glass din motar da akayi yasa yabude ido ahankali, Ammi yagani tsaye rungume da Aneesa a gefenta, ahankali ya bude kofar shibai masan mezaiyi ba yadai sami kanshi da kasa daga fuskarshi ya kalleta zaiyi magana Ammi tarigashi. "nagode, nagode bawan Allah, yanda ka taimaki Aneesa Allah ya taimaka maka adukkan al'amuranka, Allah ya haskaka rayuwan ka, kakawo mini ita har gida safe and sound, thank you so much, may Allah reward you abundantly" kasa ma magana yayi sai gyadamata kai da yayi ahankali, ganin haka yasa Ammi tadan bugi kafadar Aneesa da kanta ke kasa tace "bakimai godiya ba Aneesa" ahankali tajuyar da kanta ta kallai har lokacin kanshi akasa dauke idanunta tayi daga kanshi ta maida kan yatsunta data shiga wasa dasu ahankali tace "nagode sosai, Allah yasaka da alkhairi" murmushi Ammi tayi tace "mun gode malam saida safe, wuce mutafi Aneesa" jan hanun Aneesan tayi tasa key tabude kofar gidansu dahar ta kulle ta shiga, dan waigawa Aneesa tayi tasake kallon motar dudda bata iya ganinshi daga wurin amma saida gabanta yafadi da sauri ta shige ta maida kofar tarufe, sukai cikin gida, falo suka shiga ta ijiye souvenir da akabata akasa ta zauna kusada Ammi tana bude jakanta tace "Ammi barina saka chaji tunda akwai wuta, yautun safe bansama wayata chaji ba" ciro wayar tayi daga jaka tana kokarin kunna wayar kwan lantarkin falon yawani irin yin kara ya tarwatse da gudu tarike Ammi sabida tsoron dataji, salati Ammi tayi. "innalillahi tome kuma yasami kwan lantarkin ko karfin wutan yay yawane?" tai maganan tana kunna wutar toculan wayanta ta haska wajen wutan taga yanda yafashe, tsaki Aneesa tayi tace "Ammi dama wanan na dan dari uku baida kyau energy bulb yafi wanan yan darin dakike siyowa kyau, anmafa ce baya jan wutafa, bari naje nasiyo" tai maganan tana zage handbag dinta ta kwaso duka kudin da aka bata ta mikama Ammi tareda zare dubu daya ta mike tsaye tareda daukan hijabinta, Ammi dakebin kudin da kallo tace "wayabaki kudi dayawa haka Aneesa?" dan dariya tayi tace "amaryan tabani wai kudin lallena bari nadawo nabaki labarin abinda ya faru yau" dubu biyu Ammi tazaro cikin kudin tamika mata tace "gashi ki shiga gidan Maman su Muhammadu kice nace gashi injini" karba tayi tace "to" tawuce tafita daga dakin tana haskawa da wayanta dan tsakar gidansu dama babu fitila, bude kofar gidansu tayi tafita tana haska kudin hanunta da waya tacire dubu biyun tarike su separate sanan ta shiga gidan dat is next to them inda Ammi ta aiketa ta mika kudin tafito tana kalle kalle, idanunta ne suka sauka akan motan daya kawota ganin har yanzu motan na wurin baitafi ba, faduwa da gabanta yayi yasa tasauke kai da sauri ta dena kallon motar, tsallakawa tayi dayan side din tai wajen wani shago dayake chan gaba kadan, ta shiga tasayo kwan lantarkin mai kyau nadan dari biyar sanan tajuyo tanadan satan kallon motan tana tafiya towards there house, sosai mamaki yakamata ganin har lokacin motan na wurin tai hanyar kofar gidansu tana kallon motar, hannu tasa zata bude kofar gidansu saikuma ta janye hannun tasake juyowa ta kalli motan to kodai baida lafiya ne? Mutumin da tun dazu yakawo ta aiya kamata ace yatafi by now, in fact yamayi nisa ahanya, kasa hakura tayi ji kaman wani abu na fizganta tafara tafiya so take kawai taduba shi taga ko lafiya, ahankali take tafiya tana kallon motar kafin takarasa gaban motan taga yabude kofan motar hakan yasa ta tsaya chak takasa karasawa tadan kwantar da kanta tana lekawa, ahankali yasa kafarshi yafito daga motar yamaida kofar motar yarufe tareda jingina da motar ya rungume hannayenshi a kirji yana kallonta, faduwa gabanta yayi sosai sabida yanda idanunsu suka hadu da sauri tajuya zata koma ya kira sunanta for the first time. "Aneesah!" tsayawa tayi chak jin yanda yakira sunanta har ranta taji kiran sunan saida duka organs din jikinta suka amsa, murya chan kasa ta yanda ita kadai ne zata ijiyajin meyace calmly yace "come" sosai takejin maganan shi nazuwanma zuciyanta kaman command, kasa jurewa tayi tajuyo ahankali taa kallai, gyada mata kai yayi tareda dan lumshe ido sanan yabude su yadaura akanta, daga kafa tayi ahankali tataho wajen kanta akasa ta tsaya agefen shi kafafun ta nadan rawa sabida wani sanyi dasuke mata da batasan nameba, juyowa yayi yay facing dinta yana kallon yanda take wasa da kwalin kwan fitilan hanunta, murya chan kasa yace "ina kikaje?" batare data kalleshi ba kanta akasa tace "kwan lantarki naje nasayo" shiru yadan yi kafin ahankali yace "maisa baki aiki brother kiba yaje kika fito da dadaddare?" kanta akasa tace "uhm banda brother" "ke kadaine?" yatambaye ta immediately bayan tai maganan, gyadamai kai tayi batare datai magana ba, ahankali yace "what about your Dad?" dago kai tayi ta kalleshi hada ido sukayi da sauri ta maida kanta kasa, ahankali cikin wani irin siriruwar murya tace "yarasu" sosai kalman yarasun yadaki zuciyan shi hakan yasa yay shiru yana kallonta sai chan yace "sorry! Allah ya jikanshi" gyadamai kai tayi kaman zatai kuka dan sosai tuna mata da Baba, ahankali tace "Ameen" sukadanyi shiru batare dawani daga cikinsu yakara cewa wani abuba, dan dago kanta tayi ta kallai ganin ita yake kallo har lokacin yasa tace "in tafi?" girgixa mata kai yayi yace "No" tsayawa tayi duk tanajin wani iri yanda ta tsaya dashi danko kadan bata saba tsayawa da samari ba ita bamata dawani saurayin kirki dan batabasu lokaci. "me kikaje yi agidan bikin nan?" hanunta ta shiga wasa dashi kanta akasa tace "lalle naje yi musu" "lalle? You mean henna? Are you a henna designer?" gyadamai kai tayi tace "eh, na iya" dan murmushi yayi yarinyar nan bala'in burgeshi take bana wasaba, shidai in his life this is the first girl daya taba gani dayaji ta burgeshi, dago kai tayi ahankali kaman wacce take tsoron ta kalleshi tadan kalleshi tace "ya kanwar ka?" dan shiru yayi kafin yadan juyar da idanunshi cikin jin dadi yace "oh Rauda? Dama kin ganeni?" gyadamai kai tayi da sauri tace "eh tundazu ai naganeka, kunyi kama ai da ita saida kafita uhmm...uhmm" muryan ta ya sarke sotake tace yafita kyau amma takasa fadi hakanan taji tanajin kunyan tace mai haka, murmushi yayi sosai ganin takasa fadin abinda takeso tace mai, murya chan kasa cikeda zolaya yace "ashe kin iya kuka haka I tot mara tsoro bata kuka eh Fearless lady?" rufe fuskarta tayi da hijabi da sauri tareda yin murmushi akunyace tai gaba zata wuce dan maganan ta ya mugun bata kunya da sauri yace "wait" tsayawa tayi chak batare data juyowa ba sai murmushi take ya mugun bata kunya, cikeda murmushi tace "wat? kaga Ammi na zata zo tanemeni yanzu nan" tafiya daidai yake hanunshi zube cikin aljihu harya tako ya tsaya abayanta chak, yanda tajishi abayanta yasa taji numfashinta na neman daukewa da sauri tajuyo sukai facing juna yanda taga yana kallonta yasa taji takasa magana sai numfashi take fitarwa da sauri da sauri heart dinta is beating way too fast kuma batasan mesaba sai kyafkyafta ido take, one step yakara ya matso gab da ita ahankali yace "can we be friends Aneesah?" Ba karamin faduwa gabanta yayiba jin kalaman dasuka fito daga bakinshi, rawa lips dinta yafara tanadan zaro idanu zatai magana yamika hanunshi ya karbi wayanta dake kan hanunta ya bude ganin ba key, danne danne ya shiga yi kafin ahankali yamika mata wayan yace "take" hanunta tamiko ta karbi wayan da sauri tajuya tai cikin gida tarufo kofa, hakanan yaji ko kadan baiji dadi data tafiba kaman yabita, komawa cikin mota yayi yabude ya shiga, kifa kanshi yayi akan starring mota ya fuzar da iska he seriously don't know what's wrong with him, tun daga fitowan Aneesa daga gidan bikin tareda Nihal idanunshi suka sauka akanta lokacin yana tareda Abdul a cikin mota, Abdul yacemai sutafi yace yaje shizai shigo anjima, haka ya dinga kallonta ta mota har lokacin databi motan su Lado da gudu da lokacin data shige lungun mota da lokacin data fara kuka tana waya, shidai baisan mesa ba he just love natsuwar yarinyar, yanda take tafiya a natse, da yanda take magana a natse, da yanda muryanta ke fita so gently and innocently bala'in burgeshi yake, boldness din yarinyar use to melt his heart, bai taba ganin yarinya dat match his taste like her ba, hakanan yaji he just wanna be her friend, a girl like her is worth associating himself with, wayarshi dayay kara yasa ya kalli wayan ganin Dad ne yasa ya ijiye wayan yasan fada Dady zai fara baifito da bodyguard dinshiba, tada motar yayi yaja yana lumlunshe ido he's so tired dan driving dinan dayayi, and he's so sleepy Allah dai yakaishi gida lpy kawai. Dakinsu ta shiga da sauri Ammi tace "meya daddar dake haka?" rasa abinda zatace ma Ammi tayi hakan yasa ta shiga kame kame kafin tace "uhmm Maman Muhammad ne ta shiga wanka saida najirata tafito fa Ammi" tai maganan tana hawa kan kujera dayake tanada tsawo tana hawa takai ta makala kwan lantarkin aiko wuta yakawo sanan ta sauko, dakinta tayi tacire kaya tadauro zani tafito, tsakar gida tawuce tadau bucket tajuye ruwan zafin da Ammi tadaura ta shiga bayi tayo wanka tareda dauro alwala fitowa tayi tawuce ta shige dakinta wani dogon rigan atampa tasaka sanan tadau hijabi tafito Ammi dake binta da kallo tace "bakiyi salla ba?" gyadamata kai tayi tana hawa kan dadduma tace "banyiba" magrib da isha tayi bayan ta idar tai shafa'i da wuturi, sanan ta cire hijabin tana sauke ajiyan zuciya ta kwanta akasa tana mikama Ammi kafafunta a shagwabe tace "wash Ammi kafana ciwo" murmushi Ammi tayi ta karbi kafafun ta daura kan cinyanta tace "raguwa kawai" matse kafafun nata ta shiga yi hakan yasa ta lumshe idanu wani mugun bacci na neman dibanta, kafeta da idanu Ammi tayi tana kara godema Allah daya bata yarinya mai natsuwa ga hankali, Aneesa is just a gift to her life duk rashin jinta inhar tace tak to ta natsu, she just pray Allah yabata miji nagari dazai kula da ita yabata all that she deserves, karasa matse kafafun tayi sanan tadan bubbugata ganin tai bacci. "Aneesa, Aneesa, tashi kije ki kwanta" bude idanu tayi dake cikeda bacci ta kalli Ammi, Ammi tace "tashi kije ki kwanta sannu yau mata sun aikatu" murmushi tayi ta mike tsaye tana tafiya ahankali tawuce, wayarta tadauka dake kan kujera ta wuce dakinta kwanciya tayi kan gado bayan tai bismillah sanan tai addu'an bacci wani bacci mai dadi yau awon gaba da ita. _"why, why Aneesa? I trusted you, mena miki da zaki kasheni eh? I trusted you Aneesa, you are my friend, we are friends remember? I love you Aneesa, why, why, why, why, dama kin tsaneni, dama so kike ki kasheni, why Aneesa?!" yadaka mata wani irin tsawa da duka karfinshi daya rage kumfa na fita daga bakinshi, idanunshi sunyi jajir yana kakarin mutuwa hawaye na bulbulowa ta gefen idanun._ afirgice ta farka daga baccin daya kwsheta tana wani irin zufa komi na mafarkin datayi na dawo mata fresh, mutumin dazu tagani kumfa na fitowa daga bakinshi yana kakarin mutuwa yana mata all this maganganun itakuma tana gefenshi idanunta sunyi jajir sai kuka take ga ankwa a hanunta, batasan mesaba fashewa tayi da kuka sosai tana girgizakai, karan wayarta daya cika dakin yasa ta mugun firgita, da sauri tasa hannu ta goge hawayen daya bata mata fuska tamika hannu tadau wayarta dake gefen filon ta kalli screen din. "Aliyu" taga yana kira, faduwa gabanta yasake tazaro ido ta kalli time a jikin wayan 12:25Am. [4/5, 8:09 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 1️⃣6️⃣ _How to subscribe_ _zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment ta watsapp number na 07012181461 sainai adding naki a group din danake posting. You can also send MTN card ta watsapp number na 07012181461 for those dabasu da account_ _*littafin nan na kudi ne, duk wacce takaranta batare data biyaba ban yafeba, pay anan ko pay alahira, your choice 🤷🏿‍♀️ gumina ne, hakkina ne inada iko akai*_ Gudun kar Ammi taji karan ringing wayar daya cika dakin da kara tafito tace me takeyi da waya ware haka, wayake kiranta this night yasa tai picking wayar da mugun sauri hana kokarin hadiye kuka datakeyi takai wayar kunnenta batare datai magana ba, ajiyan zuciya Aliyu daya kasa bacci tun dazu dudda mugun baccin da yakeji yakasa sai tunanin ta yakeyi yasauke ajiyan zuciya ganin tadauka, murya chan kasa mai kunshe da sakonni da dama wanda shi kanshi baisani ba yace "Aneesah are you sleeping?" girgiza mai kai tayi kafin ahankali muryanta narawa sosai tace "a...a'a" tashi yayi zaune daga kan gadon jin yanda muryanta ke rawa kaman wacce ke kuka, murya chan kasa yace "Hey, are you crying?" girgiza mai kai tayi tace "a'a" jin yanda muryanta kefita yasa yaji wani irin damuwa ya dira aranshi, cikeda damuwa yace "are you sick?" "no" ajiyan zuciya yasauke jin lafiyanta kalau yace "is Ammi sick?" girgixa mai kai tayi tace "n...noo" cikeda damuwa sosai yace "why are you crying then a irin wanan lokacin eh Friend?" magana takeso tayi saikuma tafashe da kuka sosai sabida yanda ta tuna mugun mafarkin datayi, tashi hankali shi yayi da sauri yace "kidena min kuka yana dagamin hankali, talk to me" kaman bada ita yakeba ta cigaba da rera kuka ahankali, katse wayar yayi da sauri danjin kukanta yake har jijiyoyin zuciyan shi, ya lumshe ido tareda jinginar da kanshi jikin gado ya fuzar da iska, he's so damn worried sabida kukan dayaji tanayi zuciyarshi batada natsuwa, shi baimasan lokacin da zuciyarshi tafarajin damuwan wata aranshi ba sai akan Aneesa, tsaki yaja ya kalli wayan dayaketa jujjuyawa a hanunshi, sake dailing number ta yayi kaman zai katse saikuma ta dauka, murya chan kasa dake cikeda damuwa sosai yace "wats wrong with you Aneesa? Why are you crying?" murya chan kasa tace "babu komi" girgiza kai yayi yace "a'a, akwai abinda ke damunki tell me we are friends remember" yanda yake mata maganan ataushashe kaman mai lallshin ta shikuma ba lallshin yakeba yasa taji zuciyata ta natsu sosai. "tell me friend what is wrong with you? Why were you crying? Kinyi laifi ne Ammi tamiki fada?" hawayen fuskarta ta share tass kafin ahankali ta girgiza mai kai kaman yana gabanta tace "mafarki nayi" dan murmushi yayi for the first time tunda suka fara wayan yace "wat!! Mafarki kikayi kikema kuka haka?" dan murmushi yasake yi maidan sauti dayasa ta lumshe ido tabude su yace "you are one hella wired girl friend" yadanyi dariya kadan kaman ba Aliyu ba dat u hardly see him laugh, tsayar da dariyan yayi cikeda tsokana yace "tell me mafarkin mekika yi friend nima natayaki kukan to" juya idanunta tayi tareda dan turo baki a shagwabe tace "ai namiji baya kuka, kuma mafarkin tsoro ne sosai shiyasani kuka" cikin wani irin murya na shagwaba kaman yanda tayimai shima yace "frienddd come onnn is just a dream, just a dream" shiru tayi tasa hannu tadafe kirjinta heart dinta is beating way too fast sabida yanda takejin muryan shi, jin shima yay shiru kaman yana sauraron bugun zuciyan natane yasa tace "scary dream, very scary" gyara kwanciya yayi tareda jan bargo yana lallube kanshi dan sanyi yakeji gashi yakara karfin AC sosai, ahankali yace "scary how? Mafarkin is about wat?" da sauri tace "about you" hannu tadaura akan bakinta surprisingly dan bama tasan lokacin data fadi hakaba, gyara kwanciya yace "about me?" yay murmushi sosai yace "my friend had a scary dream about me, tell me about the dream, dodo nazama nazo nacinye ki kome am eager to know" girgiza kai tayi tana turo baki tace "ance babu kyau fadin bad dream" "but ai am your friend right Aneesah?" yatambayeta ahankali, faduwa gabanta yayi sabida yanda yay maganan, batasan lokacin data gyadamai kaiba tace "eh" murmushi yayi yace "alright, tell me, am all ears" shiru tayi na kusan 2min kafin tace "ni bansan meya faruba amma nai mafarkin na kasheka, but baka mutubafa amma nakasheka kumani bansan how ba, kumfa dai nata fitowa daga bakinka kana cemin mesa na tsaneka, maisa na tsaneka nakeson kasheka nikuma sai kuka nakeyi shine nafarka inata kuka" dariya yafashe dashi sosai harda dan dafe ciki, kaman zatai kuka tace "da gaske nake fa stop laughing" jin yanda tai magana kaman zatai kuka yasa yahadiye dariyan yace "okay, lemme ask you some questions" gyara zama yayi yace "kin tsaneni ne?" girgixa mai kai tayi tace "a'a, niban tsani kowaba" dan lumshe ido yayi yabude yace "kin kasheni but ban mutuba, kumfa nafita daga bakina my God wat if kumfan brush ne na toothpaste kinyi tunanin hakan?" yakara kyalkyacewa dawata yar karaman dariya, yanda yake dariyan bakaramin burgeta yakeba hakan yasa tadanyi murmushi, dan shiru yayi yace "worried not, is just a dream kinji Boldest" gyadamai kai tayi ahankali kafin da sauri tace "waye Boldest?" murmushi yayi yace "you mana my friend, Aneesah the fearless lady maima mutum zanen mage a fuska" dariya tayi mai sauti kafin tai shiru shima shiru yayi yana listening to the sound of her laughter kafin chan murya chan kasa yace "inzo gobe?" ware ido tayi tace "kazo kayi mene? Ni Ammi bata barina fita naje wurin kowa, banda hakaba gobe bananan" dan shiru yayi hakanan yaji baiji dadin maganan datayi ba, baiso taje ko ina yafison yaga koda yaushe tana gida akillace, ahankali yace "ina zaki friend?" "zanje shagon danake aiki sanan zandau permission naje nai registration din jamb" da sauri tarufe bakinta tace "laaaa banfa sanka ba inata maka surutu and is not good kaitama strenger surutu?" girgiza kai yayi yace "am not strenger, kin sanni, and I know you, you helped my sister once, and am your friend, your brother dabaki dashi from today, so allow me to do my duty okay" gyadamai kai tayi ta kwanta tareda lumshe ido, ahankali yace "inzo gobe? Inaso na sake ganin kine" ahankali tace "to bari mugani goben to idan Allah yakaimu, saida safe" takatse wayar da sauri, zaro wayar yayi daga kunenshi yana kallo jiyayi kaman ta katse zuciyarshi baiso ko kadan yadena jin muryanta, fuzar da iska yayi ya ijiye wayan ya kwanta yay shiru yana kallon saman dakinshi tunanin Aneesa yake banawasa ba, he really like the girl, yanason everything about her, he just wanna be her friend and take care of her and always support her kaman yar kanwar shi, tunanin Aneesa ya dinga yi har bacci yay awon gaba dashi. Da kyar Ammi ta tadata da asuba tazo tai salla sanan tai karatun Al 'Qur'ani, saida gari yawaye sanan ta wuce tadauko tsintsiya ta gyaro dakunoni ta sharo tafito da sharan waje sanan ta wuce kitchen tahura wuta tasa ruwan wanka awuta sanan tadau tsintsiyan ta sharo tsakar gidan, ta gyara ko ina sanan ta koma kitchen ruwan wankan tahada ta daura shinkafar da Ammi ta dafa jiya jiya dan dumamawa tawuce tafita daga kitchen din dauke da bucket din ruwan zafi taja ruwa daga rijiya tahada tawuce daki tacire kaya tafito tadau bucket din tai bayi bata wani jimaba tai wanka tafito sanan ta shiga kitchen ta sauke abincin ta daurama Ammi ruwan wanka tazuba nata abincin a plate sanan tafito tawuce kitchen afalo ta ijiye abincin kusada Ammi sanan tawuce dakinta ta shafa mai, shiryawa tayi cikin Riga da skirt nawata maroon atampa dayay mata kyau sosai ajiki sanan taciro gogagen hijabinta maroon tafito falo kafeta da idanu Ammi tayi tanabin kayan jikinta da kallo harta karaso wajen zama kusada Ammi tayi dake kan dadduma tace "Ammi na bazaki yi karin yanzu ba muyi tare" girgiza mata kai Ammi tayi tanajan charbi hakan yasa ta shiga cin abincin cikin yan mintoci kalilan tagama ta tashi takai plate din kitchen sanan tadawo daki tadau hijabin ta tasaka ba karamin kyau maroon din yamata ba ta dau jakanta ta sagala tana kallon agogo karfe bakwai da minti arba'in da biyar tace "Ammi natafi" gyadamata kai Ammi tayi dan bataso ta katse zikirin datakeyi juyawa tayi tai hanyar fita daga dakin harta sa kafa zata fita saikuma tadawo a shagwabe tafada jikin Ammin tace "nikimin addu'a Ammi" shafa addu'a Ammi tayi ta ijiye charbin tadan buge bayanta tace "inkin karyani aisaiki nemo wata Ammin ko" dariya tasaki tana tashi daga jikin Ammin tace "Ammi nifa banida nauyi fa" hararan ta Ammi tayi takama habarta takai yatsarta gefen idonta tace "jibi kwansa a ido, bakisan idan zakisa kwalli zaki ciccire kwansa bako" turo baki tayi Ammi takarasa cire mata harda na dayan idon sanan tasaki fuskarta tace "saikin dawo to, Allah ubangiji yabada sa'a, Allah ya tsaremin ke" wani irin cute smile dake mugun karama fuskarta kyau tasakin ma Ammi tace "Ameen Ammi na, nagode natafi" tashi tashi ta wuce tafita Ammi tabita da kallo zaure tayi tabude kofar gidansu tafita tana tafiya anatse as usual tana kallon hanya tana fatan Allah ya kado wani mai keke napep danyau jinkanta take bata da karfin daddarawa har express road da kafa. Bata wani yi nisa da tafiya ba saiga keke napep tsareshi tayi ta shiga tace "express road Malam" kunna keken yayi yace "dari da hamsin ne Hajiya" "to muje" Jan keken yayi sukai gaba har gaban shagon su yasauketa tun kafin ta sauko Yusuf security dake bakin kofa ya tsareta da ido kaman zai hadiyeta dauke kai tayi ta sauko taciro kudi ta bashi sanan ta rataya jakanta back tafara tafiya tana dosan gaban shagon nasu, washe mata baki Yusuf yayi yana binta da kallo tundaga kan kafafun ta dake sanye da black socks har zuwa kan hulan hijabin ta daya kwanta akan fuskanta, numfashin shi har neman daukewa yake sabida tsananin bugawa da zuciyanshi keyi sabida ganin ta dayayi karasawa tayi jikin kofan kafin ma ta gaidashi yarigata. "barka da zuwa Aneesa gimbiyan mata, sarauniya mai farin jini" bayabo ba fallasa tace "ina kwana" tasa hannu zata bude kofan da kanta da sauri ya tare yace "tsaya nizan bude miki Gimbiya ai ba'a barin gimbiyoyi suyi aiki da kansu baki saniba?" Yay maganan yana lashe baki yana kallonta cikeda da dan masifa tace "kabude min zanje naga Madam ne Yusuf" da sauri yace "karki damu Madam batariga tazo ba akwai abinda nakeso nafada miki ne" jitayi kaman ta kwasa mishi mari mugun haushi Yusuf yake bata hakan yasa ta kawad da kanta gefe, ko damuwa baiyiba yacigaba yace "Aneesah dan Allah sonake kibani dama naturo gidanku wlh ina bala'in sonki, wlh matukar burgeni wlh narasa yazanyi da raina kiwa Allah kibani dama naturo" juyowa tayi tamai wani irin mugun kallo tace "Yusuf kaga ina baka girman ka ko to kakama kanka, babu wani na shagon nan dabaisan kana soyayya da Fatima ba, banson rigima kadena shigar dani harkan ku kuma kacire hanunka ka matsamin na shiga shago inba hakaba idan madam tazo tace maisa banfara aikiba zancen mata kaine kahanani shiga shago tun dazu" washe mata baki yayi yana wani irin mahaukacin murmushi masifan Aneesa na masifar burgeshi dan matsawa gefe yayi yace "Allah huci zuciyar gimbiyar raina ki......" bude kofar Fatima tayi daga ciki da fushi tana ma Aneesa wani matsiyacin kallo. [4/5, 8:09 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 1️⃣7️⃣ _how to subscribe_ _*zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment ta watsap number na 07012181461 sainai adding dinki a group din danake posting. Zaki iya turo katin MTN na dari uku ta watsap number na for those of you dabasu da account*_ _littafinan na kudine duk wacce ta karanta batare data biyaba ban yafe mata ba, nabarta da Allah_ Tawani rike kugu cikeda masifa tace "ban fadamiki kifita harkan Yusuf dinaba ba, Aneesa banson shishigi kije kinemi saurayin ki mana saikinmin snatching" hararanta Aneesa tayi kafin taja tsaki tabi ta gefenta tawuce ta shiga cikin shago abinta so take tai sauri tai baking snacks sabida dazaran madam tazo tabarta tayi, bakery ta shiga tadau rigan aikin ta ta daura kan rigan jikinta tadau mini hijab din tasaka sanan tafara aiki, shigowa bakery Fatima tayi ta tsaya a bayan Aneesa tace "nike miki magana zaki wuce kiyi gaba abinki?" ajiye whisk din dake hanunta Aneesa tayi ta kalli Fatiman tace "Fati wlh idan baki fita daga harkana ba zan miki mugun jina jina, saurayin ki Yusuf babu abinda zanyi dashi ko shine namijin karshen duniya kifita daga harkana nagaya miki" itama ihu Fatima tayi tana mata tafi aka tace "eh, eh, kema kifita daga harkana ihu mayyar saurayi, saurayi snatcher" Aneesa zatai magana taji wayanta na kara da sauri tai wajen jakan ta tabar Fatima na surutan ta, ciro wayar tayi daga jaka ganin Aliyu ne yasa bata dauka ba ta maida ta ijiye tareda jan dan karamin tsaki tawuce ta koma ta shiga buga egg dinta da whisk bata kara cema Fatima komiba harta gaji da bala'in tafita daga wurin, cakes tafara hadawa tasaka a oven sanan ta shiga yin dough nasu chicken pie. Wuraren sha daya ta gama bakin almost 100psc tai recording ta dauko tafito takawo ma Fatima agaban kanta takoma tafito da sauran sanan tawuce backyard ta wanko hanunta da kafarta sanan tafio tanaji wayanta na ringing tasan Aliyu ne yasa batama bi takan wayan ba tawuce tafita tai sama tawuce office din Madam, knocking tayi aka bata izinin shiga bude kofan tayi ahankali ta shiga Madam ta dago daga rubutun datake ta tsareta da ido tace "Anesh na you" gyadamata kai Aneesa tayi tace "good morning ma" ajiye biron Madam tayi tana dauko wani paper tana dubawa tace "morning, why are you here? Menene yakare a store dama naga sugar yay kasa da corn flour, menene babu?" dan sosa gefen fuskarta tayi dan dagajin yanda Madam ke magana tadauka wani abune babu tazo fada, mayar da kanta kasa tayi tana wasa da yatsunta ahankali tace "Ma, ummm dama, dama sonake naje nai registration din jamb nariga nagama baking shine nazo daukan permission dinki naje yanzun nan nadawo saina cigaba da komi" nan da nan dan annurin dake kan fuskar madam ya bace tace "dole saikinje yaune?" dan rage murya tayi tace "Baban mu yace naje yau" wani kallo Madam tamata tace "baban ku?" gyadamata kai tayi tace "eh kanin baban mu" dan tsaki Madam tayi tace "ince dan nasan babban ku yamutu, kinyi baking abinda zai isa" da sauri ta gyadakai tace "eh bazan wani dadeba tunda rana batayiba lokacin ne ake cika wurin yanzun nan zan dawo" tsaki madam takaraja dan ko kadan bata so ta tafi tace "okay nabaki 2hrs,yanzu is eleven by 1 ko highest 1: 30 kodawo kobaki gamaba dan I can't stand loosing customers due to your negligence again yau" gyada mata kai tayi da sauri ta tsaya tana jiran tabata izinin fita, buga taburin madam tayi tace "bazaki wuceba bakisan time dinki kikeci ba" da sauri tajuya tafita daga office din tawuce kasa ta shiga rigan aikin da hijab din tacire tadau dogon hijabinta tasaka sanan tadau wayarta dake kan saman jaka tana dubawa 20miss calls datagani yasa tace "20" bude wayan tayi da sauri ta shiga gabaki daya 20 miss calls din duka na Aliyu ne, maida wayan tayi cikin jaka tace "to menene yaketa kirana haka" dan murmushi tayi taunawa da yace she's his friend tawuce tafita daga dakin tace zan kiraka anjima inmun koma gida, Fatima nata kallonta kaman zata hadiyeta wajen kofa tayi da sauri Yusuf yabude mata yana kallon fuskarta yace "ina zaki Aneesa?" batare data kalleshi ba tace "inda ka aikeni" tayi wucewarta, binta da kallo yayi yarike baki dama Aneesa bata da kunya? Yatambayi kanshi kwafa yayi dan duk Fatima ce taja Aneesa dake bala'in girmamashi ta raina shi haka. Keke napep ta tare tace "Suleja ICT center zaka kaini malam" "hamsin, hau muje" hawa tayi dan batason tsayawa ciniki da masu abin hawa har gaban ICT center taje taga students dayawa duk yan registration din jamb, kudin tabiyashi ta wuce ta shiga ciki wayarta dake cikin jaka sai ringing yake. Ciki ta shiga ko ina dalibai da kyar tasamu taje gaban kanta daya daga cikin ma'aikatan ta gaida tace "malam dan Allah nazo registration ne yaya zanyi?" zufan daya cika goshin shi ya goge dan wajen is so crowdy dudda akwai manya manyan fankoki amma kaman bakomi wani takarda ya nunamata yace "keji ki rubuta sunan ki, za'ayi ta kiranku according to numbers ne" gyadamai kai tayi tace "nagode" tawuce da sauri wajen paper dataga wasu dalibai na rubuta sunansu tsayawa tayi abayansu suka gama sawa sanan taciro byro daga jakanta ta matsa tareda daukan paper number 178 anan zata sa suna, kambu mutane har nawa agabanta itada awa biyu madam tabata sunanta tarubuta kaman wacce ke tsoron paper duk tunani ya kasheta. "Fateema Rufa'i Mai Kwato!" da sauri ta daga kanta jin ankira full name dinta ware ido tayi ganin wani malamin su daya koyar da ita tun daga SS1 a makaranta har zuwa SS3, shine malamin further mathematics dinsu, Malam Auwal Mazimaziz haka yan makaranta suka radamai ko maganan shi ake idan kace Malam Auwal baza'a taba ganewa ba saidai kace Mazimaziz kokuma kace dy/dx daga wani bene taga yake saukowa rikeda wasu takardu da yawa a hanunshi yana kallonta dogon namiji ne handsome black dashi yana sanye dawata faran yadi kanshi da hula yana kallonta murmushi tayi sosai tana kallonshi harya karaso mutumin data tambaya dazu yaje wurinshi yabashi takardun sanan yakaraso ta inda take akunyace tace "good morning Malam" murmushi yayi shima yace "good morning Fateema" murmushi tayi tace "Malam dama kananan" dan hararanta yayi yace "look at you tunda kukai waec da Neco muka sallameku kin kara waiwayan school kizo kidubamu ne? Inda kinzo aida kin gani ai mara zumunci kawai" a kunyace tarufe fuskar ta da Hijabi ita tai mamaki ma dayake mata fara'a haka Mazimaziz ai shine the most wicked Teacher a makarantan su, ko sajent saiya sallama mishi a iya duka, gashi ko test dinshi kafadi saiyay duka sunci dukanshi a makaranta kaman ba gobe. "jamb kikazo siya?" tambayar dayayi ya katse mata dan tunanin dataje da sauri ta gyada kai tace "eh nazo ai registration amma mutane nice number one hundred and seventy something" dan murmushi yayi yana zama akan kujeran gaban kantan yace "banda abinki ai da sassafe ake zuwa dan dalibai nada mugun yawa anan" dan zaro ido tayi kaman zatai kuka tace "bansani ba ne wlh" dan shiru yayi yana kallon fuskarta yanda tai kaman zatai kuka tana kallon wajen yanda aka cika ko ina. "Fateema" da sauri ta juyo ta kallai mikewa tsaye yayi yace "lemme see you off, kizo gobe da sassafe as early as seven zansa wani yay miki, ko yanzu ma aiki yamai yawane danasa yay miki but kizo gobe as early as seven fa kina jina" gyadamai kai tayi tana binshi abaya suna kukustawa dan fita daga wurin tace "okay sir" fitowa sukayi tana biyeda shi wani irin mummunan faduwa gabanta yayi Aliyu tagani tsaye yana sanye da jeans black dawani sky blue shirt yadan bude boturin kirjinshi idanunshi sanye da bakin glass ya rungume hannunshi a kirji dayake rikeda wayarshi Samsung galaxy fold, yana facing cafe din, yan matan premises din Cafe sai kallonshi suke dan yay bala'in yin kyau kaman bature, da sauri ta dauke kai daga kallonshi kirjinta na dukan uku uku ya akayi yasan tana nan? Ya akayi yabiyota? da sauri zuciyata yace a'a bake yabiyoba hala yakawo wanan kanwar tashine itama tai registration din jamb bake yabiyoba, dan ajiyan zuciya ta sauke. "Fateema kinajina kuwa?" Malam Auwal yamata tambayan da sauri ta dago kai ta kalleshi tace "sorry sa banji mekace ba" dan murmushi yayi yace "hayaniyan dalibai ne yay yawa but gobe idan kinzo ina jiran amsan kinji" da sauri tace "amsan mene malam?" dan shiru yayi yana mata wani kallon daza'a iya kirada naso yace "Fateema, tunda kikabar school I've been looking day and night for a way dazan hadu dake, from the first time dana taba shigowa ajinku a SS1 dan daukan ku further Maths Allah ya jarabceni da sonki Fateema, na yaba da natsuwanki ainun, kinada baiwa daba kowane zai iya sanin hakan ba, burin kowani kamilin namiji shine yasamu mace irinki a matsayin mata ya killaceta a gida a binshi babu mai ganin mai ita, tundaga SS1 nake rainon sonki har zuwa yau saisa kikaga nafi tsananta miki a aji kan kowa, in duka ne kece tafarko kuma alhamdulillah ina alfahari dan kin kasance daya daga cikin dalibai na dasuka fi kowa iya further maths a makarantan nan" tunda yafara ambato kalaman son nan ta saukar da kanta kasa dan wani kunya ma taji yabata aranta tace kagamin mugu yagama cin uban nawa a makaranta ne yanzu kuma yake sona. "Fateema" da sauri tadago kanta ta kallai tareda dan kakalo mai murmushi yace "bakice komiba" rasa mezata ce tayi sotake ta kalli inda Aliyu yake kuma har wani shakkun kallan wajen take zatai magana yadanyi dariya yace "don't worry nagane nagane, bani wayanki kiga nasa number na" rasa yanda zatayi tayi hakan yasa tazamo jakanta daga kafada ahankali ta zage zip din jakar tana kokarin ciro wayar kokadan batason ta bashi number kuma tarasa yanda zatayi, wayar taciro tadago kai ta kallai yanda yasakin mata murmushi yasa tadanyi mai murmushin yake tamikamai wayan ahankali. Tunda yake baitaba undergoing wat he's going through a tsayen nanba ganin yanda Aneesa takema wani kato murmushi yasa yaji zuciyar shi tamai wani irin masifar daci, internally jikinshi ke rawa ganin tadauko waya ta mikamai yasa taji wani zuciyan dabaita bajin irinshi ba yataso azuciye ya shigo cikin premises din cafe ya dumfaro su. _*duk wacce ta karanta batare data biyaba ban yafeba, in kinason book dinan ki tuntubeni ta WhatsApp number na kaman haka 07012181461*_ [4/5, 8:09 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 1️⃣8️⃣ & 1️⃣9️⃣ _how to pay your access fee to IN BETWEEN THE LOVE_ _*zaki turo 300 ta account number na 3107021073 first bank aisha Muhammad saiki turo evidence of payment ta WhatsApp number na 07012181461 sainai adding dinki a group din danake posting. Zaku iya turo katin 300 MTN for those dabasu da account*_ Yana tafiya kaman wani bijimin zaki tsabagen yanda zuciya yazomai wuya. Wani mutumi ne yafito daga cikin cafe da dan gudunshi rike da adaptor a hanunshi yazo wajen Mazimaziz yace "Malam Auwal you have to come with me akwai matsala babba, systems din row 2 are crashing wlh" da sauri yace "wat?!" mikama Aneesa wayan yayi yace "sorry Fateema, sai gobe zamuyi magana kinji, make sure you come early" yay maganan yanabin bayan mutumin da sauri suka shiga cikin cafe daidai lokacin Aliyu yawani iso gabanta yana wani irin kallonta tacikin black glasses din kan idanunshi, dudda bata iya ganin fuskarshi sosai amma saida gabanta yay wani mummunan faduwa, rawa lips dinta suka shiga yi tana kallon fuskarshi ganin yanda yake kallonta kaman zai wani watsa mata kyawawan mari yasa tafara komawa baya ahankali tana kallonshi kafin tajuya da sauri zata koma cikin cafe hanunta ya fizgo chak yarike gam, da sauri tajuyo tana zaro ido ta kallai, hanunshi sanyin bala'i ga taushin tsiya kaman baya aikin wahala, kokarin fizge hanunta tashiga yi tana kallon fuskarshi amma ko gezau baiyiba saima wani irin fizganta dayayi takusa faduwa yay wajen premises din da ita jama'a na kallon su, wani irin bugata yay da jikin mota saida tai kara yasa kafanshi ya daki gefen datake tsaye ajikin motan, jiyake kaman zai mutu da bakin ciki kafin yasa hannu yay punching motan da karfi with all his heart saida wurin yadan lotsa aciki yace "damn it!" sake daukan motan yayi da karfi dahar saida ta tsorata idanunta sukai ja, cikin ihu yace "who was that Man Aneesa? Who is he?" ya daka mata mugun tsawan da saida yasa duka idanun mutanen dake cikin cafe din yadawo kansu, ganin yanda mutane ke kallonsu yasa ta daure sosai tahana kanta kukan dayake shirin zuwan mata, ganin yanda kirjinshi ke tafarfasa hartana hango bugawan heart dinshi tagaban riga yasa tace "c...calm d...dow..." sake buga motan yayi dayasa ta runtse ido da sauri tsabagen tsoro dan har kwakwalwanta takejin karan buga motan, yace "don't tell me to f**king calm down, uban waye wanan katon dakike ta yima murmushi eh?" yasake dukan motan kaman da motan yake fada, shigewa jikin motan tayi jikinta ko ina rawa yake kaman zata tsaga motan ta shige gabaki daya ta kame kamar wata yar sanda, ahankali tadan bude ido ta kallai numfashinta nafita da sauri da sauri, ahankali bakinta na rawa sosai tace "kaga ana kallonmu please kadena dukan motan nan, am so scared, kadena ana kallon mu" punching motan yayi da hannu kaman wanda ya zare yadaki motan da kafa cikin tsananin zuciya dashi kanshi baisan daga ina zuciyan takeba yace "who d f*ck is dat Man?! I said who is he? Talk!" yadaka mata wani mahaukacin tsawan da saida tasake firgita ta runtse ido da sauri jikinta ko ina narawa takasa magana, buga motar ya shigayi ganin takimai magana yace "damn it, damn it, dammmmnnnn it" hanunshi dasukai jajir tsabagen yanda yake punching motar suka shiga rawa kaman wanda ke farfadiya yana kallonta. "I've been calling you, so you are here with this stupid man eh Aneesa" yay ihu kaman zai shige jikinta, buga mota yayi ganin tama maidashi mahaukaci taki cemai komi yace "who is he? Who is he Aneesa kifadamin karkija ma mutumin nan dan he talking to you could cost him alot, tell me who the fuck is he" yasake buga motan, at this point kuka sosai yazoma Aneesa makogoro, bude ido tayi ahankali ganin yanda dalibai duk suka fito wajen Gate din cafe ana kallonsu kaman sun dawo film yasa ta kalli Aliyun dake kallonta bakinta narawa sosai tana kokarin hana kanta kukan dake zuwan mata tace "please please Ya Aliyu stop this you are embarrassing me, ana kallon mu, dan Allah kadena you are embarrassing me" glass din dake kan idanunshi yazare saida taji tsoro dataga idanunshi sunyi masifaffen ja, cikin fushi yanuna cafe da yatsa yace "because saurayin ki na nan shine nake baki kunya eh? Are you telling me this Aneesa, how dare you talk to that man? How dare you?" yanda yake mata ihu yana tozarta ta yasa taji she can not take it anymore, danne faduwan da gabanta yakeyi tayi, ta dake iya dakewa ta kallai tace "to wai meruwanka eh? Meruwan ka dani? Koma dawa nai magana ina ruwanka? Ka sanni ne? Mena hada dakai? Sai bala'i kakemin kaman wata yarka, anyi magana dashi din do you wor....." "Aneesah!" ya daga hannu zai kai mata wani irin wawan mari da sauri ta kawad dakai tareda rufe fuskarta da hijabi gabanta na faduwa gabaki dayan jikinta yadau bari, tsayar da hannun daya daga zai mareta dashi yayi yana kallon yanda tarufe fuskan jikinta narawa sosai kaman an jonata da transformer, ahankali yace "just thank God I love you dasaikin yi nadaman fadamin kalaman nan dakikayi" yamaida hanunshi kasa tareda wucewa azuciye ya shige mota yaja motar d masifar gudu yay reverse da sauri daliban dake gaban gate suka koma ciki danyi yayi kaman zai kadesu yaja motar yabar wajen da masifan gudu zuciyarshi har ciwo takemai tsabagen fushi, ruwan dayaji akan fuskarshi yasa yakai hannu yataba fuskar hawaye ne masu mugun dumi suka gangaro daga idanunshi, da sauri ya share fuskar da bayan hannu yakarama motar gudu. Ikon Allah ne yamayar dashi gida Gate aka budemai ya shiga Dady na tsaye a tsakar gida sanye da suit yana daura necktie dake hanunshi yanama gardeners dinsu magana, ganin motan Aliyu ya shigo yasa yabi motar da kallo, parking motar Aliyu yayi yafito daga motar a mugun zuciye ko tsayawa rufe motar baiyiba yay hanyar part dinshi batare daya kalli inda Dady ma yakeba yawuce part dinshi, bedroom dinshi yayi ya shiga yarufo kofar da key dan yasan sai Dady yabiyoshi yafada kan gado ya chusa kanshi a pillow, he's boiling internally kaman zai mutu haka yakeji. Knocking kofar da akayi yasa yace "go away Dad, I wanna be alone" cikeda damuwa Dady yace "Gadangana open the door kaji yaron kirki, meya sameka? Bakada lafiya ne?" chusa kanshi yayi acikin filo da kyar muryan shi ya iya yafito yace "am fine Dad, I wanna be alone" da sauri Dady ya girgiza kai cikin tsananin damuwa yace "a'a son karmuyi haka dakai, remember am your best friend, open the door let's talk kaji, tell me what's d matter Aliyu na, I don't want you to be alone, please open the door" dukan gadon yashiga yi da hannu yana tura fuskarshi a filo da sauri Dady yace "kai Aliyu kabude min kofa dan Allah karkasa hawan jini na yatashi, Gadanga open this door" daga murya yayi yace "go away Dadd, I said g...go aw....ay" yanda Dady yaji muryan Aliyu na breaking sosai yasa hankalinshi yatashi ainun, cikin tsatsauran murya yace "open this door Aliyu inba hakaba zanyi mummunan saba maka, katashi kabude kofan nan nace" jin shiru baice komiba yasa yace "wlh kaja na kira aka budemin kofan nan saina mugun sabama, open the door Aliyu, one! Two! Thre...." bude kofan da akayi yasa Dady yay shiru yana kallon kofan, idanun Aliyu yaga sunyi jajir sunyi ruwa-ruwa, da sauri Aliyun yajuya hakan yasa Dady yabishi ciki yace "Aliyu, Aliyu are you crying?" kifa kanshi a filo Aliyu yayi da sauri for the first time in his life baiso Dady yasan yay kuka dan yariga yacema Dady he's not a baby kuma baiso Dady yafara maidashi kaman baby, kifa kanshi yayi akan pilo yana share fuskarshi da filo, da sauri Dady yazauna abakin gadon yadago shi cikin tsantsan tashin hankali yace "innalillahi wa innailaihi raji'un Aliyu, Gadanga na, boy menene? Menene eh why are you crying?" Dady yay maganan yana cupping fuskarshi cikeda tsananin son tsakanin uba da d'a da affection yace "menene boy?" girgiza kai Aliyu yayi yana trying his best ya danne zuciyar shi yace "bakomi Dad" da sauri Dady yace "is a lie Aliyu, tell me the truth meke damunka? Wani abun aka maka? Maiya faru daka fita bakacemin Suleja zakaba gidan su Abdul bakaje gidan bane? Wani abu yasameka ahanya ne? Aliyu bakaji, bakaji, kabari bodyguard su dinga rakaka duk inda zaka kaki Nigeria is not safe boy when will you understand that? Now tell me what happened to you? Wani abun kakeso ne? So kake kakoma California? Are you tired of here?" girgiza ma Dady kai ahankali yayi yama kasa magana, shafa kwantaccen sajenshi Dady yayi yace "to menene eh Aliyu? Am your father bakada kamanni aduk duniyan nan tell me menene, Aliyu" Dady takira shi cikin kwantacciyar muryan lallashi, daga kai yayi ya kalli Dady ahankali, Murya chan kasa Dady yace "tell me menene, meke damunka?" hawaye ne ya gangaro daga idanunshi sharrr da sauri Dady yakai yatsa yataba hawayen yace "subhanallah tears, Aliyu you are crying" lumshe ido yayi da sauri tareda cije lips dinshi in so much pain wasu hawayen na fitowa baimasan kuka yakeba, rungumshi Dady yayi yace "come here Son" Dady ya rungumshi tsamtsam yana bubbuga bayanshi yace "don't cry, stop crying Aliyu komi maganin shi Allah, calm down, just calm down, relax your heart dan is beating way too much, calm down Gadanga na, Gadangan baban shi" rungume Dady yayi tight yana sauke ajiyan zuciya, shafa kanshi Dady yakeyi ahankali trying to calm him down dan yadade rabon dayaga Aliyu yay wanan fushi tun yana yaro, ahankali yace "katuna wakan danake maka dakana karami? Bari namaka kaji" Dady yay murmushi ahankali looking sad, ahankali yace " _Baba Ali-li mangyada baya bacci, ranan haihuwarshi ba wahala kodaya, yafado turus kaman namijin tarwada, tashi inganka tun makiya na bacci"_ murmushi yayi ahankali, duk in Dady yamai wakan nan saiya sashi murmushi, Dady is such a funny and sweet father, murmushi yasakeyi tareda kankame Dady tsamtsam murya chan kasa yace "I love you Daddddd" peck Dady yamai a forehead dinshi yace "I love you too Gadanga na, Ali Gadanga gusar yaki" kwanciya yayi ahankali yadaura kanshi kan cinyar Dady yay shiru, ganin yanda yayi yasa Dady bai karamai wani tambayan ba bari yabarshi, Aliyu is now a Man is not everything he have to tell him, maybe he feels he can solve it on his own, bari yabishi ahankali, amma dai koma menene ke damunshi haka Allah ya yaye mai, jin yana saukar da numfashi ahankali yasa ya kallai yaga yay bacci, daga kai Dady yayi yaja tattausan bargon kan gadon yakawo zai lullubeshi dashi idanunshi suka sauka kan hanun Aliyun dayay jajir some part ma na fitar da jini kadan kadan kaman wanda ya kurkurje, salati Dady yayi. "innalillahi, Aliyu!" saikuma yay shiru yana tunani Maiya sami danshi dambe yayine? Inaaa!! Bazata yuwa duk fadan da zasuyi shida Aliyun saidai suyi amma yagama fita daga gida batare da bodyguards dinshi ba, filo yajawo yadaga kanshi yadaura kan filon, yatashi yabude clean bathroom dinshi ya shiga yadebo warm water awani small bowl da karamin towel yazo ya tsugunna anan bakin gadon yakamo hanun yasa towel din yana gogewa, yatsine fuska Aliyu yayi cikin bacci alamun yanajin zafi ba karamin tausayi yabama Dady ba hakan yasa ya shiga huramai iska akan hannun ahankali yasake relaxing cikin baccin yacigaba da baccin tareda sauke ajiyan zuciya, tashi Dady yayi yakoma bathroom din ya ijiye komi yafito yadau wani pain relief balm daya ijiye a dakin nashi yazo yakamo hanun ya shafamai sanan yaja bargo yarufamai yarage karfin AC yajuya yafita daga dakin yana tunanin Maiya sameshi kafin yawuce yaje falon shi yadauko briefcase dinshi yafito bodyguards dinshi suka budemai mota ya shiga yamayi latti wlh yau zai shiga Chambers dama dayanda zaiyi dabaije ba Aliyu is his number in this life, haka yadinga tunani har yakai House of Representative, Federal Republic of Nigeria. _*duk wacce takaranta book dinan batare data biyaba ban yafeba wlh, pay your access fee is just 300, wtsapp 07012181461*_ Takai kusan 2min atsaye chak awurin takasa matsawa sai rawa da jikinta keyi, kafin ahankali ta janye hijabinta tana kallon wajen, mai keken dayazo wucewa ta tare da sauri dan kunya takeji bana wasaba yanda kowa ke kallonta a wurin, shigewa tayi tace "express road zani" tada keken yayi yaja sukai gaba har express road yasauketa tafito dari biyu ta dauko tamikamai tajuya da gudu Yusuf zai tsaya yimata magana tabude kofa ta shiga abinta, Fatima sai kallonta take kaman yau tafara ganinta, backyard tawuce straight ta bude staff toilet ta shiga da gudu tarufe kofan tabude tap ruwa na zuba tafashe da kuka sosai tana taushe bakinta she's so angry, Aliyu ya mugun bata mata rai, ita wata irin mutum ne da ta tsani dizgi a bainar jama'a tun tana yar yarinya, ko dukanta Ammi zatayi inhar tamata agaban mutane saitai kusan kwana biyu bata fitaba taita kuka agida dan tanada kunya, kuma inhar Ammi tadaketa agaban jama'a kozata kasheta bazatai kuka ba saita daure sai jama'a sun tafi saitafara kuka, batason amata fada agaban mutane she's just naturally like that abin gets to her ne emotionally, shine Aliyun nan da bamata sanshi ba yakama yana mata tsawa kaman wata yarshi harzai mareta, sosai tafashe da kuka, cikin kuka sosai tabude jakanta taciro wayarta hanunta har rawa yake ta shiga contact dinshi ta danna ma number shi delete ta ijiye wayan takara kifa kanta awurin tana kuka sosai, jin ana shirin bude kofa yasa da sauri ta deba ruwan ta shiga wanke fuskarta, Fatima ce tashigo bayin tana hararanta tazo gefenta gaban wash hand basin din tana dan rera waka. "angwada nawa yace bayayi, da akaje gidan namiji saiya kadomu yace bazai bayarba shine muka gudo bayi muna kuka ahayye nanaye" Aneesa najin ta amma ba tace mata komiba, gama wanke wanke hannun tsokana Fatiman tayi tazo zata wuce tana waken ta ta bangaje Aneesa zata wuce, cikin tsananin fushi Aneesa ta fizgota batai wata wataba ta daga hannu ta daura mata clean mari, ihu Fatima tayi zata rama Aneesa tasa kafa ta kwashe ta sai kasa, tabita kasa ta kara daura mata wani marin tace "nasha gayamiki kifita daga harkana kinki, mene miki kika bangaje ni, ba fada kikeso ba zan koya miki hankali yau" takara zuba mata wani mari ta hade hannayen Fatiman ta murde su da karfi, ihu Fatima tayi, gwabe bakinta Aneesa tayi ta tashi daga kan cikinta tace "ki kara tonana" taja hijabinta da wayanta da jakan tafita daga bayin cikeda fushi, Fatima kasa tashi daga kasan tayi ta daga murya tace "wlh sainaga bayanki aduniyan nan Aneesa, sainaci mamanki dan ubanki, wayyo Allah na reshen bayana" dafa bango tayi tamike tsaye da kyar da sauri ta kakkabe jikinta dan batason Yusuf yagane Aneesa ta kayar da ita akasa ta wanwanke hanunta daya baci da kasa tawuce tafita daga bayin ta shiga store kitchen tabiyo Aneesa ta tsaya abakin kofa tarike kugu tace "ni kika mara Aneesa? Wlh sainaga bayanki aduniyan nan zaki ga" cikin masifa sosai dan ranta abace itama Aneesa yake tawani buga bowl din dake hanunta akan table ta kalli Fatima tace "ga fili gamai doki ubanki kafasa, kin zaci ke kadai kika iya hauka ko, sainaci ubanki" tafinciki bowl din tai kofan da gudu inda Fatiman take tsaye da gudu Fatima tafice ganin Aneesa ta haukace mata tana haki Ashe Aneesa ta iya fada haka, tsayawa Aneesa tayi abakin kofa tarufe kofan da karfi tana masifa. "dakin tsaya kiga inban kakkarya kasusuwan jikin ki da kwanon nan ba, da wlh saina kwaba cake dinan da namomin jikin ki" taja tsaki ta tsugunna jikin kofan Aliyu nafado mata arai sosai sama da dama, takai kusan 1min a tsugunne kafin tamike tashare hawayen daya zubo mata ta mike tawuce ta debo flour, kana ganin yanda take aikin kasan ranta abace yake. Wuraren five na yamma yatashi daga baccin da tsananin ciwon kai, ahankali yabude ido ya yaye bargon da Dady yarufe shi dashi hanunshi dayaji yamai tsami ya kalla yaga an shafamai mai, dan murmushi yayi dan yasan aikin Dady ne ahankali yatashi ya zauna yana kallon wayarshi dake kusada side lamp ijiye, kafe wayar yayi da ido yanaji kaman yadauka yakira Aneesa, kawad da kanshi yayi da sauri daga kallon wayan yamike tsaye ahankali yana yatsine fuska yana tafiya ahankali, bathroom ya shiga yadauro alwala yafito, dadduma ya shimfida yay salla yadade kan dadduma yay shiru yana kallon wayar ahankali yamike tsaye ya linke dadduman yawuce yafita, abinci ya ganni kan dining ko kadan baijin cin komi, kitchen dinshi yawuce yabude fridge sliced fruits dinshi dasukai sanyi sosai ya kalla su yakeso yaci but baida karfin ci baida apatite, cup yadauka yadauko yogurt ya zuba farm fresh strawberry flavour yacika cup yamaida sauran fridge yafito yazauna kan dogon kujera yana kallon tashan kwallon dake aiki yakai cup din baki yana kurban yogurt din sanyin yogurt din na sanyaya mai wuya hakan yasa yasake relaxing tareda lumshe ido, fuskar Aneesa yagani tanamai murmushi. [4/5, 8:09 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 2️⃣0️⃣ & 2️⃣1️⃣ _How to subscribe_ _*zaki turo 300 ta account number na 3107021073 first bank aisha Muhammad, saiki turo evidence of payment ta watsapp number na 07012181461 sainai adding naki a group din danake posting. Zaki iya turo katin MTN na 300 for those dabasu da bank*_ _Today is the DAY!!! I must give you my sincere, warm and outstanding shout out to my VIP group, you people are not just Very Important people you guys are my BLOOD_ _The amount of love, patient and understanding danake samu daga wurinku is beyond tunanina, ina karatun exam ina exam I don't get much time to type you guys supported me, oh my God, I mean o-h m-y G-o-d, am blown away da iskan kaunar ku, I Love my VIPs_ _Oh Hello, wanna join my VIPs and be having frequent updates? VIPs na are matured folks yo, manyan mata, issassu masu ji da kansu 😎 marasa son jira, masu rike alkawari, chat me up a pc if you want to join too_ Sosai tunanin Aneesa ya addabi zuciyar shi, ahankali yabude ido ya kalli yogurt din dake hanunshi ahankali yace "she's a Nubian princess" knocking kofar da akayi tareda shigowa yasa yadaga kai ya kalli kofa, Rauda ce ta shigo tanamai murmushi, rabonshi da ita tun ranan daya kwatota daga hannun Khamis, tsareta da ido yayi ganin ta ramemai duktai wani iri, shiru yayi baice mata komiba dan haushinta yakeji danta mai karya ranan, karasawa cikin dakin tayi ta zauna gefenshi ahankali tana wasa da yatsunta ahankali tace "good afternoon Ya Aliyu" gyadamata kai yayi batare dayace komiba ya cigaba da kurban yogurt yana kallon TV, shiru tayi tana wasa da yatsunta saikuma takara dago kai ta kallai ganin yaki kallonta yasa duk taji wani iri, ahankali tadaura hanunta kan nashi takama hannun shi tarike, dago kai yayi ya kalleta, lankwashe kai tayi murya chan kasa tace "am sorry Ya Aliyu bazan karama karyaba wlh, kunyan fadama da Khamis zamu fita nake saisa ban fadama gaskiya ba, am sorry kaji please" ganin yanda duktai wani iri tana shirin mai kuka yasa ya gyadamata kai dan ko kadan baijin surutu yau baijin dadin kanshi shima, bedroom dinshi yanuna mata yace "daukomin wayana" tashi tayi da gudunta tai bedroom dinshi, bata wani jimaba tafito rikeda wayanshi karban wayan yayi yaduba yaga ba miss calls ba message, baida any notification, dan lumshe ido yayi zuciyarshi namai badadi ya ijiye wayan ahankali kan kirjinshi, Rauda dake kallon fuskanshi ne tace "menene Ya Aliyu? Are you expecting something ne awayan?" batare daya bude ido ba murya chan kasa yace "nevermind" ji yayi ma yogurt din ya isheshi hakan yasa yamikama Rauda kofin, karba tayi tawuce kitchen tana shan ragowan daya rage, ta ijiye ta fito tadawo kusada shi ta zauna, yanda taga duk yay wani iri yasa takama hanunshi tace "Ya Aliyu wai menene? Bakada lafiya ne? Kai wani iri sosai wlh yau, are you okay Ya Aliyu kona kira Dr?" girgiza mata kai yayi yana mikewa tsaye yace "go and pray ana kiran salla" daya daga cikin sweet din dake cikin wani flower bowl dake kan center table dinshi ne tadauka tana folding legs dinta akan kujeran shi tace "ni am off salat" yatsine fuska yayi ya dungure mata kai batare dayace komiba, dariya tayi tana jefa sweet din abaki ya harareta yawuce ya shiga bayin falo ya dauro alwala yafito yabude kofa yawuce mosque yana tafiya ahankali. Karfe biyar daidai ta tattara komi tawuce backyard ta wanke kafa da hannayenta tadawo ta zare riga da hijabin tadau dogon hijabin ta tasaka tadau jakanta ta rataya tafito, ko kallon inda su Fatima suke batayiba tawuce bude mata kofa da sauri Yusuf yayi tafito yana binta da kallo yana murmushi kaman wani wawa yace "sai gobe Fatima" ko kallonshi batayiba tawuce ta shiga keke napep har zuwa anguwan su, yau gabaki daya ranta ajagule yake tarasa meke mata dadi sauka tayi daga kan keken tana dafa kanta dataji yafara mata ciwo taciro kudi tabashi batare datai magana ba tajuya ta shiga gidansu da sallama, a kitchen ta hango Ammi na tuka tuwo bamata ji sallaman taba sai aiki take abinta, jingina tayi da bango tana kallon Ammin, tana mugun son Ammin ta bana wasaba, she just wish tasan baban ta, dudda bata sanshi ba tasan Ammi was just the best wife he could have ever had, tanada kirki, gashi ta iya girki, ta iya kula da lura da yara, Ammi is everthing to her, she just wish zata sami second Dad dat will take care of her Ammi, ajiye jakanta tayi ahankali abakin kofa ta cire hijabin ta ta wurga afalo, sadaf sadaf ta shiga yin tafiya, ko kadan bataji shigowan Aneesa kitchen dinba dan hankalin ta yay nisa kawai jitayi an rungumeta tabaya. "oyoyo Ammi na" ajiyan zuciya Ammi tasauke tana murmushi cikeda so tana shafa hannayen Aneesan datai wrapping around her chest, ahankali tace "harkin dawo Aneesa, banmaji shigowan kiba" dago kanta tayi tana leka fuskar Ammi tace "yanzu nadawo Ammi, tashi nakarasa tuka tuwon inya salala na kwashe" girgiza kai Ammi tayi tana dauko mara daga cikin ruwan dake gefenta tace "a'a kibarshi keda kika daga wurin aiki kin gaji, ga ruwanki nan dauka kije kiyi wanka ki sa kaya marasa nauyi, jeki cire kayan kizo kijuye ruwan" gyadama Ammi kai tayi tajuya ahankali tawuce tsayawa tayi tadau jakanta dake bakin kofa sanan ta shiga daki, dakinta tawuce ta shiga, zama tayi akan gado tai shiru ko kadan batajin dadin komi gatanan ne kawai, jakanta tabude taciro wayarta tsayawa tayi tana kallon wayan kafin ahankali ta danna side button din wayan ya kunnu, tsayawa kallon wayan tayi tarasa mesa hakanan saitaji wani iri dataga batada miss call kodaya, kwanciya tayi akan gado ta ajiye wayan tareda lumshe ido wani bacci mai shegen dadi ne yay awon gaba da ita. Shirun da Ammi taji batazo tajuye ruwan ba yasa ta kwala mata kira. "Aneesah" kwafa Ammi tayi tana daukan wata yar roba da bushashen kubewa keciki dan ta kada miya tace "hala tana chan tana daddanna wanan wayan dake dauke mata hankali" kwafa tasake yi takwala mata kira akaro na biyu. "Aneesah" shiru bata amsa ba, cigaba da aikinta Ammi tayi har aka shiga kiraye kirayen magrib, sauke komi tayi ta tattare kitchen din ta zuba na Aneesa a kwano tabarshi nan kitchen tafito ta dau buta ta zaga sanan tafito ta tsugunna tai alwala, tashi tayi ta shiga kitchen din tadauko kwanon tuwon Aneesan tafito dashi tawuce daki ajiye kwanon tayi a kasa tadau dadduma tana shimfidawa tace "kika bari na idar da salla na shigo dakin nan bakifito bako Aneesa sai jikin ki ya gayamiki" hijabin ta tadauka tazura ta kabbara salla, ganin ta sallame Aneesa bata fitoba yasa ta tashi tadau wayarta tana kunna tocula dan babu wuta tawuce dakin Aneesan, labule ta yaye ta shiga dakin tana haska fuskarta tabude baki zatai magana ganin tana bacci yasa tai shiru tareda sauke ajiyan zuciya bakaramin tausayi tabata ba ganin yanda ta kwanta kasan tagaji azaune ta kwanta kafafun ta duka na kasa sai kanta kwance kan gado, karasawa gaban gadon tayi ta zauna gefenta hannun ta takai kan wuyanta zafin dataji yasa tai tapping ta da sauri. "Aneesah, Aneesah" bude ido tayi ahankali cikin nauyayyan bacci ta kalli Ammi, da sauri Ammi takamo kafadunta ta dagata tace "tashi daga baccin nan, bana hanaki baccin mangariba ba babu kyau fa yana saukar da zazzabi, tashi kije kiyi wankan" Ammi tai maganan tana mikar da ita tsaye, tashi tayi ahankali gabaki daya batada karfi, ganin haka yasa Ammi tazage mata zip din bayan rigan ta taja zanin wankan ta daga kofar sip dinta ta taba ahankali ta karba tana kallon Ammi, cikeda dan damuwa Ammi tace "cire kayan kizo kiyi wankan bari naje na hada miki ruwan" gyadama Ammi kai tayi Ammi ta ijiye mata toculan akan gado dan taga haske tawuce tafita daga dakin tai kitchen ta hada mata ruwan wankan takai mata bayi tafito ta shigo dakin dakin nata ta shiga azaune taganta kan gado daure da zanin a kirji, zama Ammi tayi kusada ita tana sake tattaba wuyanta da hannu tace "bakida lafiya ne?" murya chan kasa tace "kaina keciwo Ammi" "sannu, muje kiyi wankan kizo kici abinci saina baki paracetamol" gyadama Ammi kai tayi, Ammi ta mike tsaye tareda dagota ganin batada karfi suka fito har gaban bayi takaita tace "shiga kiyi, na ijiye miki tocula aciki" gyadama Ammi kai tayi tawuce ta shiga tana tafiya ahankali damuwa sosai Ammi ta shiga saikuma ta daure da sauri tawuce dakinta dan nemo kwalin paracetamol din datake dashi, dakin ta shiga ta tsugunna ta jawo drawer ta ciro wani kwalin paracetamol ta tabude taciro kati daya sanan tafito daga dakin ajiyewa tayi kusada abincin ta sanan tafito danta dubata, kujera taja ta zauna agaban kitchen tana jiranta tafito daga bayin, shirun dataji batajin karan zuban ruwa almost 1 minutes yasa taji tadamu, tashi tayi taje gaban bayin knocking kofar bayin tayi tace "Aneesa wankan kike kome naji shiru" "A.....Amm...." muryan Aneesa dataji chan kasa na breaking sosai tana kiranta yasa Ammi ta tura kofan a rude ta shiga, Aneesa datagani kwance a kasan bayi kaman ma tafadi ne jikinta na rawan sanyi sosai duk kumfan sabulu jikinta tana kokarin tashi takasa yasa tama manta bayi take tsabagen rudewa tasaki salati. "innalillahi wa innailaihi raji'un, Aneesa" tai maganan tana tsugunnawa agurguje ta dagota a tsorace bama ta damu da abinda ke jikinta ba tasata ajikinta ganin yanda jikinta ke rawa, tace "Aneesa, ke Aneesa menene eh?" kasa magana Aneesa tayi sai jikinta dake dake masifaffen rawan sanyi idanunta na kukkulewa, ganin haka yasa Ammi tarike ta gam da hannu daya ta sa dayan hanunta a bucket din tadebo ruwan wankan ta watsa mata ajiki ta ijiye tasaba sabulu a soso jikinta na rawa ta shiga wanke mata jikin gabaki daya dan tafadi abayi sai rawa jikinta yake da ace zata saketa da zubewa zata sakeyi akasa, agurguje Ammi ta wanketa ta daura ye jikin nata tana rike da ita tasa dayan hanunta taja zanin ta dake kan kofan bayi ta daura mata ta kwance kallabin kanta tayafa mata tundaga kai har kirji ganin sanyi takeji tarikota gam tabude kofa suka fito, daki ta shiga da ita tawuce dakinta da ita akan gado tazaunar da ita da sauri tai sip ta jawo daya daga cikin dogayen rigunan ta zuwa tayi ta dagata a inda take rawan sanyi tace "sannu kinji, sa rigan" saka mata rigan tayi tacire zanin tayar sanan ta kwantae da ita taja bargon kan gadon tarufa mata, tawuce dakinta da gudu tadauko wani bargo takara mata amma dudda haka rawan sanyin take, fita Ammi tayi da sauri tadauko paracetamol da ruwa ta shigo ta zauna gefenta dagota tayi tace "sannu, sha magani" paracetamol guda biyu ta ballo tasa mata abaki tabata ruwa da sauri ta sha jikinta narawa tasake kwanciya tana nishi. "Aaa...m" da sauri Ammi ta tsugunna tana shafa kanta tace "sannu Aneesa, zazzabin yamma ya sauka akan ki, baccin magriba babu kyau" tashi Ammi tayi tarufo window dakinta ganin sanyin yaki sanan ta zauna tana shafa kanta tana kallonta hawaye nata ruwa a idanunta. Sai wajajen tara sanan taga rawan sanyin yaragu tafara sauke ajiyan zuciya ahankali bacci yasake dauketa jikinta zafi sosai, tagumi Ammi tabuga tana kallonta takai kusan 2min ahaka sanan tawuce tadauro alwala dadduma da hijabin nata tadauko tadawo dakin Aneesan ta shimfida tayi sanan tai shafa'i da wuturi bayan ta idar tabuga uban tagumi tana kallon Aneesan dake sauke ajiyan zuciya ahankali, bataso ta tasheta dan batasan kozata tashi da rawan sanyin ba amma kuma tanaso ta tadata taci abinci, abinci ma na rage rashin lafiya, tafi awa daya zaune tana kallonta kafin dan gyangyadi yay gaba da ita. Not edited. _IN kika karanta baki biyaba Allah ya isa, in kinason karanta littafin nan kiyi subscribing just 300_ Yunkurin amai da Ammi taji yasa tabude ido daga dan baccin daya saceta da sauri tana kiran sunan Allah. "Bismillahi" tajuya tana kallon Aneesa dake kwance yanda tabarta tana yunkurin amai sosai amma babu abinda ke fitowa, kan gadon Ammi tahau ta dagota da sauri zafin jikinta dataji saida yasa Ammi taji tsoro jikinta yafi wuta zafi. "innalillahi, Aneesa, Aneesa menene meke miki ciwo eh? Fadamin" Ammi tai maganan tana shafa fuskarta tana rungumota jikinta, kasa magana tayi sai nishi datake sama sama kaman wacce ke shirin mutuwa bamata gane me Ammi kecewa, yunkurin amai tasake yi hakan yasa Ammi tace "babu komi acikin ki, sannu nahada miki kayan shayi kisha bazan baki tuwoba kinji, nahada miki tea? Kokuma nafita waje nasamo yaro yasiyo miki tsire da fanta?" Ammi ta tambayeta cike da damuwa tana dago kanta, jini taga yana fitowa daga hancinta idanunta na kafewa alamun tasamu. "innalillahi!" Ammi tabuga uban salati mai kama da ihu cikeda tashin hankali, saikuma ta shiga jijjigata tana kiran sunanta. "Aneesa, Fateema" ganin bata motsi yasa Ammi ta shiga kalle kalle cup din ruwan data kawo mata dazu ta dauka ta debi ruwan ta yayyafa mata a fuska tace "tashi tashi kinji bari naje na kira Abdul mai keke yakaimu asibiti" nishi tayi tabude ido ahankali hakan yasa Ammi tai cupping face dinta takirata dukta rude tace "Aneesa na, karki kara rufe ido kinji bari na kira mai keke nakaiki asibiti kinji, ina zuwa" tadau wayan Aneesan data gani agefen gado tana kunna tourch tawuce tafita hartana bugewa da kofa ta kunna haske, sillipas tasaka tawuce zaure tafita tabude kofa tafita daga gidan ganin babu mahaluki kodaya a anguwan su yasa ta kalli wayan Aneesan da sauri sha biyun dare tagani harda minti uku, hannu tadaura kan bakinta ta taushe kukan dake shirin zuwan mata ta kalli cikin gidan nasu yanzu yazatayi? Yarta mara lafiya zata bari ita kadai cikin ciwo da wanan tsakar gidan kokuma she should go ahead ta dandara gidansu Abdul mai keke ne? Hawayen daya zubo mata ta share da sauri tarufo kofar gidan nasu tareda tofa ma kofar gidan bismillah ta shiga haskawa tana tafiya da sauri danba wuta har gidansu Abdul tsayawa tayi tana bubbuga kofar gidan tana kiran su. "maman Abdul, salamu Alaykum, Maman Abdul, Abdul, Abdul" ta shiga kwalama mutanen gidan kira tana ihu, takai kusan minti bayar sanan taji kara kaman an bude kofa daga cikin gidan akace "waye da tsakar daren nan?" muryan ta narawa sosai tace "maman Abdul nice, maman Aneesa ce, dan Allah kutaimaka min Aneesa batada lafiya, Abdul zakidan tasomin yazo yakaimu asibitin General" bude kofa maman Abdul tayi tana haska fuskan Ammi da tocula tace "subhanallahi, aiko Abdul bayanan, kumama ai yadena parking keke agida agarejin su yake parking kinsan wacce yakema aiki da keken tace ya dinga parkin agareji, ya jikin nata" hijabi Ammi tadaura kan fuskarta tana kokarin hana hawayen dake shirin zubowa waje, dafa ta Maman Aisha tayi cikeda tausayinta tace "kiyakuri maman Aneesa ciwon da ba dadi sam wlh, gashi khalili na kyanda dana rakaki bakin titi munsamo abin hawa, babansu kuma kinsan baidawo daga tafiyaba, kiyakuri kinji ki dandara bakin titi kisamo abin hawa Allah yabata lpy, kiyakuri" Maman Abdul tai maganan tana zare hannun Ammi daga fuskarta, gyada mata kai Ammi tayi tajuya da sauri tai hanyar titi tana goge kwalla tana addu'a Allah ya tsare mata Aneesan ta. Abakin titin ta tsaya babu wasu motoci sai tsirarru dasuke gittawa aguje, hawaye Ammi ta shiga share wa uncontrollably sai kallon agogo take yanzu karfe sha biyu da rabi, minti a shirin da bakwai kenan databar Aneesa ita kadai agida, ganin wani mota na zuwa da gudu tasan shima zai iya cewa bazai tsayaba yasa yafada titi tana kuka sosai dataji yazomata kawai dan hankalin ta a mugun tashe yake tana dagama motan hannu alamun motar ta tsaya. Bodyguard din Dady ne dake tuki ya kalli dayan bodyguard din dake gefenshi yace "who is that woman? Get your gun" da sauri Dady dake bayan mota yana daddanna laptop idanunshi sanye da medicated glass jin suna magana get the gun yasa yadago kai, idanunshi ne suka sauka kan matar daya hango kan titi tana kuka sosai tana musu alamun su tsaya, ganin bodyguard din yakara gudu sosai yana shirin ya kwashe ta yasa yace "slow down Jeff, slow down" da sauri yace "what if is a trap sir" cikin fushi Dady yana kallon fuskan Ammi yace "slow down, Allah shine ke kare kowa, slow down let's listen to wat she have to say, most time inna biyo ta Sulejan nan haka nake ganin mutane alot of them are the poors talakawa basuci abinci bane, let's listen if is help we can offer then we help her" Dady yay maganan yana kallon Ammi still, rage gudun bodyguard din yayi har suka iso inda Ammi take da sauri Ammi ta zagayo tana kwan kwasa glass din motar. _Duk wacce ta karanta min littafi batare data biyaba ban yafeba wlh, saikin biyani a lahira_ [4/5, 8:09 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 2️⃣3️⃣ _how to subscribe_ _*zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment ta watsapp number na 07012181461 sainai adding dinki a group din danake posting, for those dabasu da account, zaku iya turo 300 ta katin MTN*_ _To My *GGM* General Group Members, idan banso kuba wetin I gain? You guys are my backbone, all I know is that I made a strong fanbase akanku, you guys build me to Maman Shakur din danake yau da duk inka shiga ka kira sunana ansan dani, so how can I not express my gratitude??? Hats off to you guyss_ _The amount of love, kyaututtuka and many more danake samu am grateful wlh, Allah ya barmin ku, duk lokacin dana mike nace zan fara book kafin nace me kunfara biya like you guys are ever ready to pay inhar littafi daga nine abin alfahari ne agareni, I Love you and Allah ya barmin ku_ _*gareku masu karatun Allah ya isa ohhoho🤦🏻‍♀️ kumafa ina bala'in sonku amma ku daure kubiya kuyi joining group dina, banso ranan lahira na kwashe ladan ayyukan ku nagari na barku bakuda lada ko daya wayyo Allah na😢, this writing shine baiwar da Allah yamin, support a sister, pay your access fee just 300 naira kidena karatun Allah ya isa dan zai biki , hakkina ne, duk wanda yay supporting business Allah zai bashi lada, kuma ina sonku amma dai duk wacce ta karanta bata biyaba dai toh toh toh wanan page din dai na yafe amma next page or any other next update ban yaheba._ Da sauri Dady yace "nose bleed kuma Aliyu, mekuma yakawo maka nose bleed ana zaune lpy?" yay maganan yana kai hannu zai taba hancin Aliyun da tip din yay jajir, da sauri Aliyu yarike hannun yana kawad da fuskan shi dan baiso ataba dan zafi zaiji yace "nikarka tabamin hanci am fine, ba zafi yakemin ba kuma tuntuni ya tsaya, are you just coming back now Dad? ina kaje kadade haka?" goran ruwan da Dady yagani kan table dinshi mara sanyi ya dauka tareda budewa zai sha yace "bamu gama meeting din dawuri bane, and on my way coming back kuma something happen saida na taimaka ma wata mata da yarta batada lpy na kaisu asibiti gwanin ban tausayi wlh" dan lumshe ido Aliyu yayi tareda shigewa cikin kujera more yace "am sleepy Dad" hanunshi Dady yaja yace "tobaza kaje ka kwanta ba afalo zaka kwana? Ehen Gadanga na that reminds me of something, taso kaji wata magana, tashi, tashi kaji" yadaga Aliyun da sauri yana dan murmushi, turo baki Aliyu yayi kaman zaiyi kuka yatashi zaune yakallai yace "uhmm tell me" matsowa kusa dashi Dady yayi sosai yadaura hanunshi akafada yace "daman kagane wanan aminin nan nawa Alhaji Hassan?" dan yatsine fuska Aliyu yayi yace "what about him?" murmushi Dady yayi yana kara matsowa kusada shi yace "to agidanshi mukaje meeting dazu dana fita, yarshi ce tazo tai serving dinmu, na yaba da hankalinta da natsuwan ta, kasan tareda sukayi school da kanwar ka Hajara a Dubai, sa'an Hajara ce, she's just 24 Zainab, na yaba da natsuwan ta, tama cemin gobe zatazo wajen Hajara, inaso idan tazo kusasanta ka aureta Gadanga, so karkaje ko ina inaso ku sasanta ka aureta batada matsala very quite and obedient girl, kaga yanda kakeda shegen zuciyan nan you need yar yarinya maijin magana, mara hayaniya dazata bika sau da kafa, is just the best choice Son namaka trust you Dad" dariyan iskanci Aliyu ya shiga yi irin na sangartattun yaran nan, Dady yabude baki yana kallonshi instead of yamaji haushi saima washe baki yayi arayuwan shi yanaso yaga Aliyun shi na dariya, yanaso yaganshi he's free and very happy, da kyar Aliyu ya tsayar da dariyan yace "are you for real Dad, like are you serious about this eh Babana?" da sauri Dady daya tsaya yana kallonshi kaman wani TV yana murmushi yace "yes now Boy, am serious, nafada maka she will make a best wife" dan tabe baki Aliyu yayi yadauki wayarshi yana kallo kafin ya dago kai ya kalli Dady yace "please, please Dad kaga am begging you don't start with this neman min mata stuff, am I a kid daza ka wani nemomin mata, ni nama isa aure ne?" baki Dady yarike yana kallonshi yanda yakemai maganan yana turo baki sounding serious saikuma yay murmushi yana girgiza kai yace "kace kaikama isa aure ne, sanan kace are you a kid, wat does your statement and your question makes you now?" dan murmushin rashin gaskiya Aliyu yayi baice komiba ya dauke kai hakan yasa Dady yadanyi dariya yace "stop taking the advantage of the love I have for you Aliyu, kasan dai burin kowani uba ne yaga danshi yay aure ko, I want to see my grand kids Aliyu, banso namutu banga y'ay'anka ba Aliyu" da sauri Aliyu ya kallai jin kalman mutuwan daya fito daga bakinshi dan ko kadan baiso yaji Dady ya ambaci kalman mutuwa, gyadamai kai Dady yayi ganin tarkon daya dana mai yakamashi dan finally yasami full attention nashi, hakan yasa yasake kwantar da murya yace "yes Gadanga, banso namutu banga jikokina ba, kasan shekara na nawa yanzu aduniya? Talatin da takwas ga ishirin da tara ka lissafa, inada shekaru talatin da takwas aduniya mamanka ta haifamin kai kaga yanzu shekaruna sittin da bakwai, rayuwa taja Aliyu, Aliyu tai nisa kullum kara kusantowa da kabari mukeyi, nasan bazan taba kara shekaru dari akan wanan shekarun nawa ba, idan ma nakara to komi mini za'a dingayi" dan shiru yayi yana kallon yanda maganganun shi sukasa Aliyu yay sanyi sosai, dan fuzar da iska Dady yayi yace "is alright, naji nakuma yarda bazan nemama mata ba, konima nafison kazabo mata kafadamin choice dinka, na tattaro abokanai na da yan uwa muje munema maka ita but promise me zaka fito da mata nan da one month, you are 29, a graduate, har masters kanada shi, your company na running perfectly fine wat else kake jira? Promise me zaka fito da mata kwanan nan Son" dan lumshe ido yayi yana ganin fuskar Aneesa namai murmushi kafin ahankali yabude idon ya kalli Dady, hannun Dady yakama yarike ahankali yace "I promise Dad, and karka karamin maganan mutuwa, nothing will happen to you, jikoki harsaika gaji, duk wacce zan aura triplets triplets zata dinga haifowa and every year so get ready jekokin ka will break all your bones and fibers" dariya sosai Dady yayi yace "haka nake so ai, abun nema kenan hausawa sukace wai matar direba ta haifi mota kaga ai tuki har nijar" yasake fashewa da dariya kafin yay shiru ya shafa gashin kan Aliyun yace "nagode Aliyu na, yarona maijin maganan babanshi, Allah yamaka albarka kaji" murmushi yayi yace "Ameen Dad" hanunshi da har yanzu bedawo normal ba Dady ya karba yana kallo yace "tell me the truth what happen to you dazu Aliyu, eh what happen to you? Why were you so angry dazu?" Dan shiru yayi yana tunanin abinda yafaru dazu da sauri ya kawad da tunanin daga ranshi danji yake kaman zai sume, ahankali yace "never mind Dad, I don't wanna talk about it" dan murmushi Dady yayi ganin baiso yafada mai, amma dai yaso yaji meya sameshi yace "Alright bari naje na watsa ruwa na kwanta, kaima saida safe, jeka kwanta dan ka iya zuwa masallaci da asuba" tashi yayi yana kallon Dady saida yafita sanan yawuce bedroom dinshi singlet din jikinshi tacire dudda dazu yay wanka jiyayi yanaso yasake yi kuma koyaji dadin jikinshi, bathroom yabude ya shiga yakai almost 20min a bayin sanan yafito ya shirya tsaf cikin wani milk color pyjamas ya kashe wutan dakin yarage saura bedside lamp kadai yazo yazauna bakin gado, kasa hakura yayi yadau wayarshi ya shiga contact din Aneesa dayay saving da Boldest yana kallo, bala'in son yakirata yake at the same time kuma baiso yakirata abinda yafaru dazu na mugun bakanta mai rai, kwanciya yayi ahankali kan gadon yadaura wayan kan kirjinshi tareda fuzar da iska dan lumshe ido yayi yana tunane tunane ahaka bacci yay awon gaba dashi. [4/5, 8:09 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 2️⃣4️⃣ _how to subscribe_ _*zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turomin evidence of payment ta WhatsApp number na 07012181461, sainai adding dinki a group din danake posting. Marasa banki zaku iya turo katin MTN ta WhatsApp number na*_ _duk wacce takaranta bata biyaba Ban yafeba_ Numfashin shi tsayawa yay chak ganin Aneesa kwance kan gadon asibiti, jinin dake running through his vein freezing yayi for some seconds, ya tsaya chak yana kallonta ko motsi yakasa yi kaman an dasashi awurin, yakasa gasgasata Aneesa yake gani daya rabu da ita jiya akan gadon asibiti, an lullubeta da bargo tundaga kafa har wuya sai fuskanta kadai dakenan ba'a rufeba, hancinta sanye da oxygen da yana iya ganin yanda breath dinta ke sauka da fita ta abun, idanunta a lumshe gashin idanunta sun kwanta lubbbb, kanta babu dan kwali, goshinta kwance da tulin baki kirin gashi kanta ma abude dan babu dan kwali. Juyowa Nurse din tayi ta kalleshi murmushi kwance kan fuskarta tace "Sir itace wacce kake neman? Dan itace wacce aka kawo jiya da daddare tana convulsing seriously da kuma nose bleed, itace kake neman?" gyadamata kai yayi yakasa dauke idanunshi daga kanta sai wani irin kallonta yake, dan murmushi nurse din tayi tace "saika fito to" tawuce tafita daga dakin tareda rufe kofar. Wani irin kallon Aneesan yake kaman this is the first time yafara ganinta in his life, ahankali yadaga kafanshi dayaji kaman bazai dauke shi ba yana tafiya ahankali har zuwa gaban gadon yadan kwanto da kanshi yana kallonta yama rasa mekemai dadi, he knows he really likes Aneesa dan she poses some qualities daya tafi da zuciyan shi, her heart is as pure as gold, she's bold, fearless, her smile is alluring, her facial look is pulchritudinous, kwayoyin idanunta dazzle ko acikin duhu, gata very calm, hijabin dakoda yaushe yake ganinta ciki na masifan burgeshi what a statuesque lady she is, baitaba ganin mace that's so enthralling kaman Aneesa ba, he never knew cewan she means so much to him hakaba sai yanzu daya ganta laying on a sick bed looking helpless, hanunshi narawa sosai yadaga yakai yadaura kan hanunta dake kwance gefenta, wani irin motsi tayi kaman her body feels his touch batare data bude idanunta ba, hanunta dake da tushi sosai yakama yarike ya matse gam kafin ahankali yay bending kanshi over yakai fuskarshi saitin fuskarta yana kallon fuskanta kasa daurewa yayi sabida yanda wani abu ke fizgan shi jiyake kaman ya dauketa yazare ciwon yasama kanshi ita yaganta looking healthy and doing her normal activities, ahankali ya lumshe idanuwanshi tareda saukar da lips dinshi kan tiny goshinta dake dauke da black hair dake kwance lub lub, goshin so warm sabida zazzabin dabe gama sakinta ba ya sakin mata wani irin light emotional love peck dat comes from his heart dan baimasan lokacin dayayi ba yadaiji karan peck, motsi tayi tareda bude idanunta dasuka kankance sukai ja tana budesu kip kip kaman wacce ake shirin mari tana tsoron bude idanunta duka ta budesu tana gani dishi dishi ta shiga dan motsi sabida duhun datagani asamanta dawani kamshin turaren daya ratsa hancinta, dan dago kanshi yayi ahankali sabida motsin dayaji ya kalleta hada ido sukayi yana kallonta in a very cool way cikeda tausayin ta, kujeran dake bayanshi yaja yazauna yana rikeda hannunta ya matso kusada gadon sosai yana kallon fuskarta still, cikin wani irin murya chan kasa da dagashi sai ita zasu iyajin meyake cewa yakira sunanta. Duk wacce takaran ta min littafi daidai da layi daya batare data biyaba ban yafeba zaki biyani randa baki dashi, maison littafin yamin magana ta watsa 07012181461 "Aneesah" lumshe ido Aneesa tayi da sauri tanajin yanda yarike hanunta gam kaman his whole life is in her hands amma ko kadan batada karfin fizgewa dan batada karfi kodaya she's so weak, hannunta daya rike yakara matsawa yama rasa mezai mata yaji dadi yakai hannun saitin bakinshi ahankali yay pecking hannun hakan yasa tasake bude idanunta dasuka kankance ta kallai, da ido shima yake mata wani kallo kafin murya chan kasa cikeda raunin zuciya yace "I love you Aneesah" dudda tana cikin ciwo amma saida maganan da yanda ya furta maganan yasa kirjinta yabuga da sauri ta rufe ido takai almost minti daya tasake bude idanun ahankali ta kallai, gyadamata kai yayi murya chan kasa yace "yeah, I love you Aneesah, with all my heart" yadanyi shiru yana kallonta kasa jure kallon dayake mata tayi ahankali tajuyar da kanta ta kalli dayan bangaren dakin kirjinta na dukan uku uku ga kanta dataji yasoma sara mata, Jan kujeran dayake kai yayi baya yatashi tsaye ya rankwafo kanta hannunta dayake rikedashi yakai ya daidai saitin zuciyan shi yay placing gently, kafin yasa dayan hanunshi yajuyo da fuskarta suka hada ido, murya chan kasa yace "my heart beats for you, be strong for your love Aneesa, be strong for me, be fine for me, ki warke dan na nunamiki irin son danake miki" dan shiru yayi yana kallon yanda hawaye yafara gangarowa ta gefen idanunta zasu gangara kunnenta hannunta yasaki yasa yatsunshi ya share hawayen dasuka zubomata yana girgiza mata kai. Kaman ma yakara karfin hawayen ne suka cigaba da bulbulowa, kai yadaga ya kalli reading din abinda ke bata oxygen kafin ahankali yasa hannu ya janye roban oxygen dake jikin hancin ta yacire ya ijiye agefe yana kallon fuskarta, idanunta sun cicciko da hawaye har ganin kanshi yake ta hawayen tsabagen yanda suke shining kaman madubi, kwanto da kanshi yayi slowly yana wani irin kallonta kaman da idanu suke communicating yadaura forehead dinshi akanta tareda cupping face nata yana kallon hawayen dake zubowa daga gefen idanunta, dan lumshe ido yayi kafin yabude su ahankali ya zuba mata dara daran eyes dinshi, murya chan ciki yace "am sorry, I yelled at you the other day, am sorry Aneesah na, am so sorry please forgive me, what can I do to erase the memory from your heart?" yadanyi shiru tareda sake lumshe ido yana sauraran yanda numfashi ta ke sauka kan temporal bone dinshi kafin ahankali yasake bude idanun yazuba matasu, bakinta ne ya shiga motsi tanaso tamai magana yadaga ta, lips dinta suka shiga rawa kaman wacce aka jonama electric shock, kafe pink lips din nata da ido yayi dat are so pinkish barin ma yanzu datake zaxzabi sai suka kara zama pink sosai jiyayi numfashinshi na neman daukewa the way her lips are doing looks damn sexy and tantalising, gently ya manna nose dinshi kan nata yana breathing heavily kaman akwai wani magnetic force that's pulling him towards her lips, lumshe ido yayi da sauri a wani irin hankali kaman matsoraci yadaura lips dinshi kan radiant tender lips dinta dat are so warm sabida zazzabin datake yi. [4/5, 8:09 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 2️⃣5️⃣ Gently yay sucking bottom lips dinta, omg he has never ever kissed anyone before, yanda lips dinta keda taushin nan ga dumin bala'i yasa yaji all organs din jikinshi sun soma amsawa da sauri yasaki lips din nata and move back towards the wall kaman wanda aka tura ya jingina da bangon tareda lumshe ido yana sauke ajiyan zuciya anatse trying to get his self back to normal, bude kofan dayaji anyi yasa yabude ido ya taso daga jikin bangon yana kallon kofan, Dr yagani shi kadai rikeda takarda da byro, karasowa ciki Dr yayi yana kallon Aneesan da idanunta kenan a kulle hawaye nafita ta gefen idanunta ancire mata oxygen din dan babu shi akan hancinta, da sauri yakara sa jikin gadon yana kallon yanda ta cire shi ta ijiye gefe yace "cire oxygen din kikayi patient dina sabida kin tashi kin soma samin lafiya? And why are you crying, your mummy is coming back yanzun nan abinci taje tadafa miki" yajuya ya kalli Aliyu dayazo ya tsaya a gefenshi batare dayace mai kalaba yarungume hannu a kirji yana kallonta, tsayar da abinda yakeyi Dr yayi yace "Sir may I know you please? Yaushe kazo?" dan juyowa Aliyu yayi ya zubamai mayun idanunshi yace "Bandade da zuwa ba" yamikama Dr hannu, hannu Dr yamiko mai suka gaisa Aliyu yace "am Aliyu, her husband to be" ware ido Dr yayi saikuma yay dariya yace "I see, no wonder takema kukan shagwaba anki bude ido a kallemu" dan murmushi Aliyu yayi yajuya ya kalleta har lokacin idanunta a lumshe jiyake kaman ya sunkuceta daga kan gadon nan yay gidanshi da ita let them just stay there forever and ever, dan juyo dakai yayi ya kalli Dr dake yan rubuce rubuce yace "what's wrong with Love of my life Dr?" dago kai Dr yayi ya kallai yace "I must say, kayi dacen mace, your wife is a very very strong, she's a fighter, masu maleria datake dashi giving up suke but ita tace ina she must live to tell the story of her love life" dan murmushi Aliyu yayi yasake kallonta batare daya janye idanunshi daga kanta ba yace "yeah, my baby is very strong, bold and above all fearless, she don't wanna leave me dan tasan bazan iya rayuwa bataba" tafi Dr yashiga yi dayake yanada son surutu hakan yasa Aliyu tajuyo ya kallai, tsayar da dariyan yayi yace "maleria take fama dashi 4+, an shigo da ita jiya tana seriously convulsing ga wani uban high temperature datake running finding it difficult to breath, but fear not muna bata best treatment, yanzu ma Mum dinta muke jira takawo abinci dole saitaci abinci sanan zamu bata magani musamata wani karin ruwa dan wanan yakare tun dazu dasafe nazo nacire mata" gyadamai kai Aliyu yayi batare dayace komiba, Dr yace "bari nabarku tare karna katse muku hira" , yasa hannunshi a aljihun lab coat din jikinshi ya ciro new toothpaste da new toothbrush da asibitin kebama all patients dinsu yace "ga abinda nakawo mata, ta wanke baki kotaji dadin jikinta" hannu Aliyu yamika ya karba yana kallo Toothpaste din dako kadan baimai ba, Dr yace "bari naje before 10 her Mum will be back, ka lallabata please makesure she tadena kukan" yay maganan yana fita daga dakin yarufo musu kofa, kujera yaja ahankali ya zauna yana ijiye su brush din akan drawer kusada gadon yana kallon yanda taki bude ido har yanzu saidai tadena kukan dan hawayen sun dena zuba, murya chan kasa yakira sunanta. "Aneesah" ganin taki kallonshi ko motsi ma batayiba yasa yace "please open your eyes" kin bude idanun tayi tana saukar da numfashi ahankali, tarasa mesa duk in Aliyu na kusada ita rasa natsuwan ta take sai zuciyarta yadinga wani unusual beating, dan shiru yayi batare dayasan mezaiyi ba, tashi tsaye yayi daga kan kujeran yace "am coming" yay hanyar kofa yabude kofar dakin yafita yana tafiyan nan dai dai dake dauke ma mata hankali, ahankali tabude ido tabi kofar daya rufo mata da kallo kaman shi take gani, batada karfi ko kadan saima cikinta dataji yana mata wani mugun ciwo hade da maran ta kaman she's about to have her monthly flow, dan yatsine fuska tayi idanunta na lumlumshewa juyar dakai tayi ta kalli hanunta taga anriga ancire mata drip din hakan yasa ta tattaro duka dan karfin datake dashi ta tashi zaune tana jingina da bangon gadon tana numfashi sama sama tana sauke ajiyan zuciya cikinta na masifar mata ciwo kaman ma harda yunwa, dakin har wani dan juyawa juyawa yake mata, lumshe ido tayi tana sauke ajiyan zuciya saida tai kusan minti biyu ahaka sanan tabude idanun ganin dakin yadena juya mata yasa ta saukar da kafanta daya ahankali tana yatsine fuska tsayawa tayi tana hutawa dan the pain she's going through yay yawa, almost minti uku tabata sanan ta saukar da dayan kafan shima kasa ahankali tana yatsine fuska, ahankali ta sanya duka hannayenta takama karfen da ake makala drip tarike gam sanan ta mike tsaye kasusuwan jikinta nawani irin kas kas kas, jikinta yay tsami sosai kaman takai shekara daya a kwance ko kadan batada karfi kaman an mata alluran kashe karfin jiki, jin kaman tana neman tafadi kanta namata zuuu zuuu yasa tarike karfen gam trying to have control over her body, takai kusan minti hudu ahaka sanan tadanji daidai taji ciwon cikin ma yadan lafa, sakin karfen drip din tayi ahankali tamika hanunta tadau toothpaste da toothbrush din da Aliyu ya ijiye kan drawer tarike danko kadan bakinta bai mata dadi, gently ta daga kafanta tai taking first step sotake taje bayi tai brush then ease her self dan fitsari takeji sosai, tana numfashi da sauri da sauri tasake taking second step. Kadan kadan take tafiyan tana hutawa hartakai kofan data kyautata zaton bayine sabida signboard din toilet dake jikin kofan, murdawa tayi ahankali ta shiga ciki ta mayar da kofan ta rufe ta shiga kallon bayin, bayin badai kyauba komi very clean and neat, juyawa da idanunta suka farayi yasa ta daura kanta jikin kofan ta lumshe ido saida taji daidai sanan tabude idanun tadago kanta tafara tafiya, ahankali takarasa gaban wash hand basin kunna tap din tayi ruwan ya shiga zubowa tabude brush din da kyar tarike ta tana kokarin matsa toothpaste akai hanunta ya shiga rawa, faduwa daga toothpaste din har brush din sukayi akasa daga hanunta jikinta ya shiga rawa maranta yafara daurewa, matsawa tayi gefe, wani irin murdamata da cikinta yayi yasa da sauri tai releasing bladder ta tai fitsari tai tsarki sanan ta tashi tana dafa bango tana kallon kofan fita datake so taje tafita dan jirin data fara gani yasoma fin karfinta, da kyar ta iya daga kafa tana tafiya tana layi kafin tawani irin zube akan dry clean tiles din bayin tasaki wani irin wahalallen kara... Fitowa yayi daga cikin babban super market din rikeda wasu manya manyan ledoji guda biyu yay wurin motarshi ya shiga yana zuba kayan akan dayan kujeran yatada motar cikin mintoci dabasu gama kai biyu ba yakai asibitin dan babu wani nisa da super market din daya shiga, parking yayi ya sauko daga motan ya kwaso ledojin ya maida kofar yarufe yay cikin asibitin yana tafiya da sauri har gaban dakin nata, ahankali yabude kofa ya shiga ganin bata akan gado sai bargon data bari laying on the bed kusan rabin shi akasa yasa da sauri ya shigo yana kallon ko ina ajiye ledojin daya shigo dashi yayi akan plastic chair din yajuya da sauri zai fita dan ya tambayi nurses dinan ko sun kaita tai scanning or stuff like that dan baiganta adakiba, hannu yasa zai bude kofa yaji kaman sheshekan kuka, da sauri yasake juyowa idanunshi ne suka sauka akan kofan bayin dakin dabai gama rufuwa dukaba da sauri yay wajen bayin ya tsaya a jikin kofan tareda kara kunenshi, chan kasa yaji sheshekan kuka. "A....Am...mi" hannu yasa zai tura kofan ya shiga cikin bayin sabida yanda kirjinshi yabuga saikuma ya tsaya adan rude yace "Aneesah in shigo, are you okay?" jin shiru batamai magana ba yasa yawani irin tura kofan bayin ya shiga ganin ta akasa yasa da gudu yay cikin bayin yana kallon ko ina. "mesa zaki tashi dakanki baby, your body is so weak" yay maganan yana daukarta da sauri, mikewa tsaye yayi rikeda ita yana kallon fuskarta yanda take kuka tana kallonshi kofa yabude yafito da ita kaman baidau wani abuba ko kadan baiji nauyinta ba, zaunar da ita yay kan gado yadau filon gadon yasa abayanta zai juya dan bude ledojin daya taho dashi yaji tarike mai gefen hannun rigan jikinshi, juyowa yayi da sauri ya kalleta, fashewa da kuka tayi sosai irin na marsa lafiyan nan ahankali ya zauna ata bakin gadon yanajin wani irin wutar sonta na ruruwa aranshi, ahankali yace "menene, na kira miki Dr wani abu kemiki ciwo?" hannu tasa akan idanunta tana share hawayen dake ambaliya akan fuskarta cikin muryan marasa lafiya tace "Ammi na" dan lumshe ido yayi kafin ahankali yabude ya zuba mata su yace "stop crying, Dr yace taje gida tamiki girki but yanzun nan zata dawo stop crying okay" gyadamai kai tayi ahankali tana share hawayen dake zubowa akan fuskanta batare data kallai ba, yadade yana kallonta kafin yatashi ledojin dayazo dasu yabude farm fresh yogurt daya kawo maidan sanyi yaciro, yaciro wani portable fine mug daya sayo yawuce bathroom din yadaura yo kofin sanan yabude kofa yafito yana kallonta harya karaso gaban gadon bude yogurt din yayi yazuba a cup din yacika ya zauna yamika mata yace "sha it will give you energy" kaman wata matsoraciya tadago kai ta kallai hada ido sukayi da sauri ta dauke idanunta gabanta na faduwa, Murya chan kasa yace "please Aneesa kisha" yanda yay maganan kaman zaiyi kuka yasa ta mika hannu yasa mata ahannun, rawa hanunta ya shiga yi kaman zata kabar dan ba karfi ahannun saitaji yama hannun nata nauyi hakan yasa yarike hannun nata hade da cup din yana kallon fuskarta kaman yanda itama tadago kanta tana kallonshi lips dinta na rawa, da sublime eyes dinshi dayasa brows dinta suka fara wrinkling dan lumshe ido yayi yana kara matse hand dinta kafin ahankali yabude idanun nashi his eyes mimicking nata wani irin abu nayawo ajinin jikinshi, matsowa yayi ahankali batare daya janye idanunshi daga nata ba yana wani irin kallonta harya matso dab da ita, ahankali yadaga cup din hade da hanunta yakai saitin bakinta kasa kurba tayi sai kallonshi take, lumshe mata idanu yayi yabude tareda gyadamata kai alamun ta amsa, bude baki tayi ta kurba ahankali wani irin sanyaya mata rai yogurt din yayi har zuwa zuciyanta hakan yasa ta lumshe ido tacigaba dasha, ganin yanda taketa kurban yogurt din yasa yaji hankalin shi ya kwanta sosai, saida takusa shanyewa sanan tadan ture kofin tana sauke ajiyan zuciya hakan yasa ya janye cup din tareda daurawa kan drawer yana kallon ta, dan bude ido tayi suka hada ido da sauri ya nuna mata upper lips dinshi da yatsa alamun tabar yogurt a wurin nata, dan lashe upper lips din tayi amma bata gama gogewa ba, dan murmushi yayi yakama hannun rigan pyjamas din jikinshi dan baya tareda handkerchief yadan matso kusada ita sosai hartana jin saukan numfashin shi akan fuskarta da gudu ta runtse ido, ahankali ya share mata yana kallon lips dinta he's feeling kaman ya rungumeta ya lallasheta, ganin his mind is skipping yasa ya janye hanunshi da sauri, zamewa tayi ta kwanta ahankali tana sauke ajiyan zuciya, ahankali yace "I love you Aneesa" runste ido tayi da sauri feeling somehow kafin ahankali jikinta ya shiga relaxing har wani irin bacci ya fizge ta, ganin yanda take sauke Jiyan zuciya yasa yagane bacci yay gaba da ita, tashi yayi daga kan gadon ya sauke kayan kan kujeran yazauna kan kujeran ya daura hannayenshi kan gadon yana kallonta, this the first time yake ganin jikinta batare data saka hijabi ba, jikinta is just the ideal body macen dat he has been wanting, her body is exquisite, Black skin dinta is damn bewitching just look at her gorgeous black neck dakeda chains line, wuyanta bulbul kaman batasan wahala ba, saukar da idanunshi yayi akan kirjinta da sauri ya dauke kanshi yace "subhanallah" daga kanshi yayi ya kalli agogon dakin tara saura baifi minti goma ba, baison ko kadan Ammi tazo tasame shi a asibitin hakan yasa yatashi tsaye tareda jan bargon yarufa mata yajuya yafita daga dakin da sauri yarufo kofa yawuce ya shiga motar shi yana fuzar da iska sanan yatada motar yawuce yatafi. Ringing da wayar da Ammi dake cikin mota tana dawowa yyi yasa ta kalli wayan Baffa tagani hakan yasa tai picking wayan da sauri daga tachan bangaren yace "kinkai asibitin Maman Fateema?" da sauri Ammi tace "a'a nakusa amma" dan ajiyan zuciya ya sauke yace "to shikenan zanje na saida daya daga cikin shanun Fateema kin yarda ko?" Baffa ya tambayeta, da sauri Ammi tace "duk yanda kayi Alhaji daidai ne yarka ce ai Fateema" cikeda damuwa yace "shikenan nasan yansun nan muna kaiwa kasuwa za'a siye, dazaran an siya zamu taho Sulejan, kome ake ciki kidinga sanar dani, Allah kara sauki, Allah bata lafiya, karki damu zamu iso kimin dare idan na iso za'asan meza ayi" gyadakai Ammi tayi tace "Allah yakawo ku lpy Baffa" ta katse wayan. Abakin asibitin ta sauka rike da katuwar jakan dake hanunta takarasa cikin asibitin da saurinta har dakin su, bude kofar tayi tana kallon manya manyan ledoji data gani kan kujera saikuma kwalin yogurt data gani da cup kan drawer ga Aneesan na bacci peacefully, karasawa ciki tayi bayan ta mayar da kofan tarufe ta ijiye abubuwan datazo dashi tana bude ledojin data gani manya manyan madara da milo ne sai kellogs cornflakes da manya manyan chocolates da biscuits harda minti mai tsinke da wasu abubuwan ma da batasan mesuba, maida ledojin tayi ta ijiye inda suke takai hannu tashafa fuskar Aneesan ahankali, bude ido Aneesan tayi ta daura kan fuskar Ammi da sauri tai yunkurin tashi taimaka mata Ammi tayi tana murmushi tace "oyoyo Aneesa, nadawo" ta rungume ta tana shafa bayanta kafin ta dagota ta jinginar da ita da bangon gado tace "meke miki ciwo yanzu?" murya chan kasa kaman na wacce ke mura ta nuna cikinta tace "cikina Ammi" dan murmushi Ammi tayi tace "sannu kinji hala yunwa ce, bari na kawo roba ki wanke baki na soyomiki kazanki kici , su Baffan kima na hanya zasuzo anjiman nan" Ammi tai maganan tana shiga bayi tadauko wani roba tabude jakan datazo dashi taciro brush da maclean da kanta ta wanke mata bakin tass sanan takoma bayi ta zubar da komi tareda wanko hannu tafito tana sake kallon kayan tazo gaban gadon ta zauna tana dauko kulan abincin da takawo tace "waye yakawo kayan nan Aneesa?" manyan ledojin Aneesa ta kalla kafin ta dauke kai tace "wani ne" shiru Ammi tayi bata kara cewa komiba dan atunanin ta mutumin jiyane yakawo, ta zuba shinkafa a plate tasa mata tsokan soyayyen kajin har guha uku tamika mata ta ijiye kulan akasa tareda daukan spoon takarbi plate din daga hanunta tasa chochalin tadebo abincin zatakai bakinta akai knocking kofar tareda shigowa. Dady ne ya shigo dakin yana sanye da manyan kaya shdda bugagga da hula sai kamshi yake Dr biye dashi murmushi yayi sosai cikin ba'a yana kallon Aneesan dake tanuna shinkafan ahankali yace "lallai y'ata tasami lafiya tunda gashi har baki yabude tanacin abinci" dan murmushi Ammi tayi tana gyara hijabin jikinta Allah yasa bata cireba tace "ina kwana Alhaji" kafin ma ya amsa ta kalli Aneesa dake cin abincin da Ammi tasamata abaki ahankali tace "bazakiyi gaisuwaba, Alhaji shiya taimaka mana jiya yakawoki asibiti" hadiye abincin Aneesa tayi ahankali tadago dara daran idanunta cikin dan karamin muryanta tace "ina kwana Abba" wani irin murmushi Dady yayi yanda Aneesan ta kirashi Abba saiyaji ta masifan burgeshi daga gani anbama yarinyar tarbiya mai kyau zuba yay har gaban gadon yace "lafiya lau y'ata ya jikin?" ahankali ta gyadamai kai. "lafiya lau Abba" murmushi Dady yasake yi yace "gud girl, babu abinda ke ciwo ko? Ko asakeyin allura ne?" da sauri ta girgiza kai tai kaman zatai kuka, dariya Dady yayi hakan yasa Ammi ma tadan murmusa koba komi maison naka abun kaji dadi ne, dariya Dady yayi ya kalli Dr daketa murmushi yace "tokanaji ko likita Ya'ta batason allura karka kuskura kamata" ya kalli Aneesa yace "idan Dr yamiki alluran zan dawo anjima kinfadamin kinji" da sauri ta gyadamai kai tana murmushi sai taji inama shi baban tane tanason Baba sosai tana bala'in son Baba, dan juyawa Dady yayi ya kalli Ammi da kanta ke kasa yace "cigaba da bama y'ata abinci ai baki koshi ba ko?" gyadamai kai tayi tana murmushi, Dady ya juyo ya kalli Ammi datamai kyau sosai dan tasaka wani maroon hijabi yace "kinji ko" dan dago kai Ammi tayi ta kallai hada ido sukayi da sauri tasauke nata tana kokarin debo rice din a spoon tace "angode Alhaji, Allah yasaka da alkairi, Allah yabiya bukatu yasa damu duka a gidan Aljanna" atare daga Dr har Dady sukace Ameen, Dady yasake kallon Aneesa daketa kallonshi tana murmushi yace "zan tafi anjima zan dawo nasake dubaki kinji, ki dinga jin maganan mahaifiyar ki kinji sanan kowani nagani aka baki kisha ki warke sabida kar mahaifiyar ki taitai shiga damuwa kinji" dago kai Ammi tayi ta kalleshi yanda yay maganan yatabata har zuciya, gyadamai kai Aneesa tayi ahankali tace "saika dawo, Allah yabada sa'a Abba" murmushi Dady yayi yanaji kaman yamaida yarinyar yarshi yace "Ameen nagode da Addu'an, muje Dr" Dr ya kalle Ammi yace "idan tagama ci ki danna alarm din gefen gadon nan zanzo" to Ammi ta amsa Dr yabi bayan Dady da sauri har wajen mota yarakashi Dady yamai kyauta mai tsoka sai godiya yake sanan ya shiga motan bodyguard yarufe yakoma gaba yatada motar suka bar asibitin, Dady sai tunani yake dan yaje shashin Aliyu bayanan ina yaje this early morning? Sai kirashi yake baya shiga. _duk shegiyar data fitar min da littafi waje Allah ya isa, duk kuma wacce ta karanta batare data biyaba Allah ya isa, ban kuma yafeba_ [4/5, 8:09 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 2⃣7⃣ Saida suka fara tsayawa sukai isha'i sanan suka shiga asibitin, sallama sukayi tareda bude kofan dakin har lokacin Ammi na zaune kan kujera tana kallon Aneesan, zama sukayi abakin gadon sunama Ammi sannu, ahankali Ammi tace "nakawo abinci Alhaji?" girgiza mata kai Baffa yayi yace "bari tukunna yanzu akwai maganan damuke so muyi" dan gyara zama Ammi tayi tace "to Baffa" dan shiru Baffa yayi saikuma yace "Maman Aneesa tsawon wanan shekarun damukai tare tun ina miki kallon matar kanina yanzu kallon kanwata na jini nake miki wacce nakeda iko da ita koba hakaba?" gyadamai kai Ammi tayi tace "hakane Alhaji" gyadakai Baffa yayi cikin nuna gamsuwa da amsan data bayar yace "tsawon wanan shekarun dakika nuna kezaki rike Aneesa bazaki bamu itaba dudda naji haushi amma ban takura mikiba, kikazo kikace ke zaman rainon yarki zakiyi bazakiyi wani aure ba shima ban takura miki ba na barki, ayau nakawo miki wata babbar magana da bazan boye mikiba sonake yau kibani girmana a matsayina na mahaifin yarki sanan waliyinta, kimin biyayya sanan kisani kome nakeso nayi abu mai kyau ne agareki sanan abinda zai ban kwanciyan hankali ne kinajina" gyadamai kai Ammi tayi ahankali gabanta nadan faduwa, dan shiru Baffa yayi yana kallon fuskarta ganin yanda ta natsu duk tabashi hankalin ta tana sauraronshi yasa yace "sonake kiyi aure maman Fateema" da sauri Ammi tadago kai ta kallai cikin wani irin yanayi na damuwa tace "aure Alhaji?" "e, aure maman Fateema nakeso kiyi, aure rufin asirin mace ne, yarinya dake duka dukan ki nawane da zaki ce zaki zaune ahaka ke bazakiyi aureba zaki dinga kula da yarki ne angayamiki hakan zaiyu ne? Banda ma haka amusulunce hakan baida kyau, kin taba tunanin yanayin da zaki shiga duk randa zaki aurar da Fateema kiyi watanni shekaru baki ganta ba kintaba tunanin yanayin da zaki shiga yanda zakiyi coping?" shiru Ammi tayi tana kallonshi takasa magana, dan murmushi Baffa yayi yace "to kingani, gwara kiyi aure duk randa zatai nata auren kina gidan mijinki karkashin mijinki akwai wanda zai dinga debe miki kewa kinajina" gyadamai kai Ammi tayi ahankali, murmushi yasake yi ganin batamai gardama ba, ahankali yakira sunanta "Maman Fateema" ahankali tace "na'am Alhaji" anatse Baffa yace "Alhaji Muhammad Ibrahim wanan mutumin daya taimaka miki yakawo Aneesa asibiti dazu yasame mu da wata magana da tamin dadi ainun, ya nunamin shi daga ranan daya fara ganinki yaji yana matukar sonki ainun" wani irin murmushi Aneesa da tun dazu dasuka fara magana yatashi tayi cikeda jin dadi, da sauri Ammi ta kalli Baffa, gyada mata kai Baffa yayi yace "inaso kiyi tunani sosai bazan takura miki ba, gobe nakeso kibani amsa kuma ko kadan banso adau lokacin dazaran an sallami Aneesa za'a daura auren dan zanzo mu daura auren kafin mubar garin nan, Inaso ki natsu kiduba lamarin da kyau, kuma namiki alkwari gobe ni nan da Na Sani zamu fantsama garin nan muje muyi binciken halinshi inmun dawo zamu fadamiki maimuka gano sanan saimuji amsan ki saimu kirashi, inamiki kwadayin aure sosai, so kiyi tunani kinji karki takura ma kanki, Allah ya sadamu da alkhairan shi" gyadamai kai Ammi tayi ahankali tace "Ameen" murmushi yayi yace "to bamu abincin muci mutafi" plate tadauka ta zuba musu tavasu sunaci ana hira sama sama saida suka gama sanan suka mata sallama suka tafi. Tagumi Ammi tabuga tana tunani sosai sai hango fuskan Dady take, dan motsin da Aneesa tayi yasa tadago kanta ta kalleta ganin idanunta abude yasa ta tashi da sauri tareda daura hanunta kan goshin Aneesan tana murmushi tace "Aneesa na kin tashi zakiyi fitsari nakaiki bayi?" girgixa ma Ammi kai tayi tana murmushi, murya chan kasa tana lum lumshe ido tace "Ammi ki yarda ki aureshi ni inason shi wlh, inason Abba Ammi, please ki yarda kinji" Aneesa tai maganan tana murmushi sosai baki Ammi tabude cikeda mamaki tana kallonta tace "ke, so dama idanunki biyu kinajin duk abinda muke cewa ko" gyadama Ammi kai tayi tana murmushi sosai tarike hanun Ammi tace "Ammi please kinji ki yarda, dan Allah" hararanta Ammi tayi tace "Common kimin shiru anan, zakiyi fitsarin ko bazakiyi ba" turo baki tayi tace "ni banaji, kuma inyazo gobe sainace mai Ammi na ta yarda su Baffa su daura auren" haba Ammi tarike tana kallon Aneesan cikeda mamaki tace "kaman rashin lafiyan nan yasamiki rashin jine ko Aneesa wanan magana haka" dan murmushi Aneesa tayi tace "inda ni namiji ne dani zan badake Ammi" daka mata duka kadan Ammi tayi acinya hakan yasa tafashe da dariya sosai Aneesan tana safe kanta dake mata ciwo Ammi tace "ahh lallai lafiya tasamu, zanci gadanku ne" rungume cikin Ammi tayi tace "please Ammi na ki yarda kinji for me Ammi na, ni inason shi" shiru Ammi tayi tana sauraron ta kafin tadan sauke ajiyan zuciya tace "to shikenan, zanyi tunani in sha Allah" matseta Aneesa tayi tace "yauwa Ammi na, my Ammi najin magana ta, my Ammi is a good girl" dariya sosai Ammi tayi tana shafa kanta tace "Allah shirya" haka suka dinga hira kasa kasa harta sake komawa bacci. [4/5, 8:09 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 2️⃣8️⃣ Tunda asuba ta tashi ganin tanada dan karfi yasa Ammi ta kaita bayi tamata brush tareda dauraye mata jiki da towel da ruwan zafi ta taimaka mata ta chanza kaya hakan yasa taji dadin jikinta sosai suka fito, a zaune tai salla sanan takoma kan gado Ammi tahada mata hot tea mai kauri tabata tasha dan yamata dadi sosai nan da nan tafara zufa dan sauki yasoma samuwa kafin daga bisanni tai bacci. Wuraren biyun rana su Baffa suka iso kowannen su dauke da murmushi akan fuskar shi suka zazzauna nan suka shiga bama Ammi labarin binciken dasuka yo, Dady nada kirki ainun ga taimakon musulmai, sanan baida zalunci, matayen shi duka suna tare bai taba sakin mata kodaya ba, gidan shi ba'ajin kansu awaje atakaice dai basuji any bad halin Dady ba daidai da kwara daya, hakan yasa Baffa ya gyara zama yace "todai kinji komi, me kikace dan kiranmu yake jira, eh maman Fateema me kikace?" dan ajiyan zuciya Ammi tasauke kafin ahankali tajuyar da kanta ta kalli Aneesa dake bacci tai shiru kafin tafara zancen zuci. "hukuncin dazan yanke yanzu sabida kene Fateema na, I know, ni karan kaina nasan yanda zuciyar ki ta kwadaitu, tana neman wanda kowani safiyar Allah zaki kalla ki kirashi da Baba ko Abba ina kwana, kema ki sami wanda zaki kalla ki kira da mahaifi, bakomi zaisa na yarda da auren nan ba saidan inga farin ciki akan fuskarki, farin ciki wanda ni mahaifiyarki ce tasanyaki ciki, nothing beat seeing your child happy and as a mother I have to make you happy, zan yarda da auren nan for you Aneesa na dan naga yanda kikeson Alhajin nan banda hakaba ma ta sanadinki muka hadu" ajiyan zuciya ta sauke ta juyo da kanta ahankali ta kalli su Baffa dasuke jiran me zatace gyadamusu kai tayi ahankali tace "na yarda Baffa" wani iri washe baki da sukayi zaka dauka an musu bushara da aljanna ne Baffa yace "masha Allah Masha Allah, naji dadi, ina kuma rokon Allah daya sanya albarka awanan lamarin, ya kade fitina, yanzu Na sani tashi muje musanar dashi me akeciki kaga nasan zaiyi farin ciki sosai" cikin jin Dady suka tashi suka fita, dan murmushi Ammi tayi harga Allah tunda Aneesa ta nuna tanason Alhajin sai itama taji tana sonshi sosai bana wasaba kuma zata so ta kasance tareda shi har abada, dan dugo dakai tayi ta sumbaci goshin Aneesan dake bacci tana murmushi tanata kallonta ahankali tace "Allah yabaki miji nagari wanda zai soki sanan ya kulanmin dake aduniyan nan" karan dataji na shigowan message a wayanta ne yasa ta mike tsaye ta dau Jakarta dake kan saman drawer, wata savuwar number ce tatura mata sako, zama tayi abakin gadon tabude. _Assalamu Alaykum, Rukayyah_ _Hakika yau kin sani cikin tsananin farin cikin dana dade ban shiga irinshi ba, naji amsan ki daga bakin Alhaji, Masha Allah, Alhamdulillahi Rabbil Alameen, alkawari daya zan miki shine bazaki taba samuna dacin amana ba, zan rikeki amana, Aneesa tadawo y'ata zan riketa amana sanan zan bata tarbiya amatsayina na mahaifi agareta, karkiji komi zan kasance miji nagari da zaki dinga alfahari dani akodayaushe. Ina kaunar ki sosai Rukkayah Sainazo_ _Alhaji Muhammad_ Dan murmushi Ammi tayi ta ijiye wayan tareda sauke ajiyan zuciya tana tunani wai yanzu itane zatai aure? Abinda bata taba kawowa zai faruba, Allah kenan dazaran yace lokaci yayi to yayin nefa, Allah sa mudace! Ameen. Da sallama Dady ya shiga part din Aliyu, jin shiru bai amsaba TV ne kawai ke aiki a falon yasa yay bedroom dinshi, ahankali yabude kofan babu kowa a bedroom din sai kamshin da dakin yakeyi, fitowa yayi yana kwalamai kira. "Aliyu, Son, Gadanga na" fita yayi daga part din yana mamaki to ina yaje yaga motarshi ai, har zai wuce idanunshi suka sauka kan wani fine paint brush dake kasa, tsugunnawa yayi ya dauka yana murmushi yace "yau yan zanen sun tashi kenan jibi ya yarda wanan baima saniba" garden din dake side din Aliyun yawuce dan yasan anan yake zane, garden ne mai kyan gaske an gyara wajen iya gyarawa gawasu kujeru da table da aka jera awajen kaman wurin picnic, hango Aliyu yayi zaune kan wani dan kujera, yana sanye da gajeren wando na Paco Rabanne sai wani dark blue logo t-shirt na Marni kafanshi cikin wani white bedroom slippers, hanunshi rikeda paint brush yana 3D zane dabai riga yagama ba akan babban drawing board, kunenshi makale da head phone, jingina Dady yayi da bishiyar mango dake wurin yay folding hannu a kirji yana kallonshi yana murmushi Aliyu is damn gifted. 1st degree dinshi architecture yayi, 2nd degree dinshi kuma yay law, bai dade dagama masters dinshi ba, dukda first class yake fita, yanzu haka construction company dinshi is ready amma yaki fara zuwa office ko kadan baiso yana takuramai saisa ya barshi yasa wani PA dinshi yana managing wurin kafin Aliyu yay ready finally. Ahankali ya sanya hanunshi dasuka dan baci da paint ya janye headphone din kunenshi batare daya waigoba yace "Dad why are you looking at me?" ware ido Dady yayi cikeda mamaki kafin yatashi daga jikin bishiyan yakara so inda Aliyun yake ahankali ya dafa kanshi yace "Son yan zanen ne yau suka tashi, mekake zanawa haka?" Dady yay maganan yana janyo dayan stool din dake gefe ya ijiye ata gaban Aliyun ya zauna yana kallon yanda paint din yabata rigan daya saka. "Aliyu" kallon Dady da sauri yayi yana tsayar da zanen jin yanda yakira shi, ajiye paint brush din yayi acikin cup din ruwan dake kan table yace "Dad, wat is it?" gyara zama Dady yayi yace "I want to talk to you" hannu yasa ya kashe headphone din da waka ke tashi daga ciki Aliyu yayi yace "OK, am listening" dan shiru Dad yayi kaman mai tunani, ahankali yace "aure nakeso zan kara Gadanga na" yay dan shiru yana kallon fuskan Aliyun ganin baiga wani chanji ko wani yanayin tattare dashiba yasa yace "Son kasan bana boyema komi ko, kawai sabida na kasance namijin da banso ina yawan sakin mataye nane bazan ma karya ba da tuni na saki duka mata uku nan danake dasu, basuda mutunci, basu da kirki, ga shegen son abin duniya, they've spoilt all my children Aliyu da yau inda zan fadi namutu yaran wanan ba ruwan su da yaran wanan, cikin dukan ku ku 20 daga kai sai Rauda ne Allah ya tsamo min, am worried Son, how many hours nake samu na zauna agida dazan samu nai uniting yarana, y'ay'ana iyye? Na auro jakunan mata babu abinda suka iya sai koyama yarana bakaken hali da tsanan junan su, mata uku amma banda ta arziki ko daya" yadanyi shiru dan ko kadan baiso yana tunawa da matsalolin gidanshi da hawan jininshi zai iya tashi, ahankali yace "I told you shekaran jiya abinda yasa nai latti was because I helped one woman da yarta batada lafiya na kaisu asibiti ne ko" gyadamai kai Aliyu yayi alamun eh, cigaba da magana Dady yayi yace "Aliyu when I saw how caring and loving that woman is towards her daughter I immediately saw myself in her, na yaba da natsuwan matar, sanan na yaba da tarbiyan data bama yarta, she's good, she's educated duka fanin boko da islamiya ahaka banma riga na tambayeta duka abubuwan data saniba tukunna, Ustaziya, kamilan mace, da natsuwa da kamala, ga fikra, all this abubuwan duniyan nan basu dameta ba, sosai naji ina sonta, nama yan uwan ta magana sufada mata tace ta yarda, dazaran an sallami yarinyar daga asibiti nakeso a daura auren, I don't wanna do anything dazai batama rai I need your support Gadanga na, should I go ahead and marry her?" dan shiru Aliyu yayi yana kallon mahaifin nashi deep down ya tsani yanda Dad ke aure but wani zubin baya blaming nashi danko shi kanshi baiga mata tagari acikin matayen ba, he just hope wanan will give his Dad the peace din dayake nema da kwanciyan hankali tunda dai yaga tsantsan son da Dady ke mata a idanunshi, dan murmushi dake karamai kyau yasakin ma Dady yace "marry her Dad, Allah sanya alheri" ajiyan zuciya Dady ya sauke tareda lumshe ido jiyayi duk wani nauyi da zuciyan shi yamai ya sauka baiso yay auren Aliyu bai yardaba saigashi ya yarda, cikeda tsananin farin ciki yace "thank you Gadanga na, zan kira Momman ka tahada min akwati, kaje gidan kuwa tunda kazo?" yatsine fuska yayi tareda girgiza kai, dan batarai Dady yayi yace "kabar zanen nan kawuce ka shirya, bodyguards dinka su kaika kanajina ko" ahankali yace "to" tashi Dady yayi yace "zan kira a gyara the flat that is next to mine, bari naje office" "bye Dady" "bye Gadanga" fita Dady yayi Aliyu yay shiru yarasa mekemai dadi aduniyan nan mugun so yake yaje asibitin but baiso yahadu da Ammi, Abdul yafado mai arai hakan yasa da sauri yatashi yay part dinshi wanka yashiga yafito ya shirya cikin wata hadaddiyar shadda yaja mota ko inda bodyguards din da Dady yace subishi baiyiba yafice abinshi. Wuraren 3 na rana Dr ya shigo dakin rikeda leda dake cikeda magunguna yana kallon Aneesan data tashi zaune ta jingina da gado tana shan tea da Ammi tahada mata Baffa na zaune kusada ita rikeda plate da soyayyan kwai kekai tanaci, tarame sosai, raman saiya kara karamata kyau, lips dinta sukai pink suka tattare sosai bana wasaba, baki Dr yarike yace "iyye patient dina da bata son allura ne takecin dadi haka, mesa akabata? " dan murmushi Aneesan tayi akunyace, Baffa yace "yo kaiko bazaka barmin diya taci dadi ba, kukenan saiso kuna chakama mutum karfe daku za'a chakamawa da ansha kallo kuka wiwi zaku dinga yi fa balle yar diyata yar karaman nan" dariya duk akayi adakin Dr yakara so yana duba Aneesan ya bama Ammi ledan magungunan yace "an sallame ku, ga magungunan ta na narubu tamuku yanda zata dinga sha, ki kula da ita da kyau sanan a kiyaye kar sauro yacijeta sanan ta dinga shan maganin ta akai akai, kina yawan bata abinci mai Gina jiki, nariga na sanar da Alhaji nasallameku yama turo mota dazai maidaku gida motan na waje ku shirya sai a fitar da kaya" ya kalli Aneesa dake wasa da tea yace "Allah kara sauki my patient banda rashin ji da tsoron magani kinji ko" gyadamai kai Aneesa tayi tana murmushi ahankali Dr yawuce yafita, kayan su da dama a killace suke tsaf Ammi ta shiga gyarawa, shanye tea Aneesa tayi Ammi ta karba ta gyara komi Baffa ya karbi hijabin Aneesan daga hannun Ammi yasamata sanan yadaga ta tashi tayi ahankali yace "sannu kinji, sa takalmi" takalmi tasaka yana rikeda hannun ta suka fito shikuma Na Sani ya tsaya yataya Ammi kwashe kayan suka fito, da Ammi da Aneesa ne suka shiga jeep din da Dady ya aiko musu da shi sukuma su Baffa suka shiga tasu motar suka tafi gida sukai Suleja. _duk wacce takaran ta batare data biyaba Allah ya isa_ _how to subscribe_ _zaki turo 300 ta account number na 3107021073 Aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment ta watsap number na 07012181461, sainai adding dinki a group din danake posting_ Gaban wani babban gida Aliyu yay horn, budemai gate gateman din yayi yana ganin Aliyu yahau washe baki yana dagamai hannu, shiga gidan Aliyu yayi yay parking da sauri gateman din yazo daidai Aliyu yabude mota yafito, washe baki Gate man din yayi yace "sannu da zuwa Alhaji yaushe kadawo Nigeria" dan murmushi Aliyu yayi yace "nadan kwana biyu" cikeda barkwanci gateman din yace "shine bakazo bikina bako, ko Abdul fa yaje a kauyen mu akayi, sunan matata Talatu mesa bakazo ba" "dalla chan kawuce kabama mutane wuri bazoba ba din" sukaji muryan mace daga bayansu tana magana, juyo dakai daga Aliyu har gateman din sukayi wata kyakkyawan budurwa ce mai kama da Abdul sosai kana ganinta zaka gane kanwarshi ce tsaye gaban tap din tsakar gidan, wani irin mugun kallo Aliyu yamata dayasa da sauri tajuya zatai backyard cikin kakkausar murya Aliyu yace "come back here" juyowa tayi ahankali kaman wacce kwai yafashe mawa aciki ta tako tazo ta tsaya a gefenshi, gateman din yanuna da hanunshi yace "say sorry" dan turo baki tayi tace "toni Ya Aliyu menayi?" da sauri gateman din yace "tabarshi Alhaji, basaita bani hakuri ba, haka muke wasa da Hajiya ai ni natafi" cikin fushi Aliyu yace "karkaje ko ina" tsayawa yayi dudda baiso ba, Aliyu ya kalli yarinyar yace "kinsan Allah Ihsan idan bakice sorry ba saina kakkaryaki anan sanan zan wuce ciki" idanun Aliyun ta kalla ganin da gaske yake kuma tasan zai iya dukanta dan Ya Aliyu mugu ne kaman ya Abdul yasa ta kalli gateman din tace "sorry" hararanta yayi yace "bacemin daga gani" da gudu tajuya ta shiga falon su, kudi yaciro daga aljihu dabaisan yawansu ba yamikama gateman din da sauri ya karba yace "innalillahi wanan kudi haka Alhaji, me za'ayi dasu?" murmushi yayi yace "gudunmawata, agaishe da Amarya" wani irin ihu gateman yayi hakan yasa Aliyu yajuya yay ciki yanadan murmushi, mamaki yake haryau gateman dinan bai chanza haliba, daga murya gateman yayi yace "Allah baka mata kyakkyawa wacce zata dinga saka farin ciki kaman yanda kasani yau nagode Yallabai" ganin Aliyu yama shige ciki a binshi yasa yajuya yana murna. Da sallama Aliyu ya shiga falon dayasha kayan alatu, wata kyakyawar matace zaune kan dogon kujera tadanyi kama da Dady kaman kanwar shi kokuma cousin dinshi, hanunta rikeda bowl din slice friuts ga Ihsan a gefenta idanunta sunyi jajir tana kumbure kumbure, hararan Ihsan din yayi yana tahowa yace "tashi daga wurin nan" tashi tayi daga kusada matar tai stairs shikuma Aliyu yazauna kusada Momma tareda karban bowl din fruits din hannunta yace "Momma na" tallabe mai keya tayi da hannu hakan yasa yadanyi kara. "aucch Momma zafi fa" hararan shi tayi tace "kamin laifi tunda kadawo bakazo ka gaidani ba sanan daga zuwanka zaka dinga cin zalun autana" yatsine fuska yayi yana kai fruits baki yace "Momma Ihsan batada kunya zan kakkaryata in batai hankali ba wlh" haba Momma tarike tace "ahhh lallai ba shakka to mafashi, kaji ko mafashi nace, daga kai har Abdul din duk wanda yatabamin auta saina rama mata wlh, yayyun banza yayyun hofi masu cin zalun kanin su kawai" dariya yayi sosai yatashi daga kan kujeran yana hawa stairs rikeda bowl din fruits dinshi batare daya tanka ba, Momma data binshi da kallo tace "gaurayen banza aje ayi aure anki sai mugunta, katada wanan mugafalin dabaida aiki sai bacci" dariya yayi yawuce wani daki na karshe a corridor, bude kofar dakin yay ya shiga hango Abdul dayayi yayi daidai akan gado yana bacci ba riga ajikinshi yasa yay kwafa yafito daga dakin ya kwalama Ihsan kira. "Ihsan" da sauri tafito daga dakinta tace "na'am, gani Ya Aliyu" "ehen get me a cold water, very cold one, wanda yafara kankara daga fridge" gyadamai kai tayi tasauka kasa ko 1min ba'ayiba tadawo rikeda ruwan sanyin a gora dayadan soma kankara tabashi tana kallon fuskar shi, bowl din fruit din yamika mata yace "take it to the kitchen" yawuce ya shiga dakin tareda rufo kofa, ahankali yake tafiya har gaban gadon yabude goran ya ijiye marfin ya kwantarda goran ruwan ya tsayayo abayan Abdul dake sharara bacci, ihu Abdul yayi tareda zabura yatashi zaune sabida masifaffen sanyin dayaji, fashewa da dariya Aliyu yayi yana komawa baya ya ijiye ruwan kan center table yana dariya sosai harda rike ciki, saukowa daga kan gadon Abdul yayi yadau ruwan yace "yasin saina rama" da sauri Aliyu yabude kofa yafita biyoshi Abdul yayi, Aliyu ya sauka da gudu ya zauna kusada Momma yace "Momma kinga Abdul ko zai watsamin ruwan sanyi" daidai Abdul ya iso shima ganinshi kusada Momma yasa yakasa karasawa wajen ya tsaya anan gaban stairs Momma dake kallonshi tace "kazo mana ishashe, sai shegen son bacci kaman zakara, ai koda baizo yatasheka ba dani dazo kaga ainihin tashi, nafadamaka bazaka kara bacci mai kyau agidana ba, kai aure kaje gidanka inkaga dama kai baccin kwana uku babu maidamunka kaida matarka ne, amma muddin anan gidanne to ko kagama baccin lafiya da lumana" yanda ya daure fuska yana kallon tijaran da Momma kemai agaban Aliyu yasa Aliyu ya fashe da dariya, keyanshi Momma ta tallabe tace "kaima harda kai ai" gwalo Abdul yamishi yace "Allah kara" turo baki Aliyu yayi kaman zai mata kuka, dan murmushi Momma tace "ga abincin ku chan a dining inkunga dama kuci, gaurayen banza" tashi Aliyu yayi sukayi sama abinsu ko takan abincin basubi ba. [4/5, 8:09 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 2⃣9⃣ Zama sukayi akan gado Abdul zai fara masifa da sauri Aliyu yace "please jekai wanka inaso karakani hospital ne" da sauri Abdul yadaura hanunshi kan goshin shi yace "bakada lafiya ne Leo? Mekema ciwo?" girgiza mai kai yayi yace "am fine" "tome zakaje kayi a hospital?" kaman baiso yay magana yace "I wanna go see someone" kallonshi Abdul yayi irin anya Aliyu ne yay maganan nan kuwa dan yasan baida abokanai shi yanama shiga mutane ne dahar yasan wani dazaije dubawa a asibiti, ahankali kaman mai koyan magana yace "s...o..meo..ne? Someone Leo, waye someone kuma?" dan shiru Aliyu yayi yana kallonshi yarasa taya zai fadamai, dariya Abdul yafashe dashi yakoma kan center table yazauna yana daura kafa daya kan daya yana facing dinshi yace "shegen gora, koka fadamin gaskiya kokuma ko nan da chan like chan fa kofar dakina dinan da sunan rakaka wani wuri bazani ba, so tell me d truth" dan yatsine fuska Aliyu yayi yace "please now, kaga nagaji ni nai driving har nan hannuna duk sun sage karakani mana," da sauri Abdul yace "naji to tell me, who is someone, mace ne ko namiji?" hararan shi Aliyu yayi kafin yadauke kai murya chan kasan makoshi yace "mace" huuuuuu! Wani irin ihu Abdul yyi da ko Aliyu saida ya firgita yakoma cikin gado da sauri yace "are you okay me haka" hawowa gadon Abdul yayi da sauri ya dafa cinyar Aliyun yace "who is she? Yaushe kuka hadu Leo?" shiru Aliyu yayi kaman wanda ke tunani saikuma yadan numfasa yace "I just like her, she's just a unique being, her uniqueness yasa zuciyata zabota" kallonshi Abdul yakeyi yanda yake magana a yangance yana fitar da kalaman daidai dan murmushi yayi yace "itace batada lafiya saisa duk ka rame haka?" lumshe ido yayi kafin ahankali yabude idanunshi harsun dan chanza launi sunyi ja murya chan kasa cikeda damuwa yace "please tashi ka shirya" yanda duk yay wani iri yasa Abdul yaji tausayin shi dan yaga son yarinyar a idanunshi hakan yasa yasauka kan gadon ahankali yawuce ya shiga bathroom baiwani jimaba ya watso ruwa yafito ayanda yabarshi yazo ya tarar dashi yawuce wajen wardrobe dinshi shiryawa shima yayi cikin manyan kaya kaman na Aliyun yay kyau ya feffesa turare yajuyo yace "let's go" tashi yayi ahankali hannu Abdul yamika mai yace "car key karkazo ka kashe ni ahanya hakanan banyi aure na more ba" dan murmushi yayi saikuma ya yatsine fuska yazaro key yabashi karba yayi suka wuce suka fita, kallo Momma tabisu dashi kafin ma su karasa saukowa daga stairs tace "sai ina haka yan samari?" Abdul zaiyi magana Aliyu yarigashi yace "yanzun nan zamu dawo Momma" tabe baki Momma tayi tace "kwaji dashi kayan tusa, intai tsami maji, adawo lpy" wucewa sukayi suka fita suka shiga Abdul ke driving har asibiti, saukowa sukayi sukai ciki suka shiga reception, nurse din jiyace tana ganin Aliyu tagane shi da sauri tafito daga bayan kanta tasha gabansu tace "Sir barka da zuwa, kunsha bambam ne da patient din koba ita kazo nema ba?" gyada mata kai yayi ahankali, da sauri tace "ai bamasu dade da tafiya ba, an sallame su, wlh ansalame su suntafi gida, saida ma nataya namanta daukan jaka namusu rakiya har mota" shiru Aliyu yayi duk yaji ba dadi, ganin yama kasa magana yasa Abdul yace "thank you bari mubisu" ya kalli Aliyu yace "let's go" binshi abaya Aliyu yayi suka fita ganin duk yanda Aliyun yayi yasa yace "kasan gidan sune?" gyadamai kai yayi. "inane?" ahankali yace "Suleja, Sulejan mu?" gyadamai kai yayi daidai sun karaso mota suka shiga Abdul yay reverse suka fita daga gidan. Tunda suka isa gida Ammi ta shiga kitchen tafara hada musu abinci itakuma Aneesa dasu Baffa suna falon su suna mata fira danji da ita suke bana wasaba Baffa ma da kanshi yafita yasiyo mata gyada dafaffa gwangwani biyu aiko sai ci take aranta sai murna take ashe haka akeji da mutum idan yay rashin lafiya ko wash tace sai an tambaye ta meke damunta. Shigowa Ammi tayi da manyan kulolin tuwo ta kalli su Baffa tace "akawo miya Alhaji kuci yanzu" girgiza mata kai yayi yana tashi saga gefen Aneesa yana kakkabe riga yace "bari mudan shiga gari nida Na Sani, bayan isha maci kokai zakaci yanzu?" girgixa mai kai Na Sani yayi yace kinji ko, yajuyo ya kalli Aneesa yace "mezan siyo miki inzan dawo?" washe baki tayi tace "Baffa kashu nakeso" hararanta Ammi tayi tace "aikin kenan kwadayayya" rufe fuska tayi da hannu tana murmushi Baffa yadaga ma Ammi hannu yace "kinga, kinga ki barmin diya tahuta yaushe duka duka tafarfado dan haka dole taci tasha abinda takeso, zan taho miki dashi, anjima ai wayanki kinada kati ko" gyadama Baffa kai tayi tace "to kimin flashing danna tuna" da sauri tace "to saikun dawo Baffa" wucewa sukayi suka fita ta kalli Ammi tareda kyalkyalcewa da dariya kwafa Ammi tayi tace "zan cinmiki ne" tawuce tafita daga murya tayi tace "Ammi nazo nataya ki?" daga kitchen Ammi tace "sha zamanki, nama gama kaye kayen kitchen zanyi" Ammi tadau tsintsiya tana gyara kitchen din dan ansoma kiran magrib, turo kofar gidansu da akayi yasa ta ijiye tsintsiya ta leko tsakar gidan wani dan yaro ne yakara so tsakar gidan, fitowa Ammi tayi daga kitchen din tana kallon yaron tace "kai lafiya baka iya sallama bane" murmushi yaron yayi yana jan hanci yana share majinan kan hancin shi yadaga murya yace "Assalamu Alayyykummm wai ance Aneesa tazo awaje" da sauri Ammi tace "injiwa ye?" "nima bantaniba" yay maganan yana goggoge majina da hannu tsumman dake jikin window kitchen dinsu Ammi taja tadan barki kadan tazo gaban yaron tace "zo ashare majinan" sharemai majinan hancin tayi dana hannun shi sanan ta wanke mai hannun da ruwan dake cikin bucket din gaban rijiya tace "wai ance waye?" da gudu yaron yajuya yafita, yaye labulen bakin kofar su Ammi tayi tadaure fuska tace "waye yazo neman ki?" zuru zuru tayi tace "nima bansaniba Ammi" baki Ammi tabude zatai maganan saiga yaron ya shigo da gudu yace "wai yace Yusuf security ne" dan zaro ido Aneesa tayi tace "laaa Yusuf, Ammi mai budema mutane kofan shagon mune, security, hala Madam ta aikoshi" dan jimm Ammi tayi kaman mai tunani kafin tace "dauko hijabi kije kecemai rashin lafiya kikayi saisa basu ganki ba" gyadamata kai tayi takoma falon tadauko baby pink hijabinta har kasa dayay mata kyau fuskanta yay dan fayau aciki ta zura kafanta a slippers batare data tsaya saka safa ba tawuce tafita ahankali tabude kofa tafita, a kofar gidansu taga Yusuf Security zaune kan dan machine dinshi dama uniform dinshi bai chanza ba zuwa kayan gida, ganin Aneesa tafito yasa yasauko daga kan machine yana murmushi yana kallonta daidai lokacin Abdul yayi parking next to kofar gidansu Aneesan daga shi har Aliyu sun zubama on Aneesan data fito daga gidansu tana tafiya ahankali ido, karasowa gabanta Yusuf yayi cikeda damuwa yace "lafiya baki zuwa aiki Aneesa? Maiya same ki fuskan ki duk yay wani iri haka kin kumkumbura idanunki sun fada ciki" ahankali tace "rashin lafiya nayi yau aka sallamoni daga asibiti, ya akayi kasan gidanmu" cikeda damuwa kaman zai hadiyeta danso yace "innalillahi Aneesa rashin lafiya, no wonder tunda nadena ganinki nadena jin dadin rayuwana wlh ko aikin bayamin dadi sam sam, na damu iya damuwa shine nace bari kaga ko bango duniya kike inhar a Sulejan nanne saina nemo gidanku naji ko lafiya" dan murmushin yake tamai koba komi yay kokari tunda har yay tattaki yazo yaji ko lafiya, dan murmushi tasake yi tace "nagode" yanda tai murmushin tana dan juyakai yasa yaji zuciyar shi ya narke ahankali yace "wayyo Allah na, murmushin ki na haukata min zuciya da kwanya" gimtse fuska tayi tana kallonshi ganin haka yasa yasaki dariya yana daga hannu yace "maida wukan to, haba Aneesa sarkin masifa, ke baki bari ta tafasa balle to kone ba'a dan zolayan ki" Ahankali Abdul dake kallon su Aneesan batare daya kalli Aliyu ba yace "is she the one Leo?" jin shiru Aliyu bai amsashi ba yasa ya juyo ahankali ya kallai su ya gani yana kallo idanunshi sunyi ja sosai kirjinshi na bugawa da sauri sauri danko shi yana ganin yanda kirjin ke sama da kasa tagaban rigan, da sauri yace "Leo, Leo are you okay?" wani irin bude kofa Aliyu yayi yafita daidai lokacin Yusuf ya zura hannu a aljihun wandon shi yaciro dari biyar ya mikama Aneesa yana murmushi yace "ga wanan asai su lemu asha Aneesa" da sauri ta girgixa kai tajuya zata shiga gida tace "kabarshi nagode, saida safe" hannu yasa yakama hijabinta yace "a'a wlh saikin karb......" wani wawan mari aka dauke shi dashi dayasa Aneesa dake kokarin bude kofa juyowa da sauri dan bama tasan yarike mata hijabi abinka damai dogon hijabi, hada ido tayi da Aliyu da idanunshi sukai jajir yana wani irin kallonta, Yusuf dafe kuncin shi yayi dan marin ya mugun shigan shi yana kallon fuskan Aliyun, dauke kai Aliyu yayi daga kallonta ya fizge hijabinta daga hannun Yusuf din yanamai wani irin kallon tsana jiyakr kaman ya chakamai wuka, janye hannu Yusuf yayi daga inda Aliyu yamai marin ya kalli Aneesa yace "waye wanan Aneesa?" cikin fushi Yusuf ya kalli Aliyun yace "kasan koni waye dakamare ni, kasan me tsakanina da Aneesa, kasan tun yaushe nasanta nake rainon sonta axuciya kasan koni waye? A whole chief security officer ka mara" cikin mugun zuciya Aliyu yanunamai machine dinshi yace "take your bike and get out of here right now and never come back" "baza'a bar nan dinba, kuma wlh zan nunama kai kuskuren mari na" hannu yadaga zai kodama Aliyu mari da sauri Aneesa ta shiga gaban Aliyun kirjinta na daukan uku uku hakan yasa Yusuf ya tsaya tsak batare dayay marin ba, dan juyowa Aneesan tayi suka hada ido da Aliyun dake kallonta da sauri ta dauke kai ta maida kanta kan Yusuf tama rasa mezata ce gabanta sai faduwa yake itadai kawai bataso Yusuf ya daki Aliyun dan tasan baida karfi, bakinta har rawa yake tace "uhmmm karka marai, yakuri katafi please" cikin fushi Yusuf yace "natafi Aneesa kikace?" gyadamai kai tayi da sauri kaman mai koyan magana tace "uhnnn.....eh, k...katafi" cikin fushi Yusuf ya kalli Aliyun tareda mai pointing idanunshi da yatsu biyu yace "watch out, zakasan katabo haifaffen dan Suleja" yahau kan machine dinshi ya burga azuciye yabar wajen bin machine din tayi da kallo harsaida tadaina hango machine din sanan tajuyo ta kalli Aliyun cikin fushi tace "why did you slap him meruwan ka dashi eh?" cikin tsananin zuciya Aliyu yace "why are you talking to him? Nace kiyi magana dawani ne eh?" ganin yanda yake magana kaman zai daketa yasa ta saukar da kanta kasa batare da tace mai komiba shikuma abinda ya tsana kenan, tsawa yadaka mata kishi kaman zai hadiye zuciya yamutu yama manta da bata da lafiya yace "am talking! Mesa kikamai magana? How dare you talk to him haryana rike miki hijabi" faduwa gabanta yayi cikeda tsananin tsoro da sauri tajuya ta kalli kofar gidansu tsoron kar Ammi taji hayaniya tafito take gashi magrib yayi sai kallonsu masu wucewa ake, bakinta na rawa sosai cikin bacin rai tace "wai me ruwanka dani eh? Kadenamin ihu, karka sakemin ihu" tana gama maganan tai fuuu tabi ta gefenshi zata shige gida hanunta ya rike chak da sauri tadago kai ta kallai, fizgota yayi back azuciye. _*how to subscribe*_ _zaki turo 300 ta account 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment ta watsap number na sainai adding dinki a group din danake posting_ _you can also send MTN card 300 for those dabasu da account_ _duk wacce ta karanta batare data biyaba Allah ya isa_ [4/5, 8:09 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 3⃣0⃣ Kaman ya jawo tsinke haka tadawo luuu numfashinta na fita sama sama kaman zata suma, cike da masifa sosai kaman zai daketa Aliyu yace "how dare you walk out while am still talking to you" kasa magana tayi sai hanunta datake kokarin fizgewa, kara matse hannun yay da kyau dayasa ta runste ido da karfi sabida zafi, cikin muryan fushi Aliyu yace "get this straight I love you Aneesa, I Love You and I don't share what I Love, koma waye kike tareda su kirabu dasu this should be the last time dazan kara ganin kina magana dawani inba hakaba u will see my other side, and you're not gonna like that, last warning!!!" sakin hanunta yayi azuciye yawuce wajen mota, dago kai tayi tana kallon motan daya bude ya shiga tana shafa inda yarike dake mata mugun zafi idanunta sun cicciko da hawaye zuciyarta na tafarfasa, da sauri tasa hannu ta share hawayen wani irin masifa yataso mata, wajen motan daya shiga tayi kaman zata tashi sama ta window inda yake da glass din yake arufe ta tsaya, glass din tinted ne bata iya ganinshi dukan glass din tayi da duka karfin ta da hannu hawaye na cika idanunta cikeda masifa tace "ba'a sonka din, ba'a sonka din do your worse, ance ba'a sonka din" yanda take bubbuga glass din motar zaka zaci fasawa take shirin yi, ganin hannayenta namata zafi tsabagen bugawa yasa ta tsaya tasake sa hannu ta share hawayen daya zubomata ta juya tana kallon kasan wajen tana neme neme, hango bawon ayaba datayi ata gaban motan yasa takoma gaban motan da sauri ta tsugunna ta dauko bawon ayaban ta jefama gaban motan da duka karfin ta kaman shitake jefamawa tace "baza'a rabu dasu dinba, nafi son dukan su, mezanyi dakai masifaffe dakai, sai feeling kaman ka isa dakowa sai kace wani dan sarki, dan kazo da wanan akwalan motan mai kama da bons, kuma daga yau ka kara dawowa gaban gidanmu saina faffasama tayoyin wanan bakar motan, mummunan mota kawai" ta tsugunna ta kwashi kasa a hanunta ta watsa ma glass din Abdul ya ware ido tareda kama baki yace "toooooo" da yatsa ta nuna motan tace "karka kara zuwa anguwan nan, kuma kaima last warning, Allah kasake zuwa saina dauko tabarya na rotsa glass din gaban nan" tawuce tai gidansu a zuciye Aliyu nabinta da kallo barinma cute feet dinta da babu safa ajiki dan saiyau yaga feet nata da kyau yatun masu kyau dake dauke da white fitted nails farare fat. Wani irin fashewa da dariya Abdul yayi har yana buga kanshi kan abin tuki. "wayyo Allah na cikina, Mommahhh cikina zai fashe" yarike ciki dahar murdamai yake tsabagen dariya da kyar yay shiru ya kalli Aliyu dayaga ya lumshe ido kaman mai bacci nanko duk yagama ganin abinda Aneesa tamusu yace "ashe yar bala'i ka dauko mana Aliyu, wai wai wai nida Anty barkono, chab" yakara kecewa dawani mahaukacin dariya, bude ido ahankali Aliyu yayi dasukai jajir yazuba mai su, hannu Abdul yadaga cike da dariya yace "sorry, sorry nadena" yay shiru yana shafa baki yana kallon glass din motar dayay jajir dan jar kasane a anguwan yace "wai, I mean look at our glass kaman wayanda suka fito daga rami, Allah yasa motarka tama haka da tawace da yasin saika wanke ta, Leo a ina kasamo barkonon nan?" yakara kwashewa da dariya, hannu Aliyu yasa zai bude motan yafita yabarmai dan he's just adding salt to his wound da sauri Abdul yarike shi yana danne dariyan dake cinshi yace "yakuri, yakuri inato zaka? Ihakuri haba Only Friend, but honestly I love her I mean the girl, damn! Masifanta ya mugun burgeni Leo, am just wondering yanda kaida ita zakuyi rayuwa under the same roof kai zuciya ita zuciya inkuka sami mis understanding sunan gidanka gidan kas....kasa Le..." yasake kecewa da dariya, ji Aliyu yake kaman ya shakeshi yahuta kawai ahankali hawaye ya gangaro daga idanunshi yana kallonshi da sauri Abdul ya tsayar da dariyan kaman ba shine ke dariya ba cikeda damuwa yace "Hey Leo mehaka kuma daga wasa, please stop" handkerchief din cikin aljihun shi yaciro da sauri yamikama Aliyun yana shiga taita yin shi, ahankali ya karba ya share hawayen tareda fuzar da iska mai zafi, bude motan Abdul yayi tareda daukan towel din share glass din motar, dariya yakeso yayi ganin yanda Aneesa taci uban motar da kasa saikuma ya gimtse dariyan dan fess Aliyu zai iya tasa shi agaba yay tamai kuka, share glass din yayi tass amma dudda haka motar nan dole sai taje car wash yakoma ciki ya zauna tareda tada motan yafara tafiya ahankali, agaban wani masallaci yay parkin suka fito sukai salla sanan suka koma mota yatada motar yana kallon hanya batare daya kalli fuskar Aliyun ba yace "if you want to win a woman's heart Leo dole ka sauke mata kai, allow her ta tattakaka yanda takeso tawuce tadawo if possible ma ta zubar da shara akanka, ance duk sarautan sarki a wajen matar shi bawa yake dawowa, I believe you know this girl (Aneesa) morethan I do, I just saw her yau harna gane who she is, kaiko nasan this is not d first time daka fara ganinta u understand who she is and yet kana mata zuciya da zafi agabanta, no no no that's very wrong, I understand how you feel seeing wacce kakeso tareda wani but you have to calm down and act maturely, yarinyar nan barkono ce and ta hanya daya ake winning zuciyan mata irinta" yay maganan tareda dan satan kallon Aliyun ganin yanda ya natsu yana kallonshi yasa yay dan murmushi yace "zan baka misali guda daya, ka dauka anyi serving nnaka abinci dake da yaji sosai abincin yaji barkono, harshen ka da bakinka da labban ka duk suka haukace sabida yaji by the time dazaka dauko sweet kabude daga leda ka jefa abakin kafara tsotsa just give yajin a minute or so zakaga dadin sweet din ya rinjayi yajin tun kanajin yajin har saiyazo yabace all you could feel is sweetness of your sweet, so just be like a Sweet towards this girl and trust me you will win her over, be sweet, be gentle, don't hit it hard take it slow one step at a time, forget baaba zata shigo hannu ne tsaf fine boy like you, Dady's Boy fa for that matter" dan murmushi yayi hakan ba karamin dadi yama Abdul ba daman yay hakane dan yasashi murmushi saikuma yayi fuzar da iska yyi yace "let's go home wlh yunwa nakeji". Ganin babu Ammi a tsakar gida yasa tasauke ajiyan zuciya alwala ta dauro da sauri tawuce ta shiga dakinsu daidai Ammi ta sallame salla tace "hayaniyan menake taji awaje?" rasa me zatace tayi da kyar bakinta yasamo magana tasoma hadawa tace "wasu yara ke fada shine Yusuf yaraba su, yama tafi dama basu ganni bane shine yanemi gidanmu yazo yaji lafiya" charbi Ammi ta dauka tace "ayya, angode to, zokiyi salla kici abinci kisha maganin dare" hawa man dadduman tayi ta kabbarta salla Ammi kuma ta tashi tana kawomata abincin dazataci da magungunan ta tana idarwa tazauna tanaci bayan tagama tasha maganin da kyar shima dan Ammi tamata da gaske ne, suna falo har aka kira isha'i sukayi sanan suka cigaba da hira. Sallaman Baffa sukaji saikuma ya kwalama Aneesa kira. "Fateema" tashi Aneesa tayi da sauri tafita yana ma wurin zaure tace "sannu da zuwa Baffa" yar ledan hanunshi yamika mata yace "ga tsaraban kinan, jeki cema maman ki Alhaji yazo ta gyara yanzun nan zan shigo dashi" wani irin tsalle tayi tana murmushi tace "tom " dasauri tajuya takoma daki dawani irin gudu taje tafada kan jikin Ammi dake kan dadduma tace "Ammi Baffa yace kici gayu Abba yazo zai shigo dashi" hararanta Ammi tayi tace "to bismillan su mana wani gayu zanyi ni? Namasan shairin kine" ashagabe tana turo baki tace "ni Allah saikin yi, kinji Ammi na please" tai maganan tana daga Ammin tanajan hannunta tashi Ammi tayi tace "nidai nabani da dake Aneesa" dariya tayi sosai taja Ammin sukai dakinta ta zaunar da Ammi kan gado jikinta harwani rawa yake tabude sip din Ammi wani leshi taciro da sauri Ammi tace "lafiyan ki kuwa Aneesa? Da daddaren nan zansa leshinnan dake da nauyi?" kallon leshin Aneesa tayi tana murmushi tace "au hakane wlh Ammi murna nake banmasan me nakeyi ba" tabe baki Ammi tayi tace "kyaji dashi, mikomin wanchan doguwan rigan atampan" tamata pointing wani atampa mai kyau daukowa Aneesa tayi takawo mata sanan tace "yauwa bari naciro hijabin dazai shiga dashi" komawa sip din tayi Ammi kuma yacigaba da shiryawa, wani mustard hijabi taciro mai hula daya dace da doguwan rigan tajuyo har Ammi tagama sa kayan da sauri tawuce gaban madubi hoda ta dauko da kawalli da man baki, kallonta Ammi tayi ganin ta kwaso kayan kwalliya zatai magana Aneesa kaman zatai kuka tace "ni Allah saina miki" shiru Ammi tayi babu yanda ta iya, karasowa tayi ta shiga mata light makeup ta shafa mata man baki sosai Ammi tai kyau har tazo tanajin wani iri dan tamanta rabonta datai kwalliya haka, sallaman dasukaji nasu Baffa yasa Aneesa tace "kisa hijabin bari naje na gaida su" fita tayi da sauri daidai Baffa ya shigo da Dady dayaci manyan kaya na milk shadda sai kamshi yake bazawa, babban dadduman su dasuke shimfida ma baki Aneesa ta dauko ta shimfida tana murmushi tace "Abba sannu dazuwa" cikeda fara'a yace "lallai y'ata ta warke masha Allah, naji dadi, ya jikin?" "Alhamdulillah naji sauki Abba ka zauna" tanunamai dadduman zama yayi tareda yin bismillah, Baffa yace "jeki kira Maman ki saiki dauko tsaraban ki kizo musha a tsakar gida" gyadamai kai tayi tajuya da sauri tai dakin Ammi, Ammi na zaune kan gado tasaka hijabin tai kyau sosai kaman wata sabuwan amarya wani irin tsalle tadaka tafada kan jikin Ammi tana dariya, salati Ammi tace "innalillahi, Oh Allah, haladai kinyi alkawari ne saikin karyani kafin gobe da safe ko Aneesa" kyalkyacewa tayi da dariya tace "Ammi na wlh dadi nakeji, Baffa yace kije, nidai natafi, Ammi na kimai firan nan naki mai dadi" dukan da Ammi ta daga hannu zata maka mata yasa ta tashi da sauri tafita daga dakin tana murmushi ledan tsaraban ta tadauka Baffa dake kallonta yace "yauwa muje" murmushi Dady yayi yace "laaaa ni baza abani ba" da sauri tazo gaban shi tabude mai ledan tace "a'a Abba gashi kasha" tafada akunyace, dariya yayi yace "nagode Allah amfana" cikeda fara'a Baffa yace "yakara auki daharna fara kukan zuci zaka shanye mana kashu dinmu" dariya dukansu sukayi Aneesa tabi Baffa suka fita tsakar gida a binsu suka zauna kan tabarma suna hira suna sha. Saida Ammi taji fitansu sanan ta tashi ahankali sosai takejin kunyan yanda Aneesa tamata gayu kaman wata yar yarinya, ahankali tayaye labule tafito falon kanta akasa idanun Dady kyam akanta ko kyaftawa ba yayi, karasowa cikin falon tayi zata zauna akan kujera Dady ya nuna mata gefenshi da hannu kan dadduman yace "zoki zauna anan Rukayya" dan dago kai tayi suka hada ido da Dady gyadamata kai yayi hakan yasa ahankali takaraso wurin dadduman ta zauna inda yake nuna mata kusada shi amma adan kwai gab tsakanin su. Ajiyan zuciya Dady yasauke yana kallonta murya chan kasa yace "kinyi kyau sosai Rukayya" kasa dagokai Ammi tayi dan maganan yabata kunya murya chan kasa tace "barka da zuwa, ina yini, ya aiki" murmushi yayi sosai yace "baza akalleni ba Rukayya, idanuwana na kwadayin ganin fararen idanun nan naki masu sanyaya ma Muhammad Ibrahim zuciya" wani irin masifan kunya kalaman shi suka bama Ammi ahankali tadaure tadago kwayoyin idanunta dasuka sha kwalli ta daura akan Dady, wani irin lumshe ido yayi kafin yabude su ahankali ya kalleta murya chan kasa yace "godiya nake yallabiyata" sallama Aneesa tayi ta tsaya abakin kofa tana jiran abata izinin shigowa, ahankali Ammi tace "shigo" shigowa tayi dauke da best tray dinsu mai kyau da maltina mai sanyi ke kai sai kulan tuwo da miyan kuka dayaji wake da kifi da dan bowl dake dauke da ruwan wanke hannu sai goran ruwan Eva maidan sanyi Baffa yasiyo maltinan da ruwa, karasowa tayi ta ijiye tray tace "Abba ga abincin ka nan, Ammi na tadafa ai zaka cinye ko" da sauri yana kallon fuskan Aneesan yana mata murmushi yana masifar son yarinyar yace "kwarai kuwa, tunda Ammi ki tadafa ai dole na cinye harda side kwano" murmushi sosai Aneesa tayi tadan saci kallon Ammi data watsa mata harara tamike tafita daga dakin takoma wurin su Baffa. Kallon Ammi Baffa yayi cikeda so ahankali yace "nagode da karamci, musamman kikamin girki dole na cinye abincin hasken idaniyata" murmushi Ammi tayi tasa hannu zata jawo tray dan serving nashi yace "zanci anjima kadan, yanzu lokacin kine bana cin abinci ba" murmushi Ammi tayi tama rasa mezatace itadai wanan mutum na kashe mata zuciya da kalamai. Gyara zama Dady yayi yana facing Ammi dake wasa da yatsun ta yanda Aneesa keyi, ahankali yace "ina kaunar ki sosai Rukayya sabida ina ganin kaina aduk lokacin dana ganki, ayau nazo wurinki dauke da batu biyu danake so namiki masu mahimmanci" shiru Ammi tayi ta baci dukkan natsuwan ta sabida yanda taga yanatsu shima alamun maganan dazai mata mai ma'ana ne, dan ajiyar zuciya yayi yace "Rukayya banso mugina rayuwan mu kan karya kokuma yaudara, Inaso mugina rayuwan aure na amana da tsantsan kauna da jinkai, maganan farko dazan miki shine kome zaki gani agidana badaga wurina ba wurin matana kiyakuri bazan miki karyaba matana sai ahankali, sai ahankali kome zasu miki baruwanki dasu ba zaman su kikeba zamana kike, banso kiyi koyi da dabi'oisu, sonake nakara aure konadinga samin kwanciyan hankali daga wurinki" yay dan shiru kafin ahankali yace "sai magana tabiyu, marayan d'ana Aliyu shekaran shi ashirin da tara yanzu, mahaifiyar shi tarasu tun kafin yadan tasa, inaso kihada shi dashi da Aneesa kirike minsu amana Rukayya, matayena basa sonshi ko kadan abinci inba ina gidan nanba nace akaimai ba'a kaima, baida hayaniya ko kadan zaki ganshi, baida fada, baima cika magana ba, Komi nashi inaso yadawo wurinki, nabaki shi Rukayya kece mahaifiyar shi zuciyata ta yarda sanan ta aminta dake, kirike minshi amana kinji Rukayya hope ban hadaki da aiki babba ba?" dan murmushi Ammi tayi tace "ko kadan, d'a nakowa ne, baka hadani da aiki ba, nakuma gode da matsayin daka bani namaka alkawari zan kula dashi amana, bqzaka taba samuna da zalunci ko ha'intar shiba, na karba, na karbi Aliyu da hannu bibbiyu, Allah ya shige mana gaba" "Ameen" Dady yace yana wani irin jin son Ammi aranshi. Shiru duk sukayi suna kallon juna Ammi ce tafara breaking kallon ta nunamai tray tace "abincin ka zai huci kaci dan Allah" murmushi Dady yayi yace "ina zan iyacin abinci batare danasan ranan da zan mallaki Rukayya amatasayin matata ba uwar yarana guda biyu Aliyu da Aneesa" wani irin cute smile Ammi tayi batare data kalleshi ba, cikin wani irin murya Dady yace "idanuna na maradin wanan sassanyar kallon naki mai sanyayamin rai gimbiya" dagokai Ammi tayi ta kallai, ahankali yace "yaushe zaki bari na mallakeki kidawo mallakina?" ahankali Ammi tace "duk randa kakeso Yallabai" washe baki Dady yayi yace "yau Wednesday ko" gyadamai kai Ammi tayi, murmushi yayi yace "ran jumma'a nakeso adaura auren bayan antaso daga masallaci inyaso zan iya kara miki ko kwana biyu ne ko sati daya kigama shiryawan ku na mata saiki tare ko Gimbiya" dan murmushi Ammi tayi tace "hakan ma yayi, Allah yasamana albarka aciki" dan lumshe ido Dady yayi yabude yace "ina kaunar ki sosai Rukayya," yy maganan ahankali yana kallon Ammi kaman yana jiran tacemai wani abu murmushi sosai Ammi tayi tamika hannunta tadauko kulan abincin ta ijiye kusada shi tana kokarin budewa ahankali tace "ina kaunar ka nima Yallabai tun ranan dana fara ganinka" numfashin Dady yakusa daukewa da sauri yace "wayyo Allah na ban ruwa Rukayya zuciyata ta dadada dayawa, dole in kora da ruwa" murmushi sosai Ammi tayi tana girgiza kai tadauko ruwan tabude ta mikamai tana kallonshi kafa ruwan yayi abaki ya asha yana kallonta kafin ahankali ya mika mata goran, karba tayi tace "kaci abinci to" faraci yayi ba karamin dadi abincin yamai ba tass yaci ye tuwon hakan yama Ammi dadi ba kadan ba, ya wanke hannu yana share baki sanan ya kalli agogo goma saura tashi yayi yace "bari intafi, amma fara bani izinin tafiya tukunna" murmushi Ammi tayi tace "nabaka" "tom saida safe" gyadamai kai tayi tace "Allah ya kaika lafiya, nagode" har bakin kofa taraka shi yatafi su Baffa suka rakashi waje Aneesa ta shigo tareda rungume Ammi tana murna, yarane suka shiga shigo da jakunkunan na kayan kwalama daga baya kuma saiga su Baffa abinci tanasu suka ci suma suna mata maganan ran jumma'a za'a daura auren wai inji Alhaji. Karan shigowan sako dataji yasa tabude. _na manta ban gayamiki ina tsananin kaunar ki kafin natafi ba, ina miki Son so, ki kulamin da kanki gimbiyata, Allah yamiki albarka, saida safe_ _Alhaji Muhammad Ibrahim_ Murmushi Ammi tayi ta ijiye wayan bata taba sanin zata karason waniba, bama tasan Yaya akai Dady ya sace mata zuciya ba kodan sabida yanda yakeson Aneesa ne? Kokuma sabida yanda Aneesa keson shine? Kokuma da iya maganan shi da halin taimakon shine? All she knows is tanason each and every single shade of him. _duk wacce takaranta bata biyaba itada Allah, duk maison book dinan ta tuntubeni ta 07012181461 watsapp_ _masu fitarwa dama ku watstsatsu ne, saika kuka watsawa, ban yafemukuba kuma, rubabbu kawai_ [4/5, 8:09 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 3️⃣1️⃣ Gida suka karasa bayan sun tsaya sunyi sallan isha'i, thank God Momma bata falo dakinsu ya wuce direct dan ko kadan bazai iya tsayawa mata magana ba, ko takalmi bai cireba yafada kan gado yaja bargo yarufe tundaga kanshi har zuwa kafafunshi, inda ace zai biyema zuciyan shi kuka kawai zaitayi batare dayasan mezaiyi ya sanyayamai raiba, he's so soo maddd, so angry, ya tsani yaga Aneesa dawani tanamai magana jiyake kaman zai fadi yamutu, baima san tayaya zaiyi describing yanda zuciyan shi kemai zafiba idan ya ganta dawani, jiyake kaman ana daddatse mai zuciya da babban wuka, wani irin wahalallen bacci ne yay awon gaba dashi yana cikin tunani. Abdul ne yabude kofar dakin ya shigo zaimai magana yaga har yay bacci ya dunkule agado looking so innocent ko kayan jikinshi ma bai cireba yana sauke ajiyan zuciya daddaya, ahankali yazauna abakin gadon yana kallonshi yana tunani yaushe har soyayyan barkono yakama shi haka? Rashin amsan tambayan shi yasa shima duk yunwan da yakeji yaji takoma ciki ya kwanta gefen Aliyun shima batare daya cire kayaba nan wani shegen bacci yay awon gaba dashi. Momma dake kitchen dasuka shigo ne tafito Ihsan dake biyeda ita tafito itama, Ihsan ta kalla tace "jeki kiramin su suzo suci abinci" sama Ihsan tayi bata wani jimaba ta sauko tana dariya tace "Momma duk sunyi bacci ko takalma basu cireba" girgiza kai Momma tayi tace "Aliyu da Abdul ai saidai Allah ya shirya domin kam duk kanwar ja ce" ta gyara zama tana kokarin daukan remote dake kan dayan kujeran tace "jekici abincin ki Ihsan". Sai wuraren shadaya sanan Aneesa tabaro wurin Baffa dasuka wuce dakin zaure dasuke kwana itakuma tadawo daki, kulle kofa tayi dan tasan Ammi ta riga ta kwanta, dakin Ammi ta wuce straight Ammi na zaune kan gado tana linke kayan data cire, kallo daya tama Aneesan ta dauke kai, murmushi Aneesa tayi takarasa kan gadon ta zauna kusada Ammin, kayan ta karba takarasa linkewa ta tashi tai wajen sip din Ammi, sip din tabude tana kokarin maida kayan ciki tace "Ammi kinason Abban? Naga su Baffa sunce jibi ne bikin" tana maganan tana jera kayan a sip, jin Ammi ba tace komiba yasa ta juyo ta kalleta, hada ido sukayi da Ammi dake kallonta, washe baki tayi takaraso ta zauna kusada Ammi tareda daura hanunta kan cinyar Ammi tace "eh Ammi, bakice komiba" dan murmushi Ammi tayi tace "kina sonshi to Aneesa, ba dole na yarda ba" washe baki tasake yi tace "nagode Ammi na, Ammi kinga ko nizan miki lallen biki, in miki kwalliya dakomi ko Ammi" tabe baki Ammi tayi tace "nine zanyi wani lalle saikace bikin yar yarinya" kaman Aneesa zatai kuka tace "wlh nisaina miki, Ammi na mai shegen kyau kinji" tabe baki Ammi tayi tace "naji to, Allah kaimu da rai da lafiya" Ameen Aneesa tace haka tacika Ammi da surutu har Ammi tagaji tace mata tamata shiru kota maketa, gabaki daya tama manta da batun wani Aliyu daya bata mata rai dazu, bamata so ta tuna ko kadan, mamanta is getting married so she's super excited. _masu iya magana sunce rana bata karya, saidai uwar diya taji........_ Yau dubannin jama'a wayanda suka halarci sallan jumma'a a babban central mosque in Suleja, wanda ya kunshi mutane da dama daga ciki harda abokanen Dady na wajen aiki da kasuwance, Aliyu, Abdul, dakuma Baban Abdul (mijin Momma), shi kanshi Dady dayaci wata fitinannan shadda wacce taci sunanta shadda, dakuma su Baffa da fuskokin su ke dauke da annuri, limami ya daura aure tsakanin Alhaji Muhammad Ibrahim da kuma Rukayya Hamisu, inda su Baffa da mutane da dama suka shaida sai murna ake ana hayaniya, sosai Aliyu ke murmushi he's trying his best yaboye damuwan shi dan baiso Dady yagane, today is a happy day for Dady baiso yaga any sign of something a tattare dashi ya shiga damuwa, yanada matsala daya addabi zuciyan shi ainun rabonshi da Aneesa tun ranan nan, yakira layin ta taki dagawa daga bayama kashe wayan tayi gabaki daya, gajiya ma Yayi da amsa gaisuwan mutane ganin kanshi yafara masifan ciwo ya kalli Abdul dake kusada shi shima yana sanye cikin shadda fara kaman tashi yace "am going home" da sauri Abdul yace "me haka? Kasan Dady zai nemeka ko" yatsine fuska yayi yace "stay kai, am having headache, inya tambayeni kacemai naje gida" yana yin maganan yay tafiya yana kallon Dady dake washe baki kaman anmai kyautan makka yana gaisawa da mutane, yawuce ya shiga mota yaja zuwa chan Abuja dan yasan koyaje gidan momma dake nan Suleja dakwai hayaniya kuma baison hayaniya ko kadan, yana danna mota cikin gidan Maman su Rauda na fitowa daga motar ta datai parking, wani natsiyacin kallo tama motarshi ko damuwa baiyi a yabude yafito yay side dinshi batare dayama inda take second look ba ballema yasan wats she's up to, kwafa Maman su Rauda tayi tace "inhar ban koyama Aliyu hankali ba aduniyan nan basunana Kareema ba wanan alkawari ne namaka, wlh kuwa" tai kwafa tawuce dakinta. Bude part dinshi yayi ya shiga yaji ko ina na kamshin turaren wuta lumshe ido yayi yabude dan yana mugun son kamshi kuma yasan aikin Rauda ne hakan yamaida kofar yarufe yya hanyar bedroom dinshi, kaya yarage ya shiga wanka koyaji dadin jikinshi, baiwani jimaba yafito yana yatsine fuska sanye da bathrobe yafada kan gado tareda daukan wayanshi yana kallon number Aneesa yanaso yakira but yasan koya kira bazata dauka ba, ahankali bacci yay awon gaba dashi. _Bangaren su Ammi, Suleja_ Yau jumma'a tun kafin a daura auren wuraren karfe takwas nasafe Momma da kawayenta suka kawo akwati guda goma inda saiti bakwai na Ammi ne dake cike da hadaddun kaya da an dinka wasu wasu kuma ba'a dinka ba saiti uku kuma na Aneesa ne da aka cikamata da kaya na yamma ta harda dogunayen riga Aneesa harda kuka, few kawayen Ammi na anguwan ne suka tarbesu itakuma Ammi taki fitowa har suka tafi anata guda daga baya aka daura hadadden abinci dan tun jiya Dady ya turo da motan kawo abinci Aneesa tama Ammi hadadden lalle bana wasaba ta shirya Ammi cikin wani lace mai kyau sky blue da fari ta rungume Ammi yafi sau dari sabida yanda Ammi tai kyau sanan takawo wani farin babban mayafi ta yafama Ammi, Ammi sai amsan gaisuwa take tana murmushi ka ganta itada Aneesa zaka zaci y'a da kanwa ne, Aneesa itama wani farin lace tasaka mai ratsin pink shima dadin ne yaaaimata takai aka dinka mata tai kyau telan dudda bai aunata ba amma chip chip yamata yafito da shape dinta sosai bana wasaba sai murna take ko ita ke aure albarka. Wajajen karfe uku anguwan ya cika da maza da mawaka ana wake Dady, Baffa ne ya shigo ya leko ya kira Aneesa dake tsakar gida tana nan tai chan tama kasa zama waje daya da gudu tai wajen Baffa a zaure, baki Baffa yarike yace "wai wai wai, masha Allahu, ashe haka yar tawa keda kyau aida kyar naganeki wanan kyau haka" wani irin cute smile tayi cike da zumudi tace "Baffa an daura? Yanzu Abba yadawo mijin Ammi na?" tafada cikeda wani irin murna gyadamata kai Baffa yayi yace "kinsan mezakimin yanzu anjima zamuyi hira, yanzu jeki kawomin maman ki nan dakin mu ta zauna kifito, sabon baban ki keson yimata magana" da sauri Aneesa tace to Baffa tajuya da sauri takoma cikin gida Baffa yakoma waje ko minti daya ba'a yiba shida Dady suka shigo zauren tareda Baffa dakin su Baffa yabude ma Dady yace "shiga ka zauna na aika Aneesa takirata, cikin gidan mata sun cika abinka da gidan sha'ani" shiga ciki Dady yayi ya zauna yana murmushi yanadan girgiza kafa yawani irin kosa yaga Ammi ta shigo. Har gaban kofar dakin Aneesa takawo Ammi dake wani irin jin kunya sosai sanan tawuce takoma cikin gida da gudu, bin bayanta da kallo Ammi tayi tana sauke ajiyan zuciya kafin ahankali tasa hannu tabude kofar dakin ta shiga ciki ahankali da sallama, mikewa tsaye Dady yayi yana yana gyara babban riganshi dayasha lafiyayyen aiki yana kallon Ammi, kasa jure kallon daya ke mata Ammi tayi hakan yasa ta saukar da nata kan kasa, ahankali tashigo tana taku daidai anatse har gabanshi kafin ta tsugunna ahankali zata gaidashi da sauri yawani irin riketa batare daya bari ta tsugunna ba yadago ta tashi tsaye tayi tana kallon fuskarshi kaman yanda shima yake kallonta wani irin kyakyawan runguma yabata tareda sata a kirjinshi da kyau yahada da malummalum da hannuwanshi yawani irin zagayeta yana sauke ajiyan zuciya ahankali tareda lumshe ido yana shakan dadaddan kamshin turaren dake tashi daga jikinta, lamo Ammi tayi tana sauraron yanda beat din zuciyar shi ke sauka a natse it feels gud to be back, bakaramin natsuwa taji ya shegeta ba da wanan runguman dayamata ba, sunkai kusan 5 minutes a rungume da juna kafin ahankali Dady ya dagota tareda tallabe fuskarta yana kallon simple makeup din da Aneesa tamata yace "karki kara cewa zaki tsugunna ki gaidani kinji Matata" gyadamai kai Ammi tayi tareda dan lumshe ido tabude su ahankali, ahankali ya sumbaci goshinta tareda rike mata hannu yay kan kujeran dayake ya zauna sanan ya zaunar da ita gefenshi yajawo kanta ya kwantar akan kirjinshi yanadan shafa mata baya, Murya chan kasa ta yanda daga ita sai shi zasu dinga jin abinda suke cewa yace "Alhamdulillah, ina tsananin farin ciki da wanan ranan Rukayya, I feel blessed dana same ki a matsayin mata sanan ina rokon Allah daya bani ikon kula da ke da yaranmu biyu yanda yakamata" gyadamai kai Ammi tayi kanta na kirjinshi tace "Ameen" murmushi Dady yayi yakama hannu ta da Aneesa tamata lalle yana shafawa lallen ya masifar mai kyau murya chan kasa yace "Rukayya anya zan iya hakura har kiyi satin dayan danace zan baki kiyi dan kikarasa shirye shirye kuwa?" yay dan jimm sai chan yace "ana daura auren nan dana ganki yanzun nan a matsayin mallakina, matata wacce nakeda iko da ita sainaji bazan iya daurewa ba kuma banso ko kadan na takura miki wlh" daya yanda yake maganan dudda kanta na kirjinshi bata ganin fuskarshi tasan yana cikin damuwa ne and one thing datama kanta alkawari shine kaman yanda har mahaifin Aneesa yakoma ga Allah yabonta da kyawawa dabi'unta yake haka zata kasance ga Dady, she will never give room dazaisa Dady yay complain akanta ba, zatabi mijinta zatai kyautatamai, zata karenshi sanan ta kare dukiyar shi, ta kula da komi nashi domin al jannar ta na karkashin tafin kafanshi ne, ahankali tadago da kanta daga jikinshi ta kalleshi tace "kayakuri kadagamin kafa kabani yau kadai sabida nasamu na hada komi nawa, inyaso gobe saikazo ka daukemu mutare, nima nakosa na kasance tareda mijina abin sona, sanan abin alfaharina, uba ga yarana biyu Aliyu da Aneesa, an dagamin kafan nahada komi yau Abu Aliyu?" Ammi tai maganan tana shafa gemushin har zuwa kumatun shi ahankali with love and compassion, Dady jiyayi kaman kanshi zai tarwatse arayuwan shi yanason mace data iya lafazi masu dadi da taushi sanan da sanyaya ran mai gida, matan shi babu abinda suka iya arayuwan su banda habaici da yada magana, wani zubin sukamai habaici saiyaje office yafara rubutu zai ma gane bakin zaren habaicin, just at yanda Ammi tanunamai he's in total control of her, what a submissive wife sanan akarshen maganan tace mahaifin yarana biyu tasake karyawa da Abu Aliyu, tsabagen yanda maganan tamai dadi baisan sanda yajawo ta yadaura ta kan jikinshi ba, ahankali ya sumbaci bakinta ko kadan Ammi bata hanashi ba yakai kusan minti daya yanayi anatse kaman zai cinyeta sanan yasaketa yakai bakinshi saitin kunenta yace "nagode Gimbiya ta, Allah yamiki albarka Rukayya, gobe karfe hudu bayan sallan la'asar zan aiko motoci akawomin abin sona Ummu Aliyu, Abu Aneesa na tsummayan Ummu Aliyu ina sonki Rukayya sosai, don't ever change wayan nan kyawawan dabi'un kinji abin sona" gyadamai kai tayi tace "naji abin sona Abu Aneesa, I love you wujiga wujiga, zan iya tafiya ko yallabai baigama daniba tukunna" washe baki Dady yayi yana dariya irin ta manyan nan feeling bossy yace "a'a Yallabai baigama da Yallabiya ba, yadai kusa, kafafuna sunmin tsami ne sosai nafi awa biyu a tsaye wajen daurin auren nan" tashi Ammi tayi daga jikinshi tace "wai wai bari muga kafan" zama tayi a gefenshi tareda dan dukawa takamo kafan Dady dake sanye da cover shoe ta daura kan cinyarta, ahankali ta zare cover shoe din Dady sai kallonta yake kaman zai hadiyeta safan tacire ta ijiye kan hannun kujera tasa hannu ta ahankali ta shiga matsamai feet din Dady ya lumshe ido sosai yakejin dadin yanda tamai, almost 20min tadauka tana mammatsamai kafan harsaida dan gyangyadi yasoma saceshi tun yana kallonta sanan tasaka mai safa ta mayar ma da takalman shi ta ijiye kafan ahankali gudun kar ta tasheshi sanan ta matsa kisada shi tashafa sajen shi bude ido yayi tareda kama hanunta ya sumbaci hannun yana murmushi yace "nabaki izinin zaki iya tafiya kar anemeki" wani irin rausayar da kai Mami tayi tace "godiya nake mai gida" har bakin kofa yarakata yabude mata kofa tafita tana mai murmushi tai cikin gida, guda kawayenta suka shiga yi suna mata kirari Aneesa sai dadi takeji kaman zata mutu haka aka wuni sai bayan magrib baki suka fara tafiya Aneesa ta gyara gidan tass Ammi taje tai wanka da ruwan turare dana yan magungunan data hadama kanta dan Dady yabata kudi dasu tasaisai abinda take bukata na gyarani jiki. Washe gari koda gari yawaye daidai da tsinke Aneesa bata bari Ammi ta daga ba ita ta gyara ko ina tahada ubansun abinci a big pot dan tasan anjima kadan zasuyi baki, sanan ta hura wani wutan ta daura ruwan wanka kafin tawuce ta shigo daki tai wurin Ammi, kallonta Ammi tayi tace "sako hijabi kije wajen Maman Aisha ki kiramin ita, sonake ragowan abincin nan da baban ki yakawo ayi biki dashi duk tazo ta kwasa ko" gyadamata kai Aneesa tayi tace "zataji dadi sosai kuwan Ammi dama baban su yanzu baya aiki" hijabi tasa taje takira maman su Aisha tare suka dawo ita tawuce kitchen tadaiji yanda maman su Aisha keta godema Ammi harda kukan ta, girkin takarasa taje tai wanka tadawo daki dama tariga ta ijiye kayan dazata sa tai gayu sosai yauma lacey takara sawa pitch wayaga ansami lace daban daban kyau tayi. Wuraren bayan la'asar din kaman yanda Dady yafada motoci suka cika anguwan kaman za'azo daukan budurwa, Momma ce tazo da kawayenta guda uku suka shigo dakin kebewa tayi da Ammi dataji tana so sosai dan kallo daya kacal tama Ammi tasan zatafi sauran matan Dady hankali ta shirya Ammi tasa mata alkyabba akan hadadden lapaya dake jikinta sanan aka hadu da kawayen Ammi yan anguwa aka kai Ammi mota, Momma ta turo bodyguard ciki Aneesa na nuna musu kayansu dazasu kai mota akwatin nan su dayan abubuwan dasuka tattara duk suka tafi dashi tadauko dogon hijabin ta har kasa pitch tasa da takalmin ta mai kyau look so decent and magical tafito ta kulle gidan tajefa key cikin jaka tazo da sauri motan da akasa Ammin ta aciki Momma dataji tanason Aneesa tace "zoki zauna wajen maman ki" da sauri tazo dan dama tafiso ta zauna wajen Ammi ba dayan motan ba, motan daga Ammi sai momma sai kuma ita, kawayen momma na motan farko su kadai, sai motan karshe kuma kawayen Ammi ne aka dau hanyar City Abuja. Aneesa sai kalle kalle take oh yanzu zasu koma new gidansu ne. Agaban wani katafaren tangamemen gida da sojoji guda uku ke waje akai horn wani soja daban daga ciki yabude musu kofa suka shiga, tundaga Gate Aneesa ke kirga manya manyan flat din dake makeken compound din, bata taba ganin hadadden gida hakaba ko gidan dataje kwanaki tai lalle albarka, babu kowa atsakar gidan saidai kofa dataga ana bubbudewa kaman an hada baki ana lellekowa, a parking space akai parking da sauri direban yafito ya zagayo yabude musu itadai Aneesa sai kallon ikon Allah take, Momma ce tafara fitowa ta kalli Aneesa dake murmushi bakinta yaki rufuwa tace "fito daughter" ahankali Aneesa tafito da kafar damanta dake cikin safa ta ijiye akan interlock din dake kasan gidan wani irin faduwa gabanta yayi tareda wani irin sanyi dataji ya shiga tundaga kasan kafan nata har zuwa brain dinta, "menene daughter?" tambayan momma yasa tadawo daidai murmushi tayi tace "kashina ne yay kara kas kas Mommy" dan dariya Momma tayi tace "gajiya ne kin aikatu saisa anjima kafin ki kwanta saikiyi wanka da ruwan zafi zakiji dadi" gyadama Momma kai tayi tafito gabaki daya wani irin iska ne taji yakada ta harsaida hijabinta ya shiga rawa ga sanyi daya ziyarci kowani gaba na jikinta, fito da Ammi Momma tayi Ammi tafito daga motan wani irin guda Momma tasaki kaman dabiyu tai gudan kawayen Ammi suka fara wake kawayen Momma na amshi suna tafi akai hanyar flat din Ammi itadai Aneesa na gefen Ammin ta, Rauda dake falo dukta kosa yafito ta kalli maman su datai kini kini da rai itada hajar suna keke ta window tace "Mama please kibarni naje na ga sabuwar matan Dady" dakuwa Mama tamata tace "inkin isa kifita kigani, mai bakin hali, mara mutunci yarinyar dabata kishin uwarta" tabe baki tayi tawuce fuuu tai dakinta cikeda fushi dajin haushin Mamansu. _Duk wacce takaranta batare data biyaba, Allah ya isa, keda Allah, mai son book tamin magana 07012181461_ Abakin kofan flat din Ammi Momma ta tsayar da kowa ta kalli daya daga cikin kawarta dake rike dawani buta irin butan da dinan na silver dake cikeda ruwa tace "kawo butan Hauwa tai alwala sai a shiga daki" Ammi suka ba butan ahankali Ammi ta tsugunna tafara alwala ana guda ana wake saida ta gama tass sanan aka sa tai bismillah aka bude kofa ta shiga da kafar dama kasa kulle baki Aneesa tayi dataga dakin da akace na Ammin sune, dakine mai benefa a tsakiya, innalillahi komi na dakin sabo fill ga kamshin furniture's nan ko ina, kawayen Ammi ma kasa shiru sukayi sai masha Allah ake, azuciyoyin su suna ashe saisa taki aure jira take saita zaba takuma dirje, wanan gidan arxiki haka dole tai zaman kusan shekara sha tara ba aure gashinan yanzu ai yabiya ta chasko Alajin Allah kice bana sai makka su Rukayya da yarta. Sama sukayi da Ammi yayinda ake shigo da kayansu ciki har dakin Ammi suka kaita dayaji kaya gawani lumtsetsen gado royal, Momma takama hannun Aneesa suka fita daga dakin Ammi su biyu kacal wani daki dake kallon na Ammi tabude dakin yaji kaya ga fenti baby pink ta kalli Aneesa dake kallon ko ina tace "ga dakin ki nan" wani irin ware manyan idanunta Aneesa tayi ta nuna kanta tace "yanzu wanan hadadden dakin ne nawa Mummy?" gyadamata kai Momma tayi tace "eh naki ne daughter" wani irin rungume Momma Aneesa tayi tana tsalle tama manta batasaba da matan da kyau ba tsabagen murna tace "thank you, nagode nagode nagode Mummy kinji" sai kuma tasaki kuka sosai Momma taji Aneesa ta burgeta dan itama kaman Dady take tanason appreciative person komin kankanin abu ka nuna kaman a maka kyautan makka ne abun namata dadi, hannu tasa ta share hawayen datake tace "mena kuka? So kike maman ki ta shiga damuwa?" da sauri ta girgixa mata kai tace "Mummy dadi nakeji am happy, Ammi na is happy, kina sonta kuma Abba nason ta, jibe gidan da kuka bamu saisa nake gode miki, thank you so Mummy kinji Allah yabiya muku bukatun ku na alkhairi" rungume ta Mummy tayi kadan sanan tasake ta tana kallonta kaman mai tunani sai tace "kinsan menene?" da sauri Aneesa ta girgiza kai Momma tace "zan miki kawa, ko dayake bari Ince namiki kawa y'ata ce sunanta Ihsan, she's your age mate zan taho da ita nan gobe, ai zaki dinga zuwa gidana hutu ko" da sauri ta gyadama Momma kai tace "eh zan dinga zuwa Momy" "gud, yanzu stop crying zomu koma wajen maman ki kinji" murmushi tayi tace "to" Momma tace "to acire hijabin mana ustaziya ai anzo gida ko" gyadama Momma kai tayi ta zare hijabin tareda linkewa ta ijiye kan gado duk Momma na kallonta sai taji Aneesa ta kara burgeta abinda Ihsan bata iyaba kenan kome tacire daga jikinta saidai ta yar, hanunta ta kama suka wuce suka koma dakin Ammin ba'a jimaba Momma tafito ta sauka kasa dan kiran Dady ta sanar dashi matan shi basu kawo musu abinci ba ga baki, ko ruwa basu kawoba, fada Dady ya dinga yi danya fadamusu suyi harda ijiye musu kudi, hakuri Momma tabashi tace ya sharesu yanzu zatasa kawayen ta sudafa, ita da kawayenta ta tattara sukai store din gidan suka shiga girki mai rai da lafiya. Wuraren 8 na dare Dady da Aliyu suka shigo gidan ganin Aliyu zaiyi hanyar part dinshi yasa Dady yace "let's go Son ka gaida new Mum dinka" yatsine fuska yayi ahankali yace "not today Dad, mutane sunyi yawa a shashin, am having headache inaso nadan kwanta". _duk wacce takaranta batare data biyaba Allah ya sakamin, mai son book dinan should chat me up 07012181461_ [4/5, 8:09 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 3️⃣3️⃣ _littafin nan is not a free book, duk wacce takaran ta batare data biyaba Allah ya isa_ _sanan duk wacce tafitar min da book waje ban yafe mataba_ _gama su son this book, zaku turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiku turo evidence of payment ta watsapp number na 07012181461 sainai adding dinki a group din danake posting a tsakanin soyyayya_ _masu wata magana zasu iya tuntubata ta watsapp number na 07012181461, am open for business adverts and business promotions, duk zaku iya tuntubana dan kuji yanda abin yake_ Fitowa Ammi tayi daga bathroom already Dady har yahau kan dadduma, a gefenshi tazo ta tsaya hakan yasa ya kabbarta sallan sukai raka'a biyu bayan ya idar yakama goshin ta yay addu'o'i sanan yasake ta ahankali tareda saka hanunshi ya zame hijabin jikinta ya linke ya ijiye agefe yanabin jikinta da kallo yanda doguwam rigan yamata kyau sosai, ahankali yajuya yajawo hadadden tray dake dauke da manya manyan kaji ga drinks awani separate tray yakawo gabansu, hannu yasa yadauko kaza yakai bakinta yace "lemme feed my wife, bude bakin" dan murmushi Ammi tayi tabude mai bakin, ahankali yasaka ciki ta shiga taunawa haka ya dinga feeding Ammi takoshi sosai sanan ta shiga bashi itama ci sukayi sukai nak Dady yadau tray yafita dashi zuwa kitchen din falonshi Ammi kuma ta tashi ta nannade dadduman kafin ta wuce ta shiga bayin ta wanko hannunta tareda daurayo bakinta tafito, Dady tasamu kan gado yacire jallabiyan jikinshi daga shi sai dan farin singlet da wani boxer dan dogo ya jingina da filo yana daddanna laptop din, dagokai yayi ya kalleta jin anbude kofa, ganin yanda ta tsaya agaban bakin kofa tama kasa karasowa ciki yasa ya janye hannun shi daya daga jikin laptop ya miko mata alamun tazo, karasowa tayi ahankali tahau kan katafaren gadon jawota yayi yadaura kanta kan gefen kirjinshi yana cigaba da daddanna laptop din yace "Ummu Aliyuna" dan murmushi Ammi tayi ta chusa fuskarta akirjinshi tana shakan d'adaddan kamshin dayake yi tace "barka da aiki Abu Aneesa" murmushi Dady yayi baice mata komiba ya cigaba da yan danne dannen dayake a laptop din yana murmushi duk ya kosa yagama almost minti goma yadauke shi sanna yakarasa yakashe system din ya daura akan side drawer kafin yamika hanunshi ya kashe bedside lamp din dasu kadai ne a kunne, ahankali ya gyarama Ammi datai lamo ajikinshi kwanciya yadan hayo kanta yana goga hancinshi kan fuskarta yana dan shinshina ta yace "kinyi bacci ne?" cikin wata yar murya chan kasa yar siririya yar karama irin mai kashe ran miji dinan tace "ta ina zanyi bacci mijina bai sallameni ba, bairiga yabani izinin bacci ba eh ranka shi dade" wani irin dadin kalaman ta Dady yaji baisan lokacin daya daura bakinshi kan nataba ahankali ya shiga sumbatar ta, wani irin ajiyan zuciya Ammi ta sauke tanajin wani iri sosai ahankali take shafa gemunshi har zuwa kanshi jin takasa daurewa yasa ta shiga maidamai da martani rudewa Dady yayi dan shi wani irin mutum ne dayake so yaga ana maidamai da martani yana shafawa ana shafashi abinda duka matayen shi basayi kenan su adole kunyan al'ada, rudewa yayi da sauri ya kwanta batare daya saki bakin Ammi ba yadaura ta akanshi yana tattare doguwan rigan nata sama tayashi tayi ya cire rigan ya yar akasa yakara mirginawa yahau kanta, ahankali yadaura hanunshi kan cikinta dabaida wani girma sosai dan daidai yana shafawa har zuwa sama yana kissing dinta kafin ahankali hanunshi har rawa suke yadaura hannun kan Big boobs din Ammi dan ita Aneesa tagado tanada cikan kirji bana wasaba, wani irin gauron ajiyan zuciya Dady yasauke yasaki bakin Ammi yadaga ta zaune yakai hanunshi baya ahankali ya kwance maballin bra yazare bra ya yar tareda wani irin dawo da hannunshi ta gaba wani irin grabbing manyan nonon yayi da duka hannayenshi dasuka cika baisan lokacin dayace "Rukayya duk nawane wanan?" gyadamai kai Ammi tayi tana kokarin jan boxer shi kasa tai freeing strong erection dinshi da muryanta data dan shake tsabagen yanda take abukace tace "duk nakane" wani irin kamo nipples din dat are so erected Dady yayi yace "wash Allah na Rukayya inason nono, inason manyan nonuwa wlh, wayyo Allah na zaki kasheni Rukayya" murmushi Ammi tayi ganin tsabagen rudewa ma Dady yakasa komi kaman wanda baitaba ganin manyan nono ba arayuwan shi, wani irin tura Dady tayi yafada kan gado ta karasa janye boxer shi ta yar, ahankali ta kwanta a gefenshi takama boobs din takai bakinshi ahankali murya chan kasa tana zura karaman yatsan ta cikin kunenshi tace "sha abinka nakane, yi yanda kaga dama dasu" da sauri Dady da kaman ya zauce sabida yanda Ammi ke bashi ear work da dan karaman yatsan ta nipple din nonon na bugemai lips kaman wani yaro yace "nawa ne Rukayya?" yatambaya kaman wawa, gyadamai kai Ammi tayi ahankali tana zaro yatsan ta daga kunenshi tana gangarawa kasa tace "nakane sha" wani irin fito da harshenshi yayi yana lallasan nipple din kaman maiyin dandane kafin yawani irin fizgo nipple din zuwa bakinshi yana nishi daidai lokacin Ammi ta daura hannunta kan erected manhood dinshi data jishi babba sosai abin har mamaki yabata bata taba ganin babban azzakari hakaba, ko marigayi tashi batai girman na Daddy ba, dudda yadan kwana biyu a duniya amma amike take sambal jijiyoyin sun tsaya kyam, wani irin ajiyan zuciya Ammi ta sauke tanajin wani iri sabon son Daddy aranta dan yanada kayan aiki,(machine gun😛) _duk wacce takaranta min littafi batare data biyaba Allah ya isa_ ahankali ta shiga wasa da kaciyanshi wani irin bankarewa Dady keyi yana zukan nonon ta kaman zai hadiye, yanda yake mikewa kaman ba'a taba stroking nashi ba, gabaki daya yarude mata nonuwan ta kam kaman zai katsa yana zukan daya yana matse da jajjan kan dayan da hannunshi. _duk wacce tafitar min da book waje, itada Allah ban yafe mataba, hakkina ne saiya biki wlh_ Rawa jikin Ammi yafara itama ta shiga nishi kaman zata suma ko itama tasan she miss this, tayi missing namiji, tayi kokari, saisa take yawan azumi, da yawan salloli dan Allah ya taimaketa tama denajin sha'awa lokacin nan burinta kawai shine yarta Aneesa ta raineta. Jin Dady na neman katsa mata nono yasa ta fizge nonon da sauri tana nishi kaman zata mutu da sauri Dady yatashi yahau kanta ya kwanta batare daya sakin mata nauyin shi ba yafara kokarin bude mata kafa yana karanto addu'am saduwa da iyali saida yagama sanan ya hada bakinshi dana Ammi da sauri Ammi ta shiga kissing nashi, ahankali yakama kaciyarshi yakai kan shaved pussy din Ammi dababu gashi ko daya sai wani irin kamshi yake tashi daga wuri. Dan saita ta tabbatar ta gyra wajen headquarter guda ai dole! Pussy shine darajan y'a mace, da karfi Dady yakai joystick dinshi gaban wet hole din Ammi amma ko alamun shiga ma batayi ba Ammi arufe take bam, kara kokarin dannawa ciki Dady yayi hakan yasa Ammi tasaki bakinshi tadan saki karan kissa. "washhh zafi mai gida" da kyar Dady dake cikin tsananin bukata yace "tun yaushe rabonki da namiji Rukayya?" a shagwabe Ammi data wani irin chanza murya kaman zatai kuka tace "tun Aneesa na yar shekara biyu" cikin dishwasher murya Dady yace "no wonder kika rufe haka kin dawo virgin" zai kara kokarin dannawa ciki da sauri Ammi ta tashi ta shige jikinshi kaman wata yar yarinya dake afirgice sosai, cikin tsananin kirsa tace "Alajina karka sake, zafi sosai yakemin" Dady jiyayi kaman zai mutu data mannami manyan kirjin nan nata akan bare chest dinshi cikin wani irin rudewa muryan shi har bata fita da kyau yakai hannunshi yana shafa bayanta cikeda lallashi yace "ahankali zan miki bazan miki da zafi ba kinjiko, abukace nake dake, kwanta kiga ahankali zan biki kinji baby Rukayya ta" gyadamai kai Ammi tayi jikinta nadan rawa kaman da gaske shiko Dady duk yabi yarude yau zaici virgin. Allahuuuu 🤣 Kwanciya tayi ya kwanta akanta yana shafa gefen fuskarta, ahankali yace "yimin kiss ki daure kinji kizama jaruma, aike jarumata ce ko" da sauri ta gyadamai kai murmushi yayi yace "saisa nake bala'in sonki Rukayya ta, kinajin magana ta, Allah yamiki albarka, yimin kiss to ki tsotse ko ina abakina" gyadamai kai Ammi tayi ahankali ta kama bakinshi da ko kadan baya wari sai kamshi dan Dady bandai tsafta ba ta shiga kissing dinshi dake juyarmai da brain, budemata kafa Dady yayi yakama hannayenta ya damke gam sabida karta gudu sanan ya daddage da duka karfinshi da tura ciki, dan kadan ya shiga hakan yasa Ammi tawani irin saki bakinshi ta saki wani irin malalacin kuka kuma bawani zafi fa takeji ba kawai dai kukan kirssa mai ruda miji barin ma tsoho, da sauri Dady daya rude yace "wayyo Allah Rukayya kinji dadin ki kuwa, ihakuri, ihakuri nace, dena kukan, ki daure kinji, ninefa, ninefa mijinki zaki biyamai bukata, ki daure kinji ahankali nakeyi" dan tsagaita kukan tayi, kiss Dady yamata akumatu yace "yauwa Rukyy baby, yauwa Rukks dina, oya cigaba damin kiss din ki tsotsemin ko ina abakin kinji, ai zakiyi ko" gyadamai kai Ammi tayi ahankali tana sheshekan kuka, da sauri Dady yace "yauwa to yimin" ahankali Ammi takama bakinshi ta shiga kissing, dadi sosai Dady yaji shi adole yamata wayau saida yabari tai nisa tana kissing din nashi sanan yadage yasake turawa ciki wanan karan Ammi kam taji zafi dan Dady is huge hakan yasa tai wani irin kokarin kwace kanta, danneta Dady yayi jikinshi narawa yace "yakuri, daure babyna wayyoooooo ya rabb, Baby kinji dadin gabanki kuwa, ummmm" Dady yay wani irin gurnani kaman ragon dake nakuda yana sake chusa Joystick dinshi ciki, sosai Ammi ke masifar jin dadin Dady danhar mahaifanta taji yakai saidai zafin yanda yake turawa da duka karfinshi ciki yake, ihu Dady yayi yace "ina mugun son tsukeken gaba, Ya Rabbi ashe kasan abinda nakeso ne yasa kamin kyautan Rukayya, wayyo ni gaban nan na dumama min zakari, kaman najefa shi akaskon wuta, baby" yay maganan Dady na juya Ammi dake kuka ahankali ya shiga doggy da ita, kuka sosai Ammi take itama tarude an dade ba'ai mata susa awajen ba saikuma tasami Dady daya cikata fam haryana neman mata yawama saisa tajita a cloud 13, kuka kawai take da gurnani yanzu takara jin dadin dabasu kwana a shashin suba dan da bazasu saki jiki suyita ihu hakaba babu maijinsu, sumbatun Dady ne yadawo da ita daga duniyan tunani yace "Rukayya kimin alkawari bazaki tana barina ba kome zan miki aduniyan nan" da sauri Ammi ta gyadamai kai yace "kimin alkawari duk in nanemeki a shimfida zaki zo babu korafi sanan zaki gamsar dani inada bukata ainun Rukayya saikinyi hakuri dani zaki jure eh maman Aliyuna?" ahankali Ammi tace "zan jure baban Aneesa dan ina sonka da duka zuciyata" ihu Dady yayi yana jan nipples dinta yace "nadade banji dadin sexs hakaba karki gujen baby, zan miki kome kikeso nabaki gidan nan dakowa naciki, wayyooo Allah na, Rukayya nabaki chamber da wanan jajayen kujerun, nabaki VIP group 😛 eh kudin, nabaki gida da mota da fili, nabaki zakarin nan, kicishi ki suburbude shi karkiji tausayina so nake kicire kunya ki suburbudeni da kyau a hmmmm" yay wani irin kara tareda bangarewa yajuyema Ammi uban maniyyin shi aramin kafin yaciro ya kwanta yasa Ammi ajikinshi yana maida numfashi ko kadan joystick dinshi bama tai alamun kwanciya ba. Gemunshi Ammi ta shiga shafawa ahankali da keyarshi tanajin yanda yake shan nonuwan nata kaman yana zuko maganin dazai warkan dashine, ahankali yasaki nonon murya chan kasa yace "ban koshiba Rukyy baby ko kadan, zan kara" wani irin shafashi Ammi tayi tadaura bakinta kan kunenshi tace "ka kwanta ka huta is my turn zan rama abinda kamin" dan murmushi Dady yayi yace "bismillah inaso daman ki rama" kiss ta shiga mai yana wani irin sauke ajiyan zuciya ahankali tahau kan cikin Dady ta zauna kan joystick din da kyar ya shiga ciki gently tafara riding dinshi tana Jan nipples dinshi kaman zata tsinka kafin tafara riding dinshi da sauri ihun da Dady yafara yasa da sauri tasaki nipples dinshi ta taushemai baki dan karyasa ajisu ta shigaba da riding dinshi tanajin dadin ta har wani fitsari fitsari takeji tsabagen yanda joystick din Dady ke zungurinta, kugunta Dady yarike gam yana wani irin bangarewa kaman dokin dake shirin fadir da mutum, baitaba sanin haka akeji idan mace tahau kanka ba jiyayi kaman zai mutu ihu yacigaba da saki babu hanyar fita ko kadan baiyi lasting ba, ko minti goma baikai ba yakara releasing dadi sosai Ammi taji dan tagaji dama sai addu'a take yakawo saiko gashi yakawo, jawota yayi da muryan shi datai kasa sosai yace "ban nono nasha bani bani Rukayya" bashi Ammi tayi ya shiga sha kaman zai cire ahaka wani bacci da daga Ammi har shi sun dade basuyi irinshiba yay gaba dasu nonon ta akan bakinshi. [4/5, 8:09 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 3️⃣2️⃣ Fuskarshi Dady ya shafa yana kallonshi kaman maison gano wani abu cikeda damuwa yace "Gadanga na are you okay?" murmushi ya kakalo yace "yes Dad am fine, bari naje nai bacci, my regards to new Mum" gyadamai kai Dady yayi yace "love you Son" murmushi Aliyun yayi yace "I love you too old man" yawuce da gudu, dariya Dady yayi cikeda sonshi yace "zakaci gidan kune nine old man din" yajuya yana tafiya yace "kagamin yaro in karo amaryata yana cemin old man" yacigaba da tafiya yana kiran number Momma bamata amsaba tafito tazo wurinshi kudade masu yawa yabata yace "gashinan kibama wayanda sukazo, motoci na jiransu su fito amaida su gida" ahankali tace "to Yaya, nima zan wuce gobe zan zo, nama Aneesa alkawarin kawa so zan kawo mata Ihsan" dariya Dady yayi yace "I see, shikenan Allah kaimu gobe, ki kadomin wanan mai kunen kashin" dariya Momma tayi tace "Abdul shi zanma saka ya tukomu" da sauri Dady yace "kafin kiwuce ki kawomin Rukayya da Aneesa bangare na zan hada su namusu magana ne" da sauri Momma tace "to Yaya" tawuce tai hanyar flat din Ammi shikuma Dady yawuce flat din sauran matan shi yana fadamusu azo shashin shi harda yara sanan yawuce part dinshi, wanka ya shiga yay da ruwan zafi sanan ya shirya cikin simple jallabiya fara mai kyau dayadan fito da tebanshi ya feffesa turare, jin hayaniya afalon shi na yara yasa yagane sun soma zuwa, karasa shiryawa yayi tsaf yadauko faran hulan kwankwasa kaji hadisi yasa sanan yafito daga bedroom dinshi ya sauko kasa yana kallonsu da sauri kananun yaranshi na wurin Amaryan shi Amna da Ashna suka rugo da gudu. "oyoyo Dady" , murmushi yayi ya tsugunna ya dauke su dukansu sai jan gemunshi suke yana murmushi yana satan kallon duka matayen nashi dasuka zauna akan manya manyan kujerun nashi ko wacce tai kini kini da rai adole an musu kishiya barin ma Amarya, dan murmushi yayi ya kalli yaranshi su Rauda dasu hajar da sauran yaran dasuka dan tasa duk suna zaune akasa akan makeken carpet din wasu na wasa wasu na hira, karasawa yayi ya zauna akan kujeran wacce take nashi ne babba yana wasa da yaran suna dariya Rauda na murmushi dan ita bataga rashin sonsu da Dady bayayi ba da Maman su ke fada, wai Aliyu kawai yakeso ayaranshi, ita bataga hakan ba yanson su, yanason duka yaranshi, dankome suke so yana musu yana wasa dasu, Aliyu maraya ne, basu sonshi, basu kula dashi basa bashi abinci, sun tsaneshi ba dole yakula dashi da kanshi ba. Cigaba da wasada yaran Dady yayi daidai yana jira yaji any of matayen nashi wata tagaishe shi amma basu gaidashi ba, sai kumbure kumbure suke, cikin fushi Maman su Rauda tace "wai wa muke jirane haka ake batamana lokaci" cikin fushi da kunan rai Amarya tace "ganemin fa, kya tayani tambaya sai, an shanyamu saikace kayan wanke ko yar gidan sarki muke jira ai sai haka" baki Dady yabude zaiyi magana Momma tabude kofa suka shigo itada Ammi dake sanye da hijabi har kasa sai Aneesa, itama sanye da hijabin ta har kasa tana gefen Ammin ta har wajen kujera Momma takawo Ammi da Dady yabi da kallo tace "ga kujera ki zauna" zama Ammi tayi ahankali tadan dago kanta ta kalli Dady dake kallonta cikeda natsuwa da tsantsan girmamawa tace "ina yini Alhaji, barka da dare" har wani irin lumshe ido Dady yayi da Ammi ta gaidashi muryanta na ratsa kowani bangare najikinshi, kafin ma yabata amsa ta juya ta kalli sauran matan dan kallo daya ta musu tagane matayen Dady ne tace "ina yinin mu" zama Aneesa tayi gefen kafar Ammi tace "ina yini Abba" murmushi sosai Abba yayi yace "lafiya lau daughter na, ya gajiya" cikeda kunya tana kare fuskarta da hijabi dan dakin da mutane da yawa tace "Alhamdulillah" sanan ta kalli matayen da Ammin ta ta gaida basu amsa ba tace "ina yini" dan gajeren tsaki maman Rauda taja, har ranshi Dady yaji tsakin baice komiba yasan dama bazasu amsaba ya kalli Momma data tsaya kallon komi yace "sun wuce?" "eh sun wuce yaya, nima natafi saida safe" "nagode" hannu Rauda tadagama Momma tana murmushi tace "Momma saida safe ki gaidamin da Ihsan" murmushi Momma tayi tace "zataji Rauda" tabude kofa tafice. Ajiyan zuciya Dady ya sauke kafin ya gyara zama yabude taro da addu'a sanan ya kalli yaranshi dake zaune kan carpet din yace "yarana" atare suka amsa dukan su "na'am Dady" murmushi yayi sosai yace "na kiraku nanne sabida na nuna muku new Mummy dinku, sunanta Mummy Aliyu kokuma kuce Mummy Aneesa" duk murmushi yaran sukayi suna kallon fuskar Ammi dake kasa banda Hajar datai kini kini da rai, ganin yanda suke murmushi Dady yace "ga Aneesa nan, y'atace itama sanan yar uwarku ce, Inaso kuhada kai kuso juna banda fada kunaji" da sauri duk suka gyadama Dady kai, murmushi Dady yayi shi yasan Allah has blessed him da yara nagari but iyayen su ke batamishi su, ahankali yace "kutashi kuje ku gaida new Mum dinku" da sauri suka tashi har ana rige rigen zuwa murmushi Ammi tayi ta rungume su tana shafa kansu sai gashe da ita suke. "Mummy Aliyu ina yini, Mummy Aliyu good evening" haka suketa gaidata, Rauda ma tazo tana murmushi tace "sannu da zuwa Mummy" murmushi Ammi tayi ta shafa fuskarta tace "nagode y'ata" Hajar ma tasowa tayi ba yabo ba fallasa tace "ina yini Mummy Aliyu" lafiya lau Ammi ta amsata ganin yanda ta gaidata da kyar sanan duk suka koma suka zazzauna, murmushi Dady yayi ya kalli Ammi yace "dukan su yarana ne, su goma sha tara ne Rukayya" ya kalli yaran yace "to duk kutashi kutafi ku kwanta zanyi magana da iyayen ku" tashi sukayi ahankali harda Aneesa da Rauda tamiko mata hannu dan tun dazu data shigo take kallonta tagane ta ita Aneesa bamata ganeta ba har yanzu dan ranan dataganta tai buzu buzu, murmushi Aneesa tayi Dady na dan dariya yaji yakara son Rauda suka fita daga dakin Mama nabin bayan Rauda da harara suka rufo kofan. _how to subscribe_ _zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment ta watsap number na 07012181461 sainai adding dinki a group din a tsakanin soyyayya_ _duk wacce takaranta batare data biyaba Allah ya isa_ Gyara zama Dady yayi zaiyi magana Amarya tace "ansa y'ay'an mu sun gaidata amma ba'a saka yarta tagaidamu ba tun yanzu anfara son kai" da hannu Dady yanuna ta cikin kakkausar murya yace "Zainab ki shiga taitayin ki last warning" yay maganan babu alamun wasa atattare dashi hakan yasa kowaccen su tahadiye abinda ke ranta, Dady yayi shiru yana kallonsu kafin cikin fushi yace "data shigo ta gaida ku kun amsata ne? Anyway kubi ahankali inba hakaba zanyi mummunan saba muku" dan shiru yayi trying to calm kanshi down kafin ahankali yakira Ammi. "Rukayya" ahankali Ammi tadago kanta tace "na'am Alhaji" nuna su Mama yayi yace "ga matana nan, Kareema itace uwargida, sai Amina mai binta, sai Zainab" ya nuna amaryan shi yace "itace ta uku, inaso ki basu girman su banson neman fada da hayaniya, kwana bibbiyu ne ake amsan girki, ba'a girki General girki agidana ko wacce tana girkinta daban dan banson tashin hankali da korafi, duk randa nake dakin ki saikiyi dani, ko wacce ina samata abinci a dakinta idan wani abu yakare ba'a riga an kawoba akwai General store anan tsakar gida zaki iya dubawa in akwai abinda kike bukata saiki dauka, inaso ki zama mace mara hayaniya mara fada da kowa, ki kare mutunci kanki dana mijinki kome aka miki kifada min kafin kidau hukunci kinji Rukayya" gyadamai kai Ammi tayi tace "in sha Allah zan kiyaye duk abinda kace Alhaji, Allah yatayani yakuma yimin jagora" murmushi yayi yana kallonta yace "Ameen" sanan ya kalli sauran matan shi yace "ga yar kanwar kunan sunanta Rukayya nabaku ita amana, ku hada kanku kuyi bautan aure, ku kwantar min da hankali ku hada kan yarana, banda fada da hayaniya, Allah yamuku albarka dukanku, idan damai magana zata iyayi" da sauri Amarya tana kumbure kumbure tace "yanzu kwana nawa zakayi a wurin ta kafin kadawo wurin mu?" dan murmushi Dady yayi ganin yanda kishi ke cinta yace "kwana uku in sha Allah" Maman su Rauda cikin daure fuska tace "wanan yarinyan kuma fa damuka gani?" cikin daure fuska Dady yace "y'ata ce itama, sunan ta Fateema ana kiranta da Aneesa, dawata maganan ne?" Amina matar Dady ta biyu ne tace "badai makarantan da y'ayan mu suke zaka sata badai ko" cikin kakkausar murya Dady yace "Aneesah y'ata ce bakida ikon da zaki fadamin how da kuma tayaya zanbi da yarana, duk inda nasata wanan ba matsalan ki bace tunda dai bada kudin ki nake biyan kudin makarantan ba" zata kara magana Dady yadaga musu hannu alamun suyi shiru kafin yanuna musu hanyar kofa yace "zaku iya tafiya" tashi sukayi fuuu suka fice suka bugo kofar, ahankali Dady yatashi daga kan kujeran yakoma kan kujeran da Ammi ke zaune hannu yasa yadago fuskarta murmushi ta sakan mai mai taushi ajiyan zuciya ya sauke yace "am sorry Rukayya, kiyakuri dakome matana zasuce I know kalaman su have hurt you kiyakuri kinji" murmushi Ammi tayi ta kama hanun Dady tana shafawa ahankali tace "karka sake ban hakuri ko daya ban damuba, hasalima godiya zanma, thank you for standing as a father to Aneesa agaban kowa Abu Aneesa" murmushi Dady yayi yace "ni mahaifinta ne so don't ever thank me akan anything dazanma y'ata Ummu Aliyu" ahankali Ammi ta rungume shi tana murmushi, bayanta ya shafa murya chan kasa yace "Aneesa ta iya kwana ita kadai?" gyadamai kai Ammi tayi murya chan kasa tace "eh" murmushi Dady yayi yace "tashi to muje mumata saida safe" murmushi Ammi tayi tace "to Allah ja zamanin Maigidana" tashi Dady yayi yana murmushi yadaga ta yana rike da hannu ta suka fito daga part dinshi sukai part din Ammi Aneesa bata falo hakan yasa sukai sama atare itada Dady suka shiga dakin Aneesa harta kwanta tafara gyangyadi tarufe da bargo dan karfin AC yamata yawa yanda ta dukunkune yasa Dady yace "lafiya Aneesa ko zazzabin ne" da sauri tace "Abba sanyi nakeji" dariya Dady yayi ya rage AC to the lowest Ammi ta zauna kusada ita ta shafa kanta tace "saida safe zan tafi bangaren babanki a chan zan kwana" murmushi Aneesa tayi tace "saida safe Ammi na" ta kalli Dady daya tsaya yana kallon su sun bala'in burgeshi sosai tace "saida safe Abba na" murmushi Dady yayi yakara so wajen yaja hancin ta yace "saida safe yarinyan Abban ta" tashi Ammi tayi ta gyara mata bargon Dady ya kashe wutan dakin suka fito tareda rufe mata kofan, dakin ta Ammi ta shiga Dady ya rungume ta tabaya yace "mezaki yi anan?" dan murmushi tyi tace "kayan da zansa gobe zan dauka" hanunshi yasa tacikin hijabinta yana shafa cikinta dabaida girma ko kadan ahankali yace "karki damu akwai kayan dana ijiye awurina danake so kisamin gobe mutafi" sakinta yayi yakama hannunta suka fito daga dakin sukai sukai shashin shi. Kulle kofa yayi yana rikeda hannunta sukai upstairs, makeken master bedroom dinshi yabude ya shiga yana rike da Ammin wani hadadden kamshi ya daki hancin ta, maida kofar yayi yarufe tareda sa hannu yazare mata hijabin dake jikinta, tana sanye dawani Jan dogon riga har kasa bin jikinta yay da kallo kafin ahankali yanuna mata bayi yace "shiga ki dauro alwala kizo" _Asuba ta gari Ammi da Dady😎😎😎😎._ [4/5, 8:09 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 3️⃣4️⃣ _how to subscribe_ _zaki turo 300 kota card kota bank, 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment ta watsap number na 07012181461, marasa account can also send MTN card to my watsapp number 07012181461_ _*duk wacce ta karanta min book batare data biyaba, da wacce ta fitarmin da book bada saninaba ban yafemuku ba*_ Sai wuraren karfe hudu na asuba Dady ya farka daga dadaddan baccin dayay awon gaba dashi, ahankali yamika hanunshi ya kunna bedside lamp dakin yadanyi haske, tsayawa yayi yana kallon fuskar Ammi dayake rungume da ita, ba karamin farantamai rai tayi jiyaba, kasa hakura yayi ya shiga shafa kumatun ta, bude idanu Ammi tayi, murmushi ta sakin ma Dady takai hannunta ta shafa gemunshi tana murmushi, shafa ta ya shiga yi kafin cikin salon so irin tasu ta manya ya shiga sarrafata yanda yakeso Ammi nabashi hadin kai, wanan karan har ihu saida Dady yayi dan Ammi gave him the ride of his life, da kyar suka bar juna ganin ana kiran asuba atare suka shiga bayi tun Ammi najin kunyan shi dan sai kallonta yake harta saki jiki tamai wanka tass dan umurtan ta yay datamai shima yamata wankan tass sanan ko wannensu yay wankan tsarki da kanshi kafin su fito, agurguje Daddy ya share jikinshi yabar Ammi na tsane kanta da towel yadauko jallabiyan shi ya shirya tsaf sanan yadau hula yasaka white itama, yazo gaban madubi ya feffesa turare ya kalli Ammi dahar lokacin ke goge gashin kanta da karamin towel yace "natafi masallaci gimbiya, bari natado Aliyu dan yacika son bacci kina ganin yaron nan mutafi tare" murmushi Ammi tayi tace "haka yara suke ai, yi sauri karku rasa jam'i" gyadamata kai Dady yayi yay hanyar fita daga dakin Ammi tabishi da kallo tana murmushi, saida ta tsane gashin tass sanan tadau doguwan riganta ta zura tahau kan dadduma tai salla abinta kafin ta cigaba da lazimi. Almost to seven Dady da Aliyu daya saka milk jallabiya suka shigo gidan, Daddy ya tambayi Aliyu abinda ke damun shi yafi sau goma dan duk yay mai wani iri, juyawa Aliyu yayi zaiyi hanyar side dinshi Dady yarike mai hannu da sauri ya juyo yana kallon Dady da manyan idanunshi dasukai haske sosai sabida tashin dayayi daga bacci kaman yazuba madara, cikeda damuwa Dady yace "wai bazaka gayamin meke damunka ba Gadanga? Aliyu" Dady ya kirashi da dan tsatsauran murya hakan yasa ya kalli Dad din asanyaye kaman wani mara lafiya, cikin tsatsauran murya Dady yace "nace kafadamin meke damunka wlh Aliyu kasa hawan jinina yatashi just know is you, Son what happen to you dabaka iya gayamin matsalolin ka yanzu? Batun yau nalura abu nadamunka ba tun ranan daka shigo gidan nan hanunka duk bruises, what is wrong? What is disturbing my baby Boy dina Aliyu?" Dady yay maganan cike da sigan lallashin yaro yana shafa kumatun Aliyun, wani irin ajiyan zuciya Aliyu ya sauke arayuwan shi yanason lallashi kodan Dady ya raineshi a hakane oho, jikinshi nason ana lallashi shi, ahankali hawaye suka shiga taruwa a idanunshi batare dayay magana ba yana tuna kalaman Aneesa datana watsa musu kasa a mota she hates him kuma karya kara dawowa anguwan su, ganin yanda hawaye suka shiga xiccikowa a idanunshi yasa Dady yace "subhanallah Gadanga na" hanunshi yaja sukai part dinshi akan kujeran falonshi Dady yazaunar dashi yadawo ta gabanshi yaja center table yazauna akai cikeda damuwa yace "menene? What's bothering you? Maman su Rauda ko any one of them ne suka batama rai komene" girgizama Dady kai yayi yana kokarin hana hawaye zubowa, hannu Dady yasa ya share hawayen yace "to menene kafadamin" ajiyan zuciya ya sauke yana kokarin controlling zuciyan shi, kafin yadago kai ya kalli Dady ahankali yace "I want to go back to California, nagaji da Nigeria, am tired of everything here Dad" wani irin daure fuska Daddy yayi kaman bashi bane ke lallabashi yanzun nanba, strictly babu alamun wasa yace "kaga Aliyu idan kasaka kafa ka kara barin Nigeria nan tokai da matarka ne, ina gayamaka, inbako hakaba to gaskiya kagama tafiya outside, I told you I want you to settle down, marry I want to see my grandchildren, ga yar abokina dana fadama sunyi makaranta da Hajar yau zamata zo gidan nan kace kai a'a da kanka zaka nemo da wace mace kake magana da zakace kai da kanka zaka nemo eh" shiru Aliyu yayi yanajin yanda Dady kemai fada kaman yafasa ihu, agogon dakin Dady ya kalla ganin bakwai tadan gota yasa yamike yace "zamu gama maganan nan anjima, yanzu inaso nakai yaran gidan nan hadda dakaina sabida nai enrolling yar yar new Mum dinka idan nadawo sai muje ka gaida new Mum dinka, go and shower son don't conclude yau idan tazo zaka ganta okay" yay maganan yana bude kofa yafita ajiyan zuciya Aliyu ya sauke kafin yaciro wayarshi daga aljihu yana kallo ahankali ya kunna wayan yay dialing number Aneesa. Tun asuba Aneesa ta tashi dan wani irin jin dadi da alfahari da sabon gidan yan gayun su take dudda babu datti amma saida ta gyara ko ina tun daga kan dakin Ammin ta har kasa, sanan ta dauko burner da turaren wutan da Ammi su tasa amata ta kunna wani shegen turare dayasa ko ina na gidan na kamshi sanan ta wuce kitchen so take tama Ammin ta da Abban ta breakfast din safe, kitchen din ta shiga tana kallon ko ina abubuwa ma dayawa tasan yanda ake amfani dasu irinsu gas din dasu oven da akwaisu a bakery datake aiki, store ta shiga ganin su Irish da sauran su yasa tadebo su Irish dayawa ta fere ta yanka ta wanke sanan tai hitting oil a pan tafara frying, takoma wajen fridge din datagani a kitchen din tabude ganin su frozen kaji ne da kayan ciki yasa ta dauko wani babban liver da kidney ta shiga yankasu so take tai liver and kidney source, sosai aiki ya kankama. Wayarta data daura kan saman fridge ne ya shiga kara da sauri ta waigo tana kokarin kashe tap din datake dauraye plate, murmushi tayi taja towel tana goge hannunta tace "hala Ammi nane" karasawa tayi tadau wayan da saurin ta ganin ba Ammi bane number ne yasa ta tsaya tai turus tana kallo tadan turo baki tace "waye wanan? Ashema ba Ammi na bane, ni idan yan lalle ne koma kunzo gidanmu mubar gidan" tai maganan tai picking call din tareda dakaiwa kunnenta, cikin siriruwan muryanta tace "Hello, hello waye?" lumshe ido Aliyu yayi har chan cikin zuciyan shi yaji muryan nata wani irin ajiyan zuciya ya sauke mai kara dahar saida Aneesan taji, faduwa gabanta yayi hakan yasa tai shiru batare data kara cewa komiba, murya chan kasa irin na wanda ke cikeda damuwan nan sosai Aliyu yace "am sorry Aneesa, am sorry for what happened the last time I came, I...i...was...jea..." katse wayan Aneesa tayi tareda kashe ma wayan gabaki daya ta ijiye kan saman fridge din kirjinta na racing har lokacin ba tadawo daidai ba tarasa mesa mutumin nan nada wani irin strong effect akanta ita bata taba ganin namijin da ko magana yake mata saitaji wani iriba, cikeda tsiwa tace "ni me ruwana dakai dazaka wani cemin sorry, koma kazo gidan namu basai inka kara ganinaba, masifaffe kawai, sai yima mutum ihu akai kaman wani uban mutum" tajuya ta cigaba da aikinta tana kwashe Irish din tana zubawa Awani hadadden kula sanan tana hada source kuma. "iyye me daughter na take dafamana haka?" jin muryan Dady yasa tajuyo da sauri yana ta bakin kofan kitchen din a tsaye murmushi tayi tadan dukar dakai tace "ina kwana Abba" shigowa kitchen din Dady yayi yace "ai har sama naje banganki ba nace waya daukemin ya, ashe kina nan, naga kin gyara ko ina tun karfe nawa kika tashi haka?" murmushi tayi tace "tun asuba na tashi Abba shine bayan nagama komi na daura muku breakfast" sosai Dady yaji yanason Aneesa sanan yakara son Ammi dan abinda yaranshi mata basu iyaba kenan yanzun nan ma yaje yatada yaran kowani daki dan su shirya hadda yau lahadi, ji yayi kaman yama kwaso duka yaran yabama Ammi tabasu tarbiya irin wanan databama Aneesa, he wish tuntuni yamasan Ammi ya aureta, karasowa gaban gas din yayi ya shafa kan Aneesan yana kallon abincin yanda yay kyau sosai cikeda murmushi Aneesa tace "na zubama Abba?" murmushi Dady yayi yace "a'a saina dawo daga kaiku makaranta zanci, ai kinkusa gamawa ko?" gyadamai kai tayi da sauri tace "eh nagama miyan, wanan Irish din dake wutane na karshe" gyadakai Dady yayi yace "gud, kina gamawa kije kiyi wanka ki shirya hadda zan kaiku, inkin fito zan kawo miki lunch box daga store saiki zuba naki ciki dan tawas yayi babu lokacin da zaki zauna kici inkinje makaranta sai kici" cikin murna sosai tace "to Abbana, nagode" murmushi shima Dady yayi duk inta cemai Abbana dadi yakeji sosai gatada yawan godiya kaman maman ta, wucewa yayi yafita yay part dinshi, tundaga falo yaga falon yay tsaf tsaf abinda matayen shi basayi Kenn saidai mai aikinshi yamai, murmushi yayi yanabin ko ina da kallo yay bedroom akan dadduma yaga Ammi sanye da hijabi tana karanta wani littafin zikiri nashi, ganin Dady yasa ta rufe ahankali ta ijiye ta mike tsaye tana kallonshi yanda ya jingina da kofa yay folding hannu a kirji yana kallonta, [14/03, 08:14] Aishat Muhammad: Karasowa tayi har gabanshi hanunshi daya rungume takamo takai bayanta kafin ahankali ta shige jikinshi ta rungume shi murya chan kasa tace "ina kwana yallabai na" lumshe ido Dady yayi yana shafa tattausan bayanta murya chan kasa yace "best greeting ever, morning Yallabiyar Yallaban ta" dan dariya dukansu sukayi atare dan yanda Dady yay maganan was damn funny, yana rungume da ita yay wajen wardrobe dinshi yabude wani fitinannen shadda mai ruwan sky blue yaciro nashi da nata dinkaku nata doguwan riga an mata stone work daga sama zuwa kasa murya chan kasa yace "ataimaka a shirya ma yallabai cikin kayan nan" murmushi Ammi tayi batare data ce mai komiba ta cire hijabin ta shiga shiryawa kaman yanda shima Dady ya shiga shiryawa cikin kayan yana kallonta, rigan kaman an aunata juyowa Ammi tayi ganin ita yake kallo yasa ta nuna kanta tace "aunani kayi batare da nasani ba ne Alhaji na" dan dariya Dady yayi yace "dole nasan ya abinda nakeso yake tahonan kiga" yaja hannun Ammi zaunar da ita yayi agaban kujeran madubi ta zauna sanan yakoma wajen wardrobe din wani dan akwatin sarka yadauko yadawo yaboye a bayanshi yace "rufe idanun" kulle ido Ammi tayi ahankali yabude akwatin wani sakan zinare ne mai bala'in kyau yaciro ya sanya mata ahankali Ammi zata bude ido yace "a'a ba yanzu ba" da kunne da awarwaro yasaka mata yana kallonta ta madubi yanda tai kyau ahankali yace "bude idanun" ahankali Ammi tabude idanunta tana kallon kanta amadubi yanda sakan zinaren yamata kyau wani irin dan ihu Ammi tayi ta rufe bakinta tana zaro ido ganin gold sarka ajikinta kafin ta tashi da sauri tafada jikin Dady da gudu tana tsalle kaman wata yarinya tace "is so beautiful, so gorgeous, oh I love it, thank you mijina, abin alfahari na" yanda ta kanannade Dady yasa yaji yana neman zaucewa cikin dishashewan murya yace "zaki hanani kai yara makaranta ko Rukayya kike min wanan abu haka wash Allah" dariya sosai Ammi tayi ta daga shi tareda tashi dashi zaune tace "tubanake" dariya Dady yayi yadau mayafi ya yafamata da kanshi kayan data cire ya linke yasaka a wardrobe dinshi yakama hannunta yace "muje" fitowa sukayi daga dakin sunyi kyau bana wasaba har store compound din ya kaita yana nuna mata komi kafin ya dauko new lunch box na yanmata da kuma goran bottle na yan gayun yaran nan karba Ammi tayi daga hannu shi ta tayashi rikewa sanan suka fito sukai shashinta, daidai lokacin Aneesa ta sauko tana sanye da dogon rigan atampa milk da gold sai wani milk color hijabinta mai hula har kasa ganin Ammi yasa tai wajen Ammi da gudunta Dady na dariya yazauna kan kujera, kallonta Ammi tayi tace "ina zaki kika shirya haka" murmushi tayi tace "Abbana ne yace na shirya zai kaimu hadda" ahankali Ammi ta kalli Dady intace bataji dadi ba tai karya yanda Dady ke nuna ma Aneesa so yasa ta cikin yaran nashi da gaske shine yafi komi yimata dadi a lamarin, batare da Dady ya kalleta ba yana kallon TV yace "bazaki je kibama yarinya na abinci ba sai kinsata latti tawas harta wuce da minti goma" murmushi kawai Ammi tayi cikeda son Dady ta kalli Aneesa tace "muje kitchen din, mekika dafa haka yaketa kamshi?" binsu da kallo Dady yayi harsuka shiga kitchen yanajin yanda suke hira Aneesa na dariya Ammi ma nadan dariya, hada mata abincin Ammi tayi sanan ta hada tea tajuye agoran Ammi sai kallon Aneesan take the joy she's seeing a fuskar Aneesan kadai yasa taji she can withstand koma wace irin kaddara ce inhar daga gidan nan just so wanan happiness dinan bazai gushe daga fuskan Aneesa ba, goran tamika mata Aneesa ta karba duk tarike suka fito Dady ya mike tace "yauwa muje" hannu Aneesa tadagama Ammi tace "bye bye Ammi na" hannu Ammi ta daga mata tace "ayi karatu da kyau, Allah bada sa'a, Abu Aneesa adawo lafiya" wani irin kallo Dady yamata kafin yafaki idanun Aneesa ya kashe mata ido tareda wurga mata kiss, girgiza kai Ammi tayi tana murmushi aranta tace "na auri dan duniya dan boko" parking space sukayi inda Aneesa taga kusan duka yaran datagani jiya yan manya manyan suna wurin duk sanye da maroon hijab mai baje da alamu shine hijabin makarantan, babban sune wacce bata mata fuskan taba ta jiya dake ta Harare Harare a falon Dady tagani tsaye tana danna waya tana taunan cingum, "ban wayan nan Hajara" Dady yay maganan babu alamun wasa kaman zatai kuka tace "Dady fa kirana akayi ka yakuri" "will you give me that phone ba'a hanaku zuwa makaranta da waya ba" and kiyarda cingum din bakin nan naki kafin na kifa miki mari" yarda cingum din tayi tamikama Dady wayan kaman zatai kuka ta tsani islamiyya da wanan had dan mutum yagama University amma Daddy yace saita dinga zuwa haba bude musu babban motar family car Dady yayi mai kiran sienna amma tafi sienna ma girma yace "ina Rauda maisa bata fitoba" ahankali Hajar datai kini kini da rai tace "cikinta ke ciwo" baice komiba dan yasan Rauda nason zuwa makaranta shiga motan sukayi ko wanne dauke da lunch box dinshi yaran sai gaida Aneesa suke Dady yarufe motan ya shiga gaba yaja motar soja yabude Gate suka fita. Haddan nada dan nisa da gidansu babban makaranta ne wanda yaran manyan mutanen abujan nan keyi, ga security agaban gate din dake tsare su dan yaran senators da sauran sune kafin azo ayi kidnapping a premises din wajen parking Dady yayi parking yafito yabude musu suka fiffito kowa yay hanyar ajinshi itakuma Aneesa Dady yace ta tsaya, saida duk suka tafi Dady ya kulle motar ya kalli Aneesan yanda yaga tai zuru tana kallon makarantan dan tamafi wani makarantan boko kyau yace "muje karkiji tsoro ba'a duka saidai in baka bada hadda ba, so you have to be serious kinji ko kidage inkika haddace Al qur'ani duk abinda kikeso inhar inadashi saina miki aduniyan nan" murmushi tayi cikeda jin Dady tace "to Abbana zan dage" daidai nan suka karasa principal office din ganin Dady yasa daga malamai ustazai guda biyu da principal din wanda yake tsoho gashi fari balarabe dan balarabe ne mai karantan duk suka tashi suna gaggaisawa. "Alhaji kaine da kanka" cikeda fara'a dan yasaba dasu yace "eh y'ata nakawo" "bismillah ku" zama Dady yayi yanunama Aneesa kujeran kusada shi zama itama tayi Dady yace "akaramakallahu ga y'ata nan, daga islamiyya har hadda nakeso asata" gyadakai malami yayi yana kallon Aneesa kafin ya kalli Dady yace "shikenan ba matsala, zamu gwada ta sai musan ajin daza'a sata" faduwa gabanta ya shiga yi, ya dauko form da sauran abubuwa yace "acike wanan agida gobe kokuma Ince sati mai zuwa sai abata takawo" "to, to shikenan" Al qur'ani yadauko yabude chan suratun Ma'ida shafi nabiyu yace "bismillah, karanta mini nan naji" karba Aneesa tayi ahankali hannunta har rawa yake, kafadanta Dady yakama yana murmushi yasan she's nervous which is normal ahankali yace "relax karkiji tsoro gani anan, karanta musu muji" gyadama Dady kai tayi tanajin natsuwa, ahankali tai gyaran murya tafara karantawa bata sauke ba amma t iya hada baki hakan yasa zata iya karanta ko ina a Qur'ani, shiru Dady yayi yana sauraran muryanta dake da wani irin dadi saida tagama karanta shafin sanan malamin yace "barakallahu fiki, masha Allah ina ganin zamu sata aji hudu dan tanada matsala da tajweed, mataki na biyar kokuma nace aji na biyar su sun kware a tajweed" gyadamai kai Dady yayi cikin gamsuwa yace "to to shikenan ba matsala" daya daga cikin malamin ya kalla yace "akaita aji" gyadamai kai yayi Dady yace "tashi kibishi ajinki za'a kaiki" gyadama Dady kai tayi tabi malamin suka fita shikuma Dady yabiya kudin komi both hadda da islamiyya almost 150,000 sanan yabiya kudin littatafan ta both na hadda da islamiyya dazasu bata kusan dubu talatin sanan yamusu sallama yawuce yatafi dama sabida Aneesa ne yasa yau yakawo su da kanshi direban dake kaisu makaranta yaje yadauko su daban me a gidan. _duk wacce takaranta batare data biyaba, Allah ya isa_ A parking lot yay parking yafito part din Aliyu yayi baya falo hakan yasa yay hanyar bedroom dinshi yana kwlamai kira. "Son, Gadanga gusar yaki" hannu yasa zai bude bedroom din Aliyu yariga shi ta hanyar budewa yafito yana sanye da white singlet sai white wandon shadda ajikinshi yana kamshi sosai da alamu yagama wanka ne, dan yatsine fuska yayi yace "kadawo Dad" gyadamai kai yayi yace "dauko rigan muje to" dan turo baki yayi batare dayace komiba yakoma ciki shifa yagaji da wanan daukan shin da Dady yake duk in yayi sabon aure yace sai yaje ya gaida matar, rigan yasako yafito ko saka boturi baiyiba tsabagen rigima da yakeji, fess Dady yasan rigima yakeji saisa yaki biyemishi yace duk wacce tafitar min da littafi waje Ban yafemata ba wlh "mugani ka manta baka saka boturin rigan ba" yay maganan yana makala boturin yace "kayan sun maka kyau Gadanga, telan yay kokarin wlh, yana cikin kayan da Abdul yakaima dinkin ko" gyadama Dady kai kawai yayi yace "eh" suka fita daga dakin sukai hanyar part din Ammi bude kofa Dady yayi da sallama ya shiga Aliyu biyeda shi, ahankali yasa kafanshi ya shiga dakin wani hadadden kamshi ya daki hancin shi wani irin sanyi ne yaji ya ratsa shi ahankali ya maida kofan dakin yarufe yana kallon koina aranshi yace no bad dan ko ina a gyare zama yayi akan kujera Dady ya zauna kusada shi tareda kwalama Ammi kira. "Rukayya" daga sama Ammi ta sauko ahankali tana gyara lullubin mayafin ta tana kallon yaron datagani kusada Dady data kyautata zaton shine Aliyu kaman su daya da Dady saidai yafi Dady kyau sosai da haske, babba ne yanada dan jiki kadan yana sanye da faran shadda idanunshi kan TV yana kallon abinda akeyi a news, karasa saukowa Ammi tayi tace "barka da dawowa" yanda muryan Ammi yadaki kunnuwan Aliyu kaman yataba jin muryan yasa ya juyo da sauri hada ido sukayi da Ammi gani yayi kaman yataba ganinta awani wuri amma yamanta, cikamai ido sosai Ammi tayi murmushi ya kakalo tareda saukar da kanshi kasa ahankali yace "ina kwana Mum" cikeda so kodn yanda mahaifinshi keson yarta Ammi tace "Aliyu, Masha Allah yau gani ga d'ana Aliyu, sannu kaji Son, katashi lpy?" gyadama Ammi kai yayi yace "Alhamdulillah Mum" yay dan shiru yarasa me a kecewa murya chan kasa yace "welcome Mum, Allah sanya alheri" murmushi sosai Ammi tayi ganin yanda yaron keda natsuwa tace "tashi muje nahada maka breakfast kaji" tai hanyar dining tareda jan kujera daya baya ta kalli Aliyun dahar lokacin yakasa tashi tace "taho Aliyu" tashi Aliyu yayi ahankali cikeda kunya Dady sai washe baki yake kaman zaiyi ihu sabida murna, kujeran da Ammi ta nunamai yazo yazauna sanan tace "yauwa, akwai shayi, chips da liver source, sanan akwai pancake, me zanyi serving naka ko nadafa maka wani abu?" zaiyi magana Dady yakara so yaja kujeran dake kusada Ammi yace "tunda anga yara an manta da uba ai saimuzo ko ba'a gayyace muba" dan murmushi Ammi tayi ta shafa gemun fuskar Dady tace "tuba nake Yallabai na, bari naji da danmu saina dawo kanka kaji ranka shi dade" shi kanshi Aliyu baisan lokacin dayadan saki murmushi ba sabida yanda Ammi tai maganan so lovely, ahankali yace she's nice. Kallonta Dady yayi cikeda so yace "shikenan nahakura afara bama danmu to, yanason pancake sosai" gyadamai kai Ammi tayi tace "tom shikenan" plate ta jawo ta dibanmai pancake dat were looking so inviting tadau honey tace "kanaso da Honey ne Aliyu!?" gyadama Ammi kai yayi hakan yasa ta zubamai honey akai, sanan tadau cup tazubamai ruwan shayin dake kamshin kayan kamshi tasa spoon ta ijiye mai agaban shi ta matsar da madara da milo girgiza mata kai yayi yace "just sugar Mum" "OK okay, bakasha da madara" gyadamata kai yayi murmushi tayi tadau sugar tamika mai tace "very soon I will know my son likes and dislike ko" murmushi yasake yi hakanan yaji yanason matan she's so nice to him dudda baisan kodan taga Dady awurin bane but he felt gud yadade yana craving for this kind of affection and care amma bai samuba, karban sugar yayi ahankali yace "thank you Mum" murmushi daga Dady har Ammi sukayi atare, Ammi taja kujeran kusada Dady ta zauna tana kallon abincin tace "oya kafara ci to ko kunya na kakeji" girgiza ma Ammi kai yayi, Ammi ta kalli Dady dake binta da kallo kaman zai cinyeta yanaji kaman yabata duka duniya sabida abin nan datama Aliyu tace "Me zan baka yallabai na?" ahankali Dady yace "kome Yallabiyata tabani zanci" murmushi Ammi tayi tace "angama" chips tazuba musu a plate daya ta hada musu tea. Ahankali Aliyu yadau pancake din baida wani interest kan abincin sosai yakai bakinshi ahankali ya gutsura wani irin dadi yaji da baitaba ji ba the pancake is the fluffiest pancake daya tabaci in his life, Oh my God, like Oh-my God, shafa kunenshi yayi ya cigaba daci yadade rabon shi da pancake shidai arayuwan shi yansosn pancake dudda Dady na yawan cewa wai da pancake Mumy shi ta yayeshi saisa tundaga lokacin yakeso dan da aka yayeshi har cikin dare yana farkawa yayta kuka yana cewa pankyyyy, Mummy Pankyy saisa wani zubin idan Dady zai rsokane shi sai yace mai pankyyyy boy kawai shi kadai yake tunanin shi yanacin pancake din saida yaji yayi dam sanan yature, Dad da Ammi da tuntuni suke kallonshi yace "akaro ne Son" girgiza kai yayi yana shafa cikinshi yace "am okay" murmushi Ammi tayi tace "ashe haka kake son pancake, zan dinga sa Fatyma namaka in sha Allah" tashi yayi tareda daukan bottle water yakoma falo kwanciya zaiyi Ammi tace "banda kwanciya Son, ka zauna in abincin ya kwanta saika kwanta ko" gyadama Ammi kai yayi ya zauna yana chanza channel, ahankali Dady yakama hannun Ammi yarike gam kallonshi Ammi tayi lumshe ido yayi kafin yabude murya chan kasa yace "thank you for being a mother to my son, nagode Rukayya Allah yamiki albarka" girgixa mai kai Ammi tayi tace "karka kara godemin I can do anything for you Alhajina, yaro mara magana haka ba um ba umum" murmushi Dady yasake yi yay kissing hannunta yajuya ya kalli Aliyu yanda ya zauna hankali kwance yana kallon kwallo a binshi yace "bai taba shiga dakin matana yasake hakaba dan dolema nake sashi ya shiga, ko shashina he hardly come sabida su, jibi yanda yasake anan sabida yanda kikamai, Allah yamiki albarka nagode" murmushi sosai Ammi tayi ta tashi tana tattare flat din dasukaci abinci dashi Dady ya shiga tayata suka kwasa sukai kitchen atare suka wanke sanan suka fito suka dawo falo suna hira inka gansu zaka dauka Ammi ita tahaifi Aliyu kawai fatane dan Ammi bakace shine zaisa kagane ba itace maman Shiba, shima Aliyun yasake da Ammi sosai ahaka Momma da Abdul da Ihsan sukazo aka cika part din Ammi, Ammi ta shiga kitchen tana girki Momma taitai Ta tsaya Ammi Ammi ta hana Ihsan Momma ta tura itama da kyar Ammi ta yarda ta tayata, wuraren 1 Dady dasu Aliyun suka tafi masallaci Ammi kuma da Ihsan dahar tasaba da Ammi suka shiga jera abincin a dining Ihsan tace "Mum yaushe Aneesa zatadawo? Momma tace ta hadamu kawance" dan dariya Ammi tayi ta kalli agogo ganin daya yasa tace "baban ku yace karfe biyu suke dawowa daga haddan so nan da awa daya" murmushi Ihsan tayi zata kara magana Momma tace "ke dalla kin dami mutane da surutu" da sauri Ammi tace "kyalesu yaran yanzu ai haka suke, Aneesa tafi aku surutu" duk dariya suka shiga yi Ammi tace "ai bari inashan fama, Aneesa da surutu hmmm ba'a magana saidai in bata saba dakaiba" bude kofan da akayi yasa suka dago kai Dady ne da Abdul sai Aliyu, Dady ya zauna kusada Momma ya kalli Ammi yace " [4/5, 8:09 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 3️⃣5️⃣ Dady yace "Ummu Aliyu akwai enough food yar abokina na hanya, wacce zata zo muga yazata kasance ai nafada miki ko" fashewa da dariya Abdul yayi ganin yanda Aliyu yay kini kini da fuska, kallon fuskar Aliyun Ammi tayi tadanyi murmushi tace "shikenan Alhaji, kutaso kuzo kuci" tashi dukansu sukayi sukai dining banda Aliyu da ranshi yake abace, Momma tace "Beta are you not eating?" daure fuska yayi yace "am not" Momma zata kara magana ahankali Ammi tace "kuna damun min d'a fa" dan dariya daga Momma har Dady sukayi Momma tace "Aliyu kayan haushi, munkusa ganinku arana indai wanan rubabben yaron ne" girgiza kai Ammi tayi tadau tray ta daura plate of fried rice da chicken akai sai coconut juice a jug da glass cup tafito daga dining duk Dady dayay kaman yanacin abinci yana kallonta, dan karamin stool taja takawo gaban Aliyun da kunya yakamashi ganin itada kanta tazo, stool din taja ta daura tray akai sanan ta zauna gefenshi abincin ta dauka ta mikamai tace "don't mind them ga abincin ka kaci bazasu ganmu arana bako" ahankali as usual yanda yakema Dady, a shagwabe yace "banda apatite nacin abincin Mum" dan shiru Ammi tayi tana nazarin fuskanshi kafin tace "okay let's do this" tai maganan ta yanda daga ita sai Aliyun zasu ji, hakanan takeson yaron sanan yana bata tausayi ganin yanda yakeyi, komi babanshi, komi babanshi, ahankali tace "anama iyaye biyayya ne dan asami albarka right" gyadamata kai yayi tai murmushi tace "gud, give it a chance, idan tazo kaganta bakasan wazaka gani ba kuyi gaisuwa na mutunci koba komi kanwar kace itama ai ko, so karkaji komi inhar ina gidan nan you get to marry wacce kakeso, am your Mummy I will always stand by you against all odd, are we gud now" tunda Ammi take maganan yake kallonta ta bala'in burgeshi kawai ya girma ne da baiga mezai hanashi rungume ta ba maganganun ta sunmai dadi sosai, wani irin cute gamshashen smile yasakin mata tareda gyada mata kai yace "Alright Mum" murmushi itama Ammi tamai tace "ga abincin ka, bari naje naji da baban ka" da sauri yamika hannu ya karbi abincin yafara ci murmushi kowa na dining din sukayi dan hankalin su na kansu kuma tsaf sukaji abinda Ammi tafadin mai dudda bada karfi take maganganun ba, Dady karkada kafa kawai yake yana tunanin mezema Ammi, shi inhar mutum zaiso Aliyun nan nashi to wlh zaima iya bama mutumin kanshi ta hanyar zama bawa agreshi, Aliyu is his life so duk wanda zaizo Aliyu yagamamai komi aduniya, kujeran kusada shi da Ammi taja ta zauna yasa ya yadaga kai ya kalleta itama kallonshi tayi cikeda so da kauna, abincinshi yadeba da spoon yakai bakinta akunyace ta bude baki ta karba batason tai turning nashi down but she's shy ga yara awurin kuma saisa kawai ta karba, sosa keya Abdul yayi ganin soyayyan tsofaffi kafin yaja plate dinshi ya sauka daga kan dining table din yakoma kan kujera wurin Aliyu, daga Momma har Ihsan sukai murmushi duk aka cigaba dacin abincin. Dady ne yafara gama cin abincin dayamai shegen dadi yajuyo ya kalli Aliyu dahar yanzu baiyi rabin plate ba shi dama bai iyacin abinci da sauri sauri ba, baikuma iyacin abinci mai zafi sosai ba, bai kuma iyacin mai yaji ba yawuce yabude kofa yafita waje daidai lokacin yaga anbude gate wata mota ne ta danno kai cikin gidan hakan yasa yarage saurin dayake yanabin motan da kallo awajen parking space motar tai parking sanan aka bude kofa wata fine farar kafa ce dake sanye da prada hill mai ruwan gold, dayan kafar aka fitoda kafin wata yarinya tafito gabaki daya daga cikin motar, kyakkyawan yarinya ce fara tana sanye dawani riga da sket na Black lace yanada flawa mai ruwan gold tana sanye da takalmi Hill sosai mai ruwan gold tayafa wani siririn mayafi mai ruwan gold gold sai yar jakanta na Monalisa itama gold tasa wani sunshade a idanunta, zare glases din tayi fuskarta dauke dawani fine makeup an mata carving eye brows masu kyau sosai, da sauri Dady yace "oh Nafisa ce!" yay wurin motan maida kofan motar tayi tarufe da sauri tajuyo ganin Dady tana murmushi itama ta nufoshi, adan kunyace kanta akasa tace "Dady ina yini" cikeda fara'a Dady yace "sannu da zuwa Nafisa ke kadai kikazo, dakanki kikai driving?" gyadama Dady kai tayi, Dady yace "oh is risky, nafadama babanki fa ya dinga hadaki da bodyguard amma bayaji" murmushi tayi a shagwabe tana make kafada tace "Dady ni banaso fa" tabe baki Dady yayi yace "ahhh lallai taku kam tazo daya da Aliyun, ai yaron nan baya bari su bishi yanzu banma sanin lokacin dayake sabewa yafice daga gidan sabida karnace su rakashi, yara bakujin magana ba kusan kome mukeyi sabida kare lafiyanku bane" dariya tayi zatai magana Dady yace "common bance ki cikani da surutu ba, muje ki gaida matata, maman Aliyu, sai Momma shi my sister duk sunzo suna ciki" suna tafe suna hira da Dady har part din Ammi ahankali Dady yabude kofan tareda yin sallama hakan yasa dukansu suka dagokai, shigowa Dady yayi yana kallon waje yace "shigo Nafisa ki gaida iyayen ki" matsawa gefe Dady yayi ahankali ta shigo dakin batare data cire hills dinta ba, kallo daya tamusu ta sunnar dakai kasa ganin mutane cike adakin, tundaga kafa Aliyu yake kallonta har zuwa kai daidai da abu daya baigani tattare da itaba daya burgeshi, dauke kai yayi yacigaba dacin abincin shi Abdul na mintsilin shi tabaya amma yay kaman bayaji, tahowa Ammi da Momma sukayi ganin ta tsaya gefen Dady bata gaishe su ba bakuma takaraso ba yasa Ammi tace "barka da zuwa Nafisa" dagokai tayi ta kalli Ammi da Momma murmushi tayi tace "ina yinin ku" duk murmushi suka mata sukace lafiya lau, dining Momma tanuna mata tace "kinzo adaidai muje dining kici abinci" da sauri Dady yace "No, fita zasuyi da Aliyu" ya kalli Aliyu dayay kaman baimasan da zuwan waniba yace "Gadanga na tashi kuje bukka ku zauna Ihsan zata taho muku da abin tabawa abaki" dago kai Aliyu yayi ya kalli Dady zaiyi magana Ammi ta girgiza mai kai wani irin nauyin Ammi yaji yamaida kanshi kasa, ahankali Ammi tace "taso kutafi kabarta atsaye Son" dan murmushi Nafisa tayi tadan dagokai ta saci kallon Aliyun dat she's seeing for the first time da Hajar tasha bata labarin shi cewa Dady su yafison shi agidan, oh wow dama haka yake da kyau, kawar da tunanin tayi ganin yataso tai kaman bata kallonshi nanko tsaf take kallon komi nashi bamashi kadaiba "my God he's so f*cking handsome, look at how tall he is, ohhh God, very very tall, My Gaint!" tafada aranta tana wani irin murna tanadan gyara tsayuwa tana addu'a Allah yasa yasota dan gayen yahadu to the extreme, yanda yake dan wawware kafa cikeda isa da izza yana tafiya ta kalla taji numfashinta na barazanan daukewa "my fevorite part, I think he has big machine gun, Ohh, wayyo Allah na kalli yanda yake tafiya fa, my Spartacus, My Gladiator, he's so f**king sexy and super hot, uuhuhu" duk ita kadai take zancen zucin nan tana kallonshi ta gefen ido harya karaso wajen, lumshe ido tayi while taking a deep breath, he smells damn gooood! Mai sifili hudu baimai biyu ba, "awesome perfume" tana jiran yamata magana yabi ta gefenta yay hanyar kofan fita, murmushi Dady yayi yace "bishi kuje Nafisa" gyadama Dady kai tayi tajuya ta kalli bayan Aliyun daidai yabude kofa yafita tabishi itama tasakai tafice tareda rufo musu kofa, hanyar bukkan Aliyu yayi, hadadden bukka ne dake compound din nasu akwai table sai kujeru masu kyau dasuka zagaye table din saikuma wani white flower verse da flowers jajaye ke tsakiya akan table din wurin so neat, irin wurin shakatawan nan na gidan yan gayu, zama yayi akan daya daga cikin kujerun, ahankali ta zauna kan kujeran dake facing dinshi wearing a smile tana kallonshi, ko 3sec basuyi da zama ba saiga Ihsan dauke da babban tray da kayan sha ke ciki sallama tayi sanan halin Ya Aliyu karya disgata, da hannu yamata alamu data shigo, shigowa tayi ahankali ta sauke tray kan table ta ciro drinks din ta ijiye musu sanan ta ijiye plate din dake dauke dasu samosa and spring rolls da Momma takawoma Ammi, ta ijiye dambun nama sanan ta dau tray ta kalli Ya Aliyu dake dan daddanna waya abinshi tace "intafi Ya Aliyu" gyadamata kai yayi tajuya tafice, kusan 15min suka bata sai kallonshi take shikuma Aliyu na taba waya abinshi dagokai yayi ahankali hada ido sukayi, da yatsa yanuna mata abubuwan dake gabansu yace "have something" murmushi tayi tace "sure" juice ta tsiyaya a glass cup din tana kallon Aliyu kaman yanda shima yake kallonta kallon dabazaka taba gane na miyeba cika glass cup din tayi da drink bama tasaniba tsabagen yanda take kallon Aliyun tacigaba da zubawa har juice din yafara zuba akasa yana gangarawa kasa wasu na zuba ajikinta, dan yatsine fuska yayi yay smirking yamata pointing glass cup din da yatsan shi} da sauri ta janye idanunta daga kanshi ta kalli gabanta da sauri ta daga juice din datake tsiyayawa a cup saura dan kadan aciki ta ijiye kan table din tamike da sauri kunya ya lullubeta looking at the mess datayi sabida kallon Aliyu yanzu yaganota, dan tsaki tayi tana kallon yanda lace dinta yajike da juice ta kasan riganta da skirt dinta tace "sh**t" tana yarfe hannu murmushi yayi daidai lokacin an bude gate din gidansu babban motan kai yara makaranta ne ya shigo juyar dakai yayi ya kalleta yanda take yarfe hannu dukya bata mata jiki ahankali yazaro white handkerchief daga aljihun shi yamika mata, bama ta lura dashiba sabida yanda take kallon skirt din, cikin husky voice dinshi yace "use this" da sauri ta kallai, ganin yana miko mata handkerchief dinshi yasa wani dadi yakasheta, ahankali tamika hanunta takama handkerchief din zata karba taji yarike baisakin mataba yana kallon fuskanta kaman yanda take kallon nashi, ahankali yace "ki rage kallon mutane okay" subhanallah wani irin kunya taji kaman zata nitse kasa, hayaniyan yara dayaji yasa ya sakin mata handkerchief din yajuya yana kallon yaran gidansu dasuke gudu kowa nayin hanyan shashin su itakuma Nafisa ta tsugunna tana goge kayanta. Wani irin Uban harara Hajar tama Aneesa dake gefenta tace "aisai afita ko Malama tunda ba motan ubanki bane" ko kallonta Aneesa batayiba dama tun dazu take mata surutai bata tanka taba dan bataso tabatama Ammi rai da wlh dudda tafita girma saita lallasata karfi ba ajiki bane fess zata fasamata baki, ahankali tasa hannu tadau lunch box dinta da bottle din ruwanta ta tattara uban littatafan da aka bata kusan guda goma sha shida a hannu dan bataje da jakaba ta sauko daga motan da kyar kaman zata fadi abubuwan hannunta duk sun mata yawa, wani irin faduwa gabanta yayi dabata San mesa ba, kodai ciwon kirji ke neman damunta ne tana yawan having faduwa gaba this days, dan gajeren tsaki taja batason zagin da Hajar tamata yabata mata rai tafara tafiya ahankali zuwa shashin su, tunda motar tai parking Aliyu yake bin masu fitowa daga motan dai dai da kallo ganin Aneesa ta sauko ahankali daga motar yasa yawani irin mike tsaye yana kallonta ganin still ita yake gani tana tafiya ahankali as usual yasa yarufe ido da sauri yasake budewa yadaurasu akanta, still Aneesa yagani as usual da wanan dogon hijabin nata da safa akafafunta yasa yaji zuciyar shi na bugawa is he dreaming or what? Is he okay kodai yasoma samin matsalan kwakwalwa kaman yanda Abdul yake cewa? Is this his Aneesa ko idanunshi gizo sukemai?..... Duk wacce takaranta batare data biyaba Allah ya isa, duk wacce tafitar min da book Allah ya isa. Kwasan lunch box Hajar keyi agaban motar tana kallon Aneesa yanda take tafiya ahankali, jitake kaman ta kasheta tsaki taja tace "tana mana tafiya cikin gidanmu agadarance kaman gidan ubanta ne, agola kawai" daukan bottle water dinta tayi da sauri tafara tafiya tace "zakici ubanki ne yanda kikazo gidan nan saikin gudu da kafafun ki kinbarshi munafuka" dawani irin sauri tahau tafiya harta cimma Aneesa, wani irin bangaje Aneesan tayi tasa hannu tawani irin turata, wani irin juyi juyi sau biyu Aneesa tayi tsabagen yanda tajuyata kafin tayi wani irin mugun faduwa tai wani irin ihun azaba lunch box da littatafan hannunta suka wawwatse a compound din hijabinta yadaga yarufe mata fuska tabuge gefen bakinta sosai da mandibular bone dinta, dawani irin sauri Aliyu yafito daga bukkan ganin abinda Hajar tayi, ganin Ya Aliyu yasa Hajar ta kwasa da gudu tai flat dinsu dan bamata luradashi ba tabude kofa ta shige tareda garkamewa da key, karasowa inda take Aliyu yayi tana kokarin tashi takasa, ahankali ya tsugunna batare daya tadata ba danso yake yakara tantancema idanunshi cewa Aneesa ce yagani ba daya daga cikin kanninshi ba dan zuciyar shi nacemai gizo idanunshi kemai, hannu yasa gently yadaura kan hijabin daya rufe mata fuska yanaja ahankali kaman wanda baiso yaja, ahankali hijabin kezamowa kasa tundaga kwantaccen gashin goshinta dake nan a kwance yakebi da kallo heart dinshi nawani irin racing har zuwa kan eyebrows dinta dake nan acike har inbetween dinsu gasu so dark kaman ta kwabasu da kwalli, gently yacigaba dajan hijabin kasa ahankali karan hancinta da idanunta dakenan alumshe suka bayyana dogayen zara zaran gashin idanunta suka bayyana, wani irin gasping yayi iskan daya fitar suka sauka akan fuskarta kadan kadan ta shiga bude idanunta dakatar dajan hijabin kasa yayi yana kallon yanda kwayan idanunta kerawa tana shirin budesu kadan kadan take bude idanun, dishi dishi take gani dan tabugu sosai barin ma bakinta dataji yana mata zafi sosai saikuma goshinta kaman an bugamata guduma, dukda dishi dishin datake gani bai hanata ganin wani farin halitta da fuskan shi ke dab da nataba yana sanye da fararen kaya, bakin sajemshi da pink lips dinshi ta take kallo suna shining kaman ya shafa mai, tun ganin dishi dishi harta karasa bude idanun tass tana kallonshi kaman yanda shima yake kallonta har idanunta suka washe sukai clear. "you!" tafada da sauri akuma dan tsorace ganin masifaffen nan maima mutane ihu kaman yayan shi ne, tashi tayi da sauri daga kwancen datake akasa tana yatsine fuska sabida ciwo da jikinta keyi tana kallonshi kaman yauta fara ganinshi shima haka yake kallonta danko kyafta ido bayayi, akaro na biyu tace "you!" hannu tasa ahankali ta goge idanunta dan gani tayi kaman gizo suke mata ya akayi wanan mutumin yabiyota gidan Abban ta lallai wanan mayene kodai gizo idanunta kemata, ahankali tabude idanun danta kara tantancewa, ganin har lokacin shine dai yatasata agaba yana kallonta surprisingly yasa ta juyar da kai tana bin ko ina na gidan da kallo dan takara tabbatarwa da cewa gidan Abban ta take, cgidan Abba na nake tafada azuciyan ta, da sauri tajuyo ta kalleshi tareda daure fuska tamau tace "me kakeyi a gidan Abba na?" shiru yayi yana kallonta sai yanzu datamai magana yasake yarda da cewa itane, Aneesan shice, she's the one, but me takeyi a gidan nan together da kanninshi? "wayace kabiyoni gidan Abba na eh? Kokatashi kafita konakira maka Abba na yanzun nan asa sojojin chan su fitar dakai nagayam...." kasa karasa maganan tayi dan kallon dayake mata yay yawa gashi ya mugun cika mata ido, yay kyau bana wasaba, dauke kai tayi tajuya tana kallon flat din Ammin ta sotake tamike tsaye amma kafafun ta zafi suke mata ganinshi datayi ne yasa ta daure da wlh saitai kuka dan hadadden faduwa tayi, ganin har lokacin ko motsi baiyiba yasa ta juyo ta kallai cikeda tsiwa tace "nace katashi kabarmana gidan mu, I don't need your sorry kuma koma waye yabarka ka shigo gidanmu saina hadashi da Abba na, ka tashi kafita I don't wanna see you ever again, nan gidanmu ne kamin masifa anan sainasaka wayan chan sojojin Gate din chan su kulle ka, katashi kabar mana gidanmu kafin nakira maka Abba na" dan murmushi yayi zuciyar shi tamai wani irin sanyi dan from the way Aneesa is talking yagane cewa itace yarinyar new Mum, wacce Dady yacemai zaije yasa ta a makarantan su Rauda yau, no wonder dayaji muryan Ammi yaji kaman yataba jin muryan dayake ranan kanshi na kasa bai ganeta ba. "dariya ma kake ko, okay saina kirama Abba na ko katashi katafi kona kirashi" wani irin murmushin yayi ko Allah yasan he just love this pretty girl, Aneesah is perfect, Mesmeric, charming, alluring, beautiful and above all she's courageous this her boldness kills him gaba daya, cikin muryan shi mai bala'in dadi yana kallon kwayan idanunta yace "please call him dama shinazo gani yabani auren ki" wani irin kallo tamai saikuma ta dauke kai tana turomai baki tace "huu'um Allah kyauta na aureka" kaman zaimata kuka a mugun shagwabe yace "but whyyyyy?" sakin cute mouth dinta tayi wide open cikeda mamaki tana kallonshi ganin yanda yawani yimata magana a shagwabe kaman zai mata kuka yana kallonta, da sauri ta dauke kai gabanta na mugun faduwa dan yanda yamata har cikin kasan ranta tajishi, bakinta nadan rawa dan jitayi batada natsuwa kuma tace "k....ka w...ka wuce katafi kafin nakira maka Abba na, zaisa a kulle kafa" murmushi yayi yana kallon yanda take magana dimples dinta na lotsawa yace "inhar akanki ne zan iya jure komi, zaki aure ni?" makemai kafada tayi batare data kalleshi ba dan bataso ta kallai wani iri takeji tace "a'a" , Murya chan kasa yace "please Anebabyyy!" yanda yakirata dawani sabon suna da ba'a taba kiranta dashiba yasa taji kirjinta yakara bugawa, kin kallonshi tayi saima kokarin tashi datayi tana gyara hijabinta hannunta dako ina na jikinta na rawa. How to subscribe Zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to WhatsApp Number na 07012181461, sainai adding dinki a group din a tsakanin soyyayya. [4/5, 8:09 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 3️⃣6️⃣ Gabaki tayi tayi loosing control bama tasan metakeyiba kokarin tashi take takasa, kalaman shi nada wani irin asirtaccen power akanta data kasa fassawara, ganin yanda takeyi takasa tashi jikinta sai rawa yake yasa cikin wani low voice yana kallon fuskarta yace "in dagaki wife?" ko kallonshi batayiba saima wani karfi dataji yazo mata ta mike tsaye da kyar daidai lokacin Dady yabude kofan flat din Ammi yafito, wani irin murmushi tayi tajuyo ta kalli Aliyun dake kallonta tace "kagani ko zakajama kanka, ga Abba nanan yafito yau sunanka sorry banga abinda zai hana Abba na karya kulleka ba, bazaka tashi katafi ba" make mata kafada yayi a shagwabe yace "uhm'uh jiran shi nake yazo yabani auren ki inba hakaba zan mutu" dauke kai tayi da sauri ita yanda yakemata shgawaba ma wani bambaran yake mata but she must admit he looks damn handsome idan yanayin, harara ta watsa mai tace "chab Allah kyauta na aureka, huu'um bari Abba na yazo nagayashi dakai kaga abinda zai faru" tai kwafa tajuya tai wurin Dady dake tahowa wurin su da sauri yana kallon Aliyu da kafafunshi ke kasa kaman wanda akasa punishment, wurin Dady tayi kafinma tai magana Dady da hankalinshi gabaki daya kekan Aliyu yace "wat are you doing haka Son akasa? Eh Gadanga na menene?" da sauri yayi wurin Aliyu yana maganan, dagoshi yayi yanabin jikinshi da kallo tareda kakkabe mai guwiwan farin wandon shaddan shi dayadan yi datti kadan dan gidan fesfes ne yace "me kake yi akasa haka?" murmushi yayi batare dayace komiba yanuna Aneesa data tsaya turus tana kallon ikon Allah zatakaima Abba karan Aliyu taga kuma yanacemai Son, ahankali yace "Aneesa ne tafadi akasa Dadd!" yawani irin fadan Dad din da karfi dayasa Aneesa tadago kai ta kallai suka hada ido yamata wani shegen kallo mai tafiya da zuciyan mace, juyowa Dady yayi ya kalli Aneesa yana sakin Aliyu cikeda damuwa yace "subhanallahi garin yaya kika fadi Aneesa?" murmushi takakalo tana kakkabe kumatun ta da hannu tama rasa me zatace da bakinta yabushe tace "ahhh, ummm Abba, dama littatafan da aka banine sukamin yawa a hannu banje da jakaba shine nai tuntube nafadi" cikeda tausayinta Dady yace "sorry bakiji ciwo bako?" gyadamai kai tayi ahankali, yace "okay ga yayanki nan" yajuya ya kalli Aliyu yace "kai kuma tayata kwashe littafan ka kaimata daki kadawo wurin Nafisa ka barta ita kadai" yay maganan yana kallon Nafisa dayaga tana zaune kan kujera a bukka tana kallonsu, yace "akwai wanda zangani awaje am coming" yay hanyar gate, ahankali Aliyu ke kwashe books din yana kallon fuskanta yana murmushi yace "mai Abba" da sauri tarufe fuskanta da hijabi cikeda kunyan abinda tayi, fitowa daga bukkan Nafisa tai zuciyanta namata zafi ganin yanda Aliyu yama manta da ita, taya za'ayi tazo wurinshi amma baida lokacin ta, tana tafiya takalmin ta na kara kwas kwas kwas hakan yaja hankalin Aneesa yasa ta dago kai ta kalli direction din, wata kyakyawan yarinya daga gani zata girmeta tana sanye dawani hadadden lace ne tagani ke karasowa inda suke, daidai inda Aliyu yake a tsugunne yana kwasan books din Aneesa ne ta tsaya akanshi tadan kalli Aneesa dake binta da kallo, yatsine fuska tayi kaman taga kashi ta kalli Aliyun cikin muryanta nayan gayu tace "baby leave the parking of the books for her, tana tsaye kana kwashe mata littatafai kaman wani dan aikinta" dagokai ahankali Aliyu yayi ya kalleta batare dayace komiba yadau last book din kasan ya mike tsaye ahankali yajuya zaiyi wurin Aneesa kaman baimasan anamai maganaba, cikin jin haushi ganin iskancin dayake mata Nafisa tace "am talking to you fa Aliyu kakuma shareni, kan yarinyar nan kake shareni, who is she by the way? Ba Rauda bace ba kuma Hajar bace who is she, banma santa ba I know all the girls in this house, kabar mata book dinta muje muyi hiranmu" wani irin haushi da bakin ciki Aneesa taji yatokare mata wuya batasan lokacin data juya azuciye tai hanyar flat dinsu ba, juyowa Aliyu yayi ranshi abace yama Nafisan dake bayanshi dab dashi kaman zata shige jikinshi wani irin mugun kallo yace "you see that girl" yanuna mata Aneesa dake kokarin bude kofar flat dinsu yace "wanan zuciyan dakike gani" yanuna mata zuciya shi da hannu yana kallon fuskanta yace "my heart beats for her only, Only Her! She occupy every single space aciki babu ragowan waje dazan iya sakala ki Nafisa, I can't love mata biyu, she's the definition of the woman I want in my life, so goodbye and thanks for the ziyara bani nakiraki ba daman, Pops nawaje" yajuya yay hanyar flat din Ammi yana tafiyan nan cikeda isa. _not edited_ Wani irin kukane Nafisa taji zaizo mata da sauri tabi bayan shi hanunshi tarike gam hakan yasa Aliyu ya tsaya chak zagayowa tayi ta gabanshi bakinta na rawa tana kallon fuskarshi kaman zatai kuka tace "please karkamin haka Aliyu cus I love you so much from the first time I set my eyes on you" dan yatsine fuska yayi yace "hardlock, nima from the first time I set my eyes on you naji bakimin ba, excuse me my hand" yanuna mata hanunshi data rike ahankali tasaki hannun yajuya yabude kofan flat dinsu Ammi ya shiga tabi bayanshi da kallo kafin ta kwasa da gudu tai flat dinsu maman Rauda fadawa dakin tayi daga Mama sai Hajar afalo tanacin white rice a plate fadawa jikin Mama tayi tasaki kuka sosai arude mama tace "subhanallahi, ke lafiya Nafisa zaki shigo gida da kuka kaman wacce akama rasuwa, minene?" cikin kuka tace "Mama Aliyu yace bayasona wai" daure fuska Mama tayi tace "wani Aliyun dai tukunna" cikin kuka tace "na gidan nan" tsaki daga Mama har Rauda sukayi atare Mama ta turata tace "uban me ya hadaki da Aliyu dama kinsan shine" girgizama Mama kai tayi tace "Dady yazo gidanmu wurin baba ranan shine yace nazo naga Aliyu innaumai ahada auren mu, wlh ina ganinshi yau naji ina sonshi sosai kuma wai bayasona" tsaki Mama takaraja tace "Allah na sonki ne yasa yace miki haka, me zakiyi da miji a matsayin Aliyu? Yaron daya rako maza duniya kina ganinshi haka koke a matsayin ki na mace kin fushi karfi, inda nabar Hajar tsaf zata iyamai lilis billahillazi, ki gujema kanki Aliyu ina miki fada, bari kiga neje nadubo Rauda da ciki kota tashi ga kawarki nan zata fadamiki waye Aliyun in kunne yaji ganganjiki ya tsira idan ma bakiji ba mamanki zan kira wlh" tai maganan tana tafiya. Ahankali Aliyu yabude kofar falon Abdul ne kawai a falo yana kallon kwallo su Mami duk suna sama, shigowa yayi yamaida kofan yarufe yakaraso tsakiyan falon da sauri Abdul yatashi zaune yace "kai dama Barkono anan...." alamun Aliyu yamai dayay shiru hakan yasa yay shiru yana murmushi shima murmushi Aliyu yayi yana kallon ko ina nace "ina take?" sama Abdul ya nunamai da hannu yace "sun tafi sama tareda Ihsan" gyadamai kai yayi ya ijiye books din kan center table, alamun tafiya dayaji yasa ya dago kanshi Aneesa ce ke saukowa daga stairs tana sanye dawani baby pink hijab iya guiwa daga gani irin nazaman gidan nanne tasa wata yar shimi da straight skirt mai tsagu ta gefe daya, fuskanta da dan lema lema alamun daga wanka tafito kaya kawai tasa tana tafiya ahankali, tundaga kan yatsun kafafun ta dake dauke da fararen kumba yake kallo gasunan ajere gwanin ban sha'awa yake kallo har zuwa kan side slit din skirt din da idan tana tafiya yake fito da fatar yar kafarta dakeda kwanta cen gashi kaman irin yarannan dabasu san wahala ba wani irin serious murdamai cikin shi yayi dayasa yadauke idanunshi daga kan kafar nata yamaida kan fuskarta sabida wankan datayi har wani extra glow fuskarta yakara kan normal glow dinta karasa saukowa kasan tayi batare data kalli indama sukeba shi dama Abdul kallon match abinshi yake baima kufada itaba hanyar kitchen dinsu tayi ahankali tabude kitchen din ta shiga, kallon stairs Aliyu yayi ganin babu mai zuwa yasa yatashi daga kan kujeran yay kitchen bude kofan yayi ya shiga da sauri Aneesa dake kokarin daukan plate ta juyo suka hada ido maida kofan yayi yarufe ya shigo kitchen din dauke kai tayi daga kallonshi dan wani irin haushin shi takeji tadau kulan da Ammi tace ta zuba mata abincin ta gudun karyay sanyi tadau chokalin dinan abinci zata diba, ahankali ya tsaya agefenta yana kallon abincin datake shirin diba murya chan kasa yace "Aneesah nah!" wani abune taji yatokare mata zuciya sabida yanda yakirata kokarin diban abincin take tamasa a plate takasa hakan yasa ta ijiye kulan cikeda tsiwa ta kallai tace "karka kara cemin Aneesan ka, no karma kakara kiran sunana, na fadamaka baruwan ka dani, kuma ka koma inda kafito kabarmana dakinmu, su baby kakide, mutum kato dashi ana cemai baby, a'a ba baby baibo" ta harari bango tajuya tadau kulan abincin with annoyance kaman shi yamata laifi tana kokarin diba, dudda shi ba ma'abocin yin soyayya bane but from the look all he sees is jealousy a fuskan Aneesa so that means Aneesa na sonshi harma tana kishin shi, wani irin dadin yaji, hannunshi yamika ya fizge kulan abincin datake yin dambe dashi da sauri ta kallai tana kokarin danne feeling of kukan da takeji tamikamai hannunta cikeda masifa tace "kabani kulana" make mata kafada yayi yana karanta sakonni daban daban dake kwance akan fuskanta, cikin fushi tace "zan hadaka da Ammi na, kabani kulana nace" sake make mata kafada yayi ya ijiye kulan kan fridge dake bayanshi kafin ahankali yatako yazo dab da ita yana kallon fuskanta kasa jure kallon dayake mata tayi ta dauke kai ta matsa gefe zata wuce tafita da sauri yatare ta ta kusan fadawa kirkin shi hakan yasa takoma baya da sauri zuciyata na boiling takasa daga ido ta kallai sabida kwalla daya taru a idanunta, cikin wani murya chan kasa mai kama dana lallashi yakira sunanta. "Aneesa" hannu tasa da sauri kanta akasa ta share hawayen dasuka dan zuvo dan bataso yaga hawayenta taki dagokai. Ahankali yace "I love you so much Fateema, you are the only one in my heart, ke kadai zuciyata ke tsananin kauna daga ranan da idanuna suka ganki, I love everything about you, am sorry the way I treated you back then, please kibani dama na nunamiki irin son danake miki, zaki aureni Aneesa?" batare data kalleshi ba tace "Allah kyauta na aureka" lumshe ido yayi dan ya tsani kalman, Murya chan kasa yace "kina sona?" cikeda tsiwa tace "banson ka, mezanyi da masifaffe" ita kanta batasan mesa takemai tsiwa hakaba kuma bahalinta bane kawai tsiwan zuwan mata yake, dan murmushi yayi tareda cizan bottom lips dinshi yana kallonta yace "to mesa kike kishina?" da sauri tadago idanunta dahar sundan chanza kala ta kallai tace "me ruwana dakai dazanyi kishinka? Allah kyauta" murmushi yayi tareda dan juyamata gira yace "okay tunda bakisona bari inkoma wajen maisona nama barta ita kadai nabiyoki" wani irin kashine ya tokare mata makogoro batason ta furta kalaman dasuka cikamata baki amma saida suka fito. "kamafi ruwa guda, su baby kakide, ba baby ba bobo rubbish" ta finciki plate din datadan zuba rice aciki kafin ya fizge kulan tazo zata wuce kaman zata fashe, fashewa yay da dariya ya kama hijabinta da sauri tajuyo ta kallai idanunta sun cika da hawaye sosai tace "ka sakenmin hijabi kona cire maka hijabin na barmaka" dan ware manyan idanunshi yayi cikeda tsokana yace "zaki iya bari naganki da dan singlet din dake jikin ki?" da sauri ta kalli jikinta tayaya yagane singlet tasaka ajiye plate din abincin tai da sauri ta maida hannayenta tacikin hijabin tana turo hijabin gaba dan ya kwanta mata ajiki dayake hijabin robaroba ne karyaga jikinta ta ballamai harara zuciyanta na tafarfasa tace "kawuce kabarmana kitchen dinmu kona hadaka da Ammi na" ta kawad dakai tana kunkuni tace "wanan katoton ne wai baby" murmushi yayi sosai yace "inba ga tsoroba kifada da karfi naji" ko kallonshi batayiba, daukan kulan abincin ta yayi cikeda tsokana yace "bari na kaima babyna abincin nan" da sauri tadago kanta ta kalli kulan daya dauka yana rufe marfin da kyau hawaye ne suka cika idanunta gam tare kofan tayi tareda mikomai hannunta tabude baki zatai magana saiga hawaye sharr sun zubo da sauri tasa hannu tashare hawayen tace "wlh bazaka kaima wata abinci naba, Ammi ta dafa ta ajiyemin, babu wacce zata cim.....mi...." takasa magana sabida yanda bakinta ke rawa saiga wasu zafafan hawayen sharrr da sauri ta daura hannunta akan fuskanta tarufe fuskanta tana kuka mara kara bataso yagani hawaye nabin hannayenta, wani irin rawa zuciyan Aliyu yafara jiyake kaman yakamata ya rungume ta and assure her cewa ita kadai yakeso ita kadai ne azuciyanshi, ahankali ya ijiye kulan akan fridge ya tsugunna ahankali tareda kai guiwanshi kasa yana kallon fuskanta yanda har lokacin take kuka sabida yanda kafadarta ke rawa, hannayenshi yakai ahankali ya daura akan guiwowinta hakan yasa ta janye hannunta daga kan fuskarta daya gama wankewa da hawaye idanunta harsunyi ja sundan kankamce ta kallai, girgiza mata kai yayi ahankali, Murya chan kasa yace "am sorry for making you cry I was only trying to show you that kinaso na just dat you hate some part of me, and I promise to change for you, bazan kara miki fadaba, I will take care of you, I love you so much, let's build foundation of love da babu wata ko wani dazai iya gizgixata, let's build SOYAYYAN da ATSAKANIN TA babu wata SOYAYYA data isa ta shigo, Ina miki tsan-tsan so, son aure, I want you to bear my children, I love you Fateema, I love you you Anebaby, stop crying I belong to you ke kadai, wipe your tears kona goge miki?" makemai kafada tayi tareda sa hannu ta goge fuskan nata tass tana kallonshi ita kanta batasan ya akayi take sonshi ba, bama tasan lokacin data fara sonshi ba kawai taga tana sonshi dama haka so yake, murmushi yayi yanaji kaman yay kissing nata yace "bazaki ce na tashi ba Baby" dan murmushi tayi akunyace tareda rausaya kanta tace "ka tashi" tashi yayi ahankali tareda daukan plate dinta yadau kulan yazuba mata abinci sai kallonshi tabaya take, spoon yadauka yasa mata akan abincin ya mikamata yana kallon fuskanta ahankali tasa hannu ta karba batare daya sakin mata plate din gabaki dayaba yace "bakice min kinaso na ba" akunyace ta fizge plate din tajuyamai baya tareda sa hannu zata bude kofan ahankali tace "ni banson lazy man, I want My Aliyu to be the strongest man alive on earth, unbeatable, champion, kai karfi kaman wanda muke gani a TV suna wrestling da masu zuwa gym, ni banson lazy I want to see the strong you" tadan juyo tamai wani irin kallo dayasa numfashin shi yakusa tsayawa tace "until then amsan dakake so kaji bazakaji ba" tabude kitchen din da gudu tafita yabita da kallo yana murmushi kafin yadan shashafa gemushi yace "fair enough, I can do anything just to win your heart Anebaby". _duk wacce takaranta batare data biyaba Allah ya isa_ [4/5, 8:09 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 3️⃣8️⃣ Bude door din flat dinshi Dady yayi ya shiga Aliyu yabiyo shi abaya hannunshi ma duk zafi yakemai yadai daure baiso yanunama Dady, maida kofar dakin Aliyu yayi yarufe ya shigo ciki, cikin fushi Dady ya juyo ya kallai yana karasowa cikeda fada yace "sabida babu kyau yima babba fada agaban kaninshi ne that's d reason why bance komiba, why will you be beating Hajara like that kana so kajimata cewo ne eh? Wat if kamata illa? Aliyu kadinga controlling wanan zuciyan fa, wats up with wanan zuciyan dakake yi this days abu kadan ka harzuka eh?" daure fuska yayi tamau yakaraso yafada kan kujera ya kwanta batare dayace komiba dan yasan yay magana fada zasuyi da Dady sosai this night, cikin fushi Dady yace "ba dakai nake magana ba Aliyu? Badakai nake magana ba ka shareni haka?" kaman zaiyi kuka cikin kunan rai Aliyu yace "Daddd leave me aloneeee" baki Dady yasaki yana kallonshi, cikeda jin haushi yet bakuma jin haushin shi yakeba but yabatamai rai, cikeda fushi Dady yace "nikake cema nabarka alone Aliyu? Zan sassaba makafa, babu kyau dukan mata duk abinda su Maman yaran sukemin kataba ganin I raise my hand on them? they don't hit woman Son ba'a dukan mace" cikin fushi sosai Aliyu yace "leave me alone Dad, Allah kadamen I will leave this house for you and your wives, kun isheni, am tired, am tired Daddd, kowa hates me, what have I done haaa? Hajar doesn't respect me, my own siblings don't respect me, what have you done about it Dad? Kataba kiransu kamusu fada? Kullum they keep pretending niba wansu bane, pretending we aren't bloodties, we are not blood related, idan Rauda tazo wajena adake ta, amata this amata dat mekake cewa akai? You think am not hurt because I keep mute bana magana? Banda wata kanwa dat I can go out with and say this is my sister she's my sister, kannin nawama basu sona, common small Amal (auta) idan taganni she will be running Mama tace kartamin magana intamin magana Mama will beat her, koda yaushe am alone, am alone, am alone, am soo lonely, so soo lonely Dad, you think abin baimin ciwone? you think banson kannina ne ko bandamu da yanda suke behaving am dead to them basu sanni ba? Dad my 19 sisters, all of them like all of them, I love them with all my heart because they came from you, dsame blood ke running in my vein shike running in their veins, sabida nahukunta Hajar which bantaba yiba shine zakazo kana questioning nawa are you also trying to show me I don't have any right over them ba kannina bane Dad? Are you telling me nafita daga harkan su kaima? Banda kanni ko Dad, banda iko a kansu ko Dad?" tashi yayi da sauri zaiyi ciki Dady yarikemai hannu zuciyar shi tai rauni sosai, maganganun Aliyu sun sosamai zuciya, sun tabashi bana wasaba kaman yabuga uban ihu yayta kuka yakeji, ahankali yace "Aliyu na, wait Gadanga na ina zaka?" fizge hannunshi Aliyu yayi da karfi yay bedroom dinshi kafin Dady ma ya iso yamaida kofan yarufe yasaka key yafada gado yaja pillow yana kara matse idanunshi yana kokarin hana kanshi kwallan dake shirin zubomai. Wani irin sanyi jikin Dady yayi jin maganganun Aliyu, ahankali yadaura hanunshi kan kofan yay knocking murya chan kasa yace "open the door My Boy" shiru yayi baima da karfi sabida yanda yay hurting Aliyu, ahankali yace "you've made me realise that you are not more yaron nan dan shekara goma danake dauka up and down muna yawo, you've made me realise that you are now a man, namiji dazai iya rike iyali, mai hankali da sanin yakamata" shiru yayi zuciyar shi nawani iron swelling with emotions ahankali yace "am sorry Gadangana, Dady is sorry for hurting his boy, Daddy have made a mistake, his boy misunderstood Dady, am sorry Aliyun Daddy shi, open the door okay we have alot to discuss" shiru yayi kalaman Aliyu nakara dawomai zuciya runste ido yayi saiyau ya yarda cewa yay sake ya tsaya yabude ido yana kallon matayenshi najuyamai kan yara, shine uban yayan shi shine zai hada kan yayan shi idan matayenshi basa son danshi wanan is understandable not yaranshi basa son Aliyu, yau idan yafada yamutu ubanwa ye zai tsaya musu amatsayin uba? Ubanwa zai aurar dasu naba dasu aure? What was he doing all this while yana kallo matayenshi nakoyar da yayan shi cewa Aliyu is nobody he is not their brother enough is enough! Knocking kofar Dady yayi yace "Aliyu na open the door" jin ana tada sallan isha yasa Dady yace "at least kabude kofa kazo mutafi masallaci kaji" jin shiru yasa zuciyan Dady yay rauni sosai yasan Aliyu da taurin kai yasanshi farin sani, yasan yanda ranan nashi yabaci yau kome zaifadamai bazai bude kofan nanba, juyawa yay ahankali yawuce yafita masallaci yatafi, isha'i yayi yay shafa'i da wuturi sanan yadawo gidan shashin Aliyun yakoma yay yay yay dashi yafito bai fitoba hakan yasa yafito yarufo ai kofan shashin nasu yawuce flat din su Ammi. Ahankali yabude kofan flat din wani hadadden kamshin turare ne yamai sallama, Aneesa ce kadai a falon tana sanye da dogon riga tana rubuce rubuce da alamu assignment takeyi, sallama Dady yayi ahankali da sauri Aneesa tadago kai ganin Dady yasa tasaki murmushi tace "sannu da zuwa Abba" gyadamata kai Dady yayi yasami wuri kan kujera ya zauna tareda fuzar da iska yana shafa gaban goshin shi kaman wanda kefama da ciwon kai, ganin yanda Dady yayi yasa ahankali Aneesa tace "Dady bakada lafiya ne?" janye hannunshi yayi daga goshin ya kalli Aneesan murmushi yadan kakalo mata tareda girgiza mata kai yace "No am fine, ina maman ki?" ahankali tana nazarin Dady tace "tana sama a dakinta" gyadamata kai yayi tareda dan lumshe ido yace "okay jeki kiramini ita" gyadamai kai tayi tamike tsaye tai sama dakin Ammi ta shiga Ammi datai wanka tana cikin fesa turare Aneesa tai sallama ta shigo hakan yasa ta kalleta, shigowa Aneesa tayi dakin tace "Ammi Abba na nakiranki kaman baida lafiya" da sauri Ammi ta ijiye turaren datake fesawa ta kalli Aneesan tace "kaman baida lafiya" gyadamata kai Aneesa tayi da sauri Ammi tai hanyar kofa tanunama Aneesa yan kayan da taciro daga sip tace "kimaidamin kayayyakin nan cikin sip" gyadama Ammin kai tayi tace "to" Ammi tajuya tafita da sauri, tundaga kan stairs Dady ke hango hasken fuskan Ammi dake mugun sanyayamai tana kallonshi tana zuwa da dan saurinta, ajiyan zuciya ya sauke ganinta ahankali takaraso ta zauna kusada shi hanunshi daya sanya yadafe kan goshin shi ta karbe tare da shafa goshin wani irin sanyi yaji, ahankali tace "meyasami farin cikina abin alfaharina, wats d matter meke damun mini mijina?" Ammi tai maganan tana tattaba tundaga kan goshin shi har zuwa wuyan shi, hannunta Dady yarike ahankali tareda sauke ajiyan zuciya murya chan kasa yace "is your Son, Aliyu ne" chak Aneesa da fitowan ta kenan daga dakin Ammi bayan tagama gyarama Ammi sip din ta tsaya sabida yanda kalman Aliyu ne yadaki har zuciyan shi. "meya sami dana Alhaji baida lafiya ne?" Ammi tafada cikeda damuwa sabida yanda taga Dady yayi, hannun Ammi Dady ya matse gam murya chan kasa yace "fushi yake dani, ya kulle kofa yaki budemin, am so angry at my self Ummu Aliyu banda Aliyu adalci ba he made me realise that today, banma Aliyu adalci ba" Dady yafada araunane cupping face Face dinshi Ammi tayi in a very caring manner ta girgiza mai kai tace "listen to me u are Aliyu's, and you've always wanted wats best for him so karka kara cewa bakamai adalci ba, duk duniyan nan babu mai son Aliyu kaman kai" shiru Dady yayi tareda lumshe ido yadaura hannun Ammi kan kirjinshi ahankali yace "Aliyu yau yacemin agaban idanuna kanninshi suke nuna basuson shi basu san dashiba, to them they don't even regard him as their brother kuma bantaba cewa komi akai ba" dan shiru Dady yayi yana sauke ajiyan zuciya kafin yace "you know what Ummu Aliyu? Wlh he is right gaskiyan shine, banma d'ana adalci ba, agabana ake komi amma banacewa komi Aliyu nason kanninshi sosai amma basa sonshi banma d'ana adalci ba, what can I do to unite my children? Tayaya zan hada kan yarana gabaki daya sun manta da matsalolin iyayen su suso kansu how? How? Is too late iyayensu have already poison my children's mind I've made a huge mistake is too late for me wlh" girgiza mai kai Ammi tayi tace "don't say that, is not too late mijina, together me and u zamu hade kan y'ay'an mu, mudage da addu'a komi yay zafi maganin shi Allah yanzu ina Aliyun?" "ya kulle kanshi adaki baiso yay magana da kowa, nayi nayi yabude min kofan yaki, bazai yarda yama kowa magana ba saiya huce maybe gobe" gemunshi Ammi ta shafa tace "is alright, gobe zanje har bangaren shi namai magana dakaina, be happy, Allah yaga zuciyan ka you want nothing but good for your entire family Allah zai taimake ka, yaranmu zasuso junansu, they will unite fiye da yanda mukema tunani kaji, am here, I will always support you duk tayanda zan iya" tai maganan tareda mai wani kiss mai aanyaya rai agemu lumshe ido Dady yayi kafin yabude su ahankali yace "muje part dina kibani abinci na am hungry" gyadamai kai Ammi tayi tawuce dining tahade abincin shi a warmers a big basket, basket din yakarba daga hannunta tareda rike mata hannu suka fita daga dakin ba karamin tausayi yabama Ammi ba and she promise she will help him out. _duk wacce takaranta batare data biyaba Allah ya isa ban yafeba, duk wacce ta fitar min da book waje Allah ya isa_ _duk maison book dinan should chat me up 07012181461_ _for business promotion, business advert chat me up 07012181461_ Jin fitan su Ammi yasa ahankali ta sauko kasa jikinta yay sanyi dan taji gabaki dayan maganganun Dady da Ammi, ahankali ta zauna agaban littafan ta tana kallon assignment din datafarayi dan gobe zasu bayar, rasa natsuwan ta tayi jin Aliyu ya kulle kanshi adaki yakima kowa magana, ahankali tadauki byronta zata cigaba da assignment din takasa, pink hijabin ta dake kan saman kujera taja tareda mikewa tsaye ta zura hijabin tai hanyar kofa, ahankali tabude kofan tafita daga dakin tareda maido kofan tarufe ta tsaya agaban flat din nasu tana kallon flat din Aliyun dake nesada su kadan sotake tahana ranta zuwa but takasa takasa hakura sabida jitayi yana cikin damuwa jitayi itama ta shiga cikin damuwa sosai, ahankali ta shiga taka matattakalan sauka daga gaban flat dinsu tasauka Tai hanyar shashin Aliyun, agaban kofar sitting room dinshi ta tsaya heart dinta na racing kafin ahankali tasa hannu tabude dakin, wanan mayen kamshin nashine dahar tagane taji a falon, falon babu datti kodaya saiyan littafai datagani kan kujera kaman karantawa yake, ganin baya falon yasa ahankali tai hanyar bedroom dinshi heart dinta na racing but takasa hakura, tsayawa tayi agaban kofan kirjinta na bugawa fiyeda dazuma takasa knocking, wani irin sauke ajiyan zuciya tayi trying to calm her self down kafin ahankali tadaga hannunta zatai knocking aka bude kofan hada ido tayi da Aliyu dataga idanunshi sunyi jajir har kumbura sunyi kaman wanda yasha kuka, yana rike dawani babban trolley yana sanye da faran riganshi ta dazu, tsayawa yayi chak yana kallonta kaman yanda itama ta tsaya chak tana kallonshi tundaga kai har kafa kirjinta na bugawa, her heart breaking ganin yanda idanunshi sukayi tanajin wani irin sadness da bakinciki kaman suna sharing dsame feelings, lumshe ido yayi ahankali kirjinshi namai zafi kafin ahankali yabude su yadaura akanta dauke kai yay da sauri yaja akwatinshi tareda bi tagefenta zai wuce falo, kama hannunshi tayi da sauri tarike gam batare data juyoba wani irin kuka nataso mata, ahankali shima ya tsaya chak jin soft hand dinta rike da hannunshi. [4/5, 8:09 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 3️⃣7️⃣ Fita tayi daga kitchen din da sauri, hada ido sukayi da Abdul dake kan kujera yana rikeda remote din TV yana murmushi, dauke kai tayi da sauri tai hanyar stairs daidai Ihsan tafito sabida gajiya d jiranta datake tayi a daki tace "ainazaci afalo kikecin abincin shine nace barina biyoki" girgiza mata kai Aneesa tayi, cikin yar siriruwan muryanta tace "a'a, mukoma daki" juyawa Ihsan tayi sukai sama. Ahankali ta zauna kan gadonta rikeda plate din abincin tana murmushi tana juyawa tana tunanan kalaman Aliyu dake ratsa mata zuciya, tana wani irin karajin maimaicin kalaman shi a kunnuwanta, tabatan da akayi yasa tadago kanta da sauri Ihsan ne kaman zatai kuka tace "kinki kulani, ba Momma tacemin mun zama friends ba, kodai bakisona ne a matsayin kawarki" da sauri Aneesa ta girgiza kai tareda ajiye abincin agefe ta zare hijabin jikinta ta ijiye tace "laaaa, no bahaka bane ina sonki a matsayin kawata sosai ma" murmushi Ihsan tayi cikedajin dadi tana kallon jikinta, wani milk color shimi tasaka ya kwanta a jikinta bulbul ya bayyanar da kirjinta sosai kaman zasu yaga sufito, murmushi tayi tace "to yaushe zakizo gidanmu ki kwana?" ahankali Aneesa tace "nima bansaniba amma zan tambayi Ammi da Abba insun barni zanzo I promise" murmushi Ihsan tayi tace "to shikenan dau abincin ki to kici hudu takusa zaku koma islamiya kumako" gyadamata kai Aneesa tayi ta faracin abincin haka Ihsan keta mata hira babu labarin makarantan su dabata bataba harta cinye abincin hira takemata, kwalama Aneesa kira da Ammi tayi yasa ta amsa da sauri. "na'am Ammi" daga tachan Ammi tace "kin manta zaki islamiya ne ko" da sauri ta kalli agogo hudu saura minti biyar, da sauri Ihsan tace "la mun manta tashi da sauri ki shirya" tashi tayi ta shiga bayi tadauro alwala tazo tai sallan la'asar sanan tai wajen wardrobe dinta, wani dogon rigan yar kanti tadauka baki ne color tasaka, tazaro wani clean ironed mustard color hijabinta har kasa tasaka tasaka safa sanan tadauko wani dan babban jakanta ta kwashe littatafan da aka bata aciki ta rataya ta kalli Ihsan dake ta binta da kallo itadai tanason wanan Aneesan tarasa mesa, waya Aneesa ta mikamata tace "gashi samin number ki zamu dinga WhatsApp" sakamata number Ihsan tayi sanan tarakota suka fito afalo sukaga Ammi da Momma sai hira suke Momma tace "har anfito yan islamiya to adawo lafiya" Ameen tace tana kallon Ammi dake binta da kallo batare datace mata komiba, turobaki tayi a shagwabe tace "Ammi bazakimin addu'a ba" dariya Ihsan tayi tace "laaaa ashe kina shagwaba katuwa dake" murmushi kawai Ammi tayi tace "wanan Ihsan, aina kosa Allah yakaimu ranan aurenta nayi na tarkatata nakaita gidan mijinta nagaji" kaman zatai kuka tace "niba inda zani ina tare da Ammi na" dariya dukansu sukayi Ammi tace "bazaki wuce kitafi ba kin tsaya surutu sai kinyi latti, kyasha dukan latti, adawo lafiya to Allah kiyaye, banda wasa kuma adage da karatu" bye tama Ihsan sanan tawuce tabude kofa tafita daga dakin already taga har yara sun cika wurin motar ana jiran driver yazo yabude su shiga, ahankali take tafiya tana nufan parking space din kaman ance ta daga kai da Aliyu suka hada ido dake gaban shashin shi yana mata wani irin kallo yay folding hannunshi a kirji, dauke kai tayi kirjinta na bugawa tarasa mesa kirjinta ke bugawa duk inta ganshi kasa daurewa tayi tadan dagokai ta kallai sake hada ido sukayi har lokacin itayake kallo kaman zai cinyeta da idanu, samin kanta tayi da dagamai hannu kaman wata yar koyo taimai waving hand din alamun bye da sauri ta kalli hannun nata kaman ma batasan lokacin data dagashi ba, dan murmushi yayi tareda lumshe ido yabude su ahankali yana kallonta ahankali yay waving nata back irin waving dinan na yaron dabayason maman shi tafita, dauke kai tayi da sauri tadena kallonshi dan hakanan taji yawani irin bata tausayi kaman zuciyanta da nashi na communicating, kaman zuciyanshi nace mata karki tafi kidawo ki zauna dani. Karasawa wajen motan tayi har direba yabude yaran duk sun shiga Hajar ne kadai agaban motan, wani matsiyacin kallo tama Aneesan tace "gasu agola nan anzo" daidai Aneesa takaraso wajen Rauda dake cikin motan dan ciwon cikin yasaketa sosai yanzu tace "kai Anty Hajar wlh babu kyau fa" ta kalli Aneesa datai kaman batajisu ba tasakin mata murmushi tace "shigo ki zauna Aneesa" murmushi itama tamata dan sai yanzu ne tagane Rauda itace yarinyan data taimaka ranan data fara ganin Aliyu sarkin kallo sai kallonta yake kaman baitaba ganintaba, shiga cikin motan tayi ta zauna kusada Rauda, Hajar ta shigo itama sanan direba yarufe kofan yakoma gaba ya shiga yaja. Ahankali Rauda tasa hannunta takarbi hannun Aneesa data danyi wani zanen lalle ta around kumbunan ta tace "wow Aneesa wanan wani irin zanen lalle ne? Bbu kodaya a hannunki saita wurin yatsun ki it really looks nice, waya miki ya bala'in burgeni, waya miki?" murmushi Aneesa tayi tana kallon yatsun nata zanen datayi ne da bikin Ammi saitama Ammi kuma lalli mai kyau, ahankali tace "ninayi" "iyye kin iya lalle ne daman?" gyadamata kai tayi tace "na iya, kinaso namiki?" da sauri Rauda ta gyada mata kai tace "inaso mana, sosai ma" ahankali Aneesa tace "shikenan duk randa kika shirya zan miki wanda ma yafi wanan kyau" washe baki Rauda tayi tace "nagode, Awani aji aka saki dazu a hadda?" ahankali tace "aji hudu, islamiya ma aji hudu" bangaje mata kafada Rauda tayi cikeda jin dadi hira irin na kawayen nan tace "iyye ajinmu daya ashe, nima dazu dasafe cikina keta ciwo saisa banjeba wlh" ahankali Aneesa tace "sorry Allah ya sawake" cikeda damuwa Rauda tace "kema kinayin ciwon ciki idan zakiyi?" gyadamata kai Aneesa tayi batare datai magana ba she's not just comfortable sabida Hajar dake wurin, dan tana ganin yanda Hajar ke hararanta itada Raudan kaman ta bubbuge su, cikeda damuwa itama Rauda tace "sannu kinji Aneesa, ance inkai aure yana denawa" "dalla malama kimana shiru ko kina maganan iskanci agaban yara" Hajar tafada cikeda masifa, cikin tsiwa Rauda tace "to wai me ruwanki dani Anty Hajar, yaran sunsam menake cewa ne, kinamin wani ihu saikace nayi dake" ta harari gefen side din Hajar din, murmushi Aneesa tayi hakan yakara harzuka Hajar tace "dan ubanki nikekema rashin kunya?" cikeda rashin kunya Rauda tace "karki kara zaginmin uba nidai, Dady na nagida yana hutawa abinshi kina duramai zagi, kuma ai badake nakeba daga ina firana da kawata saikiyi ta zagina, dakenayi? Neman tsokana kawai" kwashe wa da dariya yaran motan sukayi, wani mugun kallo Hajar tamusu hakan yasa at ukai shiru, Hajar tai kwafa tace "zamu koma gida kaman Mama taji komi" dauke kai Rauda tayi tacigaba da hira ta da Aneesa batakara cemata komiba harsuka kai makaranta suka tafi ajinsu a binsu. *** Wuraren magrib suka shigo gidan, derevan su yay parking yafito tareda zagayowa yazo yabude musu, saukowa sukayi Rauda ta dubi Aneesa data sauko bayan ita tace "saida safe ki gaishemin da Mummy, gobe zanzo na gaisheta kinji, bari naje part din Ya Aliy...." fizgan hannunta Hajar tayi kaman tafizgo barauniya tace "dan ubanki bazaki ba, ba Mama tahanaki zuwa bangaren shiba" cikin tsananin jin haushi Rauda tace "wai me haka Anty Hajar, wlh kisakeni kona hadaki da Dady me ruwanki dani sai samin ido kike kina sauraron conversation dina" cikin fushi Hajar tadunkule hannu ta sakin mata mugun dundun abaya da har Aneesa saida tajishi har cikin ranta sabida karan dayayi dumm! wani irin ihu Rauda tasaki kaman zata fasa gidan tai kasa tana bankarewa daidai Aliyu ya shigo gidan daga masallaci, rike ciki Rauda tayi dan har cikinta taji dundun tasaki wani irin mugun kuka tana kama cikinta, kaman Aneesa zatai kuka ta kalli Hajar dake huci kaman wata kumurcewatu😎 tace "me tamiki zaki mata wanan dukan bayan kinsan cikinta naciwo" da yatsa Hajar ta nunata tace "ke kalleni nan am 25 niba tsaran wasan ki bace, ba ruwanki idan nida kanwata na fada agol...." wani irin wawan mari da aka dauketa dashi yasa takasa karasa kalman dazata fadi tadago idanunta da sukai mata dishi dinshi tsabagen zafin marin tana sosa wurin ta kalli wanda ya mareta Aliyu ne yana sanye dawata white riga mai dark blue short hands sai dogon black jean dayasaka kamshin turaren shi yabi yacika wurin, hanunshi yadaura kan wandonshi yana kwanto belt dinshi dama bala'in haushin ta yakeji tun ture Aneesa datayi dazu tafadi, cikeda rashin kunya Hajar ta kallai tana ganin belt din dayake shirin kwancewa ita tafi karfin tagudu tace "wlh karma kasake kayi gigin ciro belt dinan kace zaka dakeni dashi agaban kannina kajamin raini agaban yaran da aka haifesu jiya, meruwana dakai nasan kane shiga shara ba shanu, wlh ka zaulamin belt dinan saina hadaka da Mama na tafito ta ramamin mugu kawai" wani irin zuciyane Aliyu yaji tarufe shi ya tsani rashin kunya, ahankali Aneesa ta saukar da kanta kasa jitake kaman tarufe Hajar da shegen duka yanda takema Aliyu rashin kunyan nan harda zagi. Karan saukan belt da ihun Hajar dataji yasa ta dagokai, takoina Aliyu ke zubama Hajar duka kaman dama anbashi contract din dukanta ne, murmushi Rauda tayi tana share hawayen daya gama wanke mata fuska ganin Ya Aliyu na rama mata, ihu sosai Rauda take tana kiran maman su. "wayyo Allah na, Mama, Mama, Mama kinga Ya Aliyu ko, Mama zai kasheni" fara bude kofofi matayen Dady sukayi suna kallon yanda Aliyu ke kilan Hajar dake ihu da magriban nan, bude kofa Mama tayi jin ihu da hayaniya atsakar gida idanunta ne sukaci karo da Aliyu na dukan Hajar da belt gasu Rauda da sauran yaran gidan jikin mota suna kallo kaman suna kallon show, ga kishiyoyinta ko alamun kwatan Hajar bamasu yiba dan Hajar dama ta addabesu duka yarinyar badai rashin, da gudu ta shiga sauka daga matattakalar benen gaban flat dinta daidai Abba shima ya shigo gidan dan dama dawani ya tsaya magana awaje da tare zamasu shigo da Aliyun daga masallaci. "Gadanga" Dady yakira Aliyu adan zafafe dudda yasan Hajar tai wani abune saisa yake dukanta haka but he's strongly against dukan y'ay'a mata baiso dan sunada rauni. "Aliyu" kiranshi da Dady yasake yi akaro na biyu yasa yawani irin hankade Hajar da hannu, Mama dake tahowa ta tareta da sauri tanabin jikin Hajar din da kallo tana dubawa yanda hannayenta da fuskanta yay rudu rudu, mayar da Hajar din gefe tayi ta ijiye ta jikinta har rawa yake ta zabura tatashi tayo kan Aliyu tace "billahillazi la'ilaha illahuwa bazan yarda ba, y'ata ce kama rudu rudu da jiki haka, wlh saina rama mata" tai kan Aliyun dake mata wani matsiyacin disgusting look jiranta kawai yake tazo tace zata tabashi, azafafe tayo kanshi Dady daya karaso wajen yace "wlh, wlh kika tabamin yarona banga abinda zai hanaki barin gidan nan da daddaren nanba, baki da hankali ko Kareema, kan Yaya yadaki kanwar shi shine zakice zaki rama agaban kaninshi? Bismillah tabashi, tabashi ki gani" yay maganan cikin tsananin fushi yana rungume hannu a kirji yana kallon Maman su Raudan data tsaya tana kallon Aliyun da mahaifin nashi ke tsaye kusada shi, cikin fushi yace "Aliyu yarone mai hakuri, ko kyaran kaninshi bayayi, bantaba ganin yadaga hannu yadaki wani a gidan nanba danyau yadaki Hajara aisai kinsan da dalili ko, Hajara yakamata kima fada baki taso kice zaki dakeshi ba, Gadanga nawa zaki dama agabana, gaban babanshi Kareema, bari kiji daki tabamin yaron nan gwara ni ki tabani sau dubu wlh zan iya yafemiki sau dubu amma duk wanda yatabamin yaron nan kowaye shi aduniyan nan, Kareema kowaye wlh sai inda karfina yakare kinji na rantse miki, wlh kikiyayeni, ki kiyaye ni Kareema, ko gigin wanan haukan karki karayi in your whole entire life" cikeda bala'i da bakin ciki Mama tana kallon yanda Dady kemata bambami tace "ninasan babu abinda Hajar tamai tsabagen tsana ce irin ta Aliyu meruwan Hajar dashi iyee, me Hajar zatamai" da sauri Rauda tace "Mama wlh Anty Hajar ne taketa ma Ya Aliyu rashin kunya agabanmu" da sauri Dady yace "to kindaiji ko da kunenki dan haka ku tattara kowacee ta tafi flat dinta" ya kalli Hajar dake kuka har lokacin jikinta narawa yace "gobe ki kara mara kunya fitsararra, tausayi kikabani danazo nakara miki wani sabon dukan wlh, Aliyu tsaran wasanki ne, ko kallon banza naji kin karamai sainai mummunan sabamiki da idanu kaman na mujiya tashi ki wuce daki kiyi wanka kici abinci" juyawa Mama tayi ta kalli Rauda ta nunata da yatsa tace "badaike shaidaniya bace wlh bani bake Rauda, zanyi maganin ki, badai kinkini uwarki da yar uwarki ba zaki sanine, wlh bani bak...." cikin tsananin fushi Dady yace "waike kin fara zarewa ne Kareema? Me kikecema karaman yarinya bakiba ita iyyee? Mekike nufi? Zan mummunan sabamiki fa inbakibi ahankali ba" juyawa Mama tayi takama Hajar da dagata daga kasa tace "tashi muje, Allah zai sakamiki, wlh saina rama miki wanan alkawari namiki, kuma magulmata yan bakin ciki sai akoma daki masu daukan rahoto, ba kisankai akayiba ai" tai maganan tana kallon matayen Dady, tsaki Amarya tayi tace "aikin banza harara aduhu, gwara da aka lallasatan" da hannu takira yaranta dake gaban mota tace "let's go kids acire kayan makaranta" da sauri sukazo suka shiga daki, dayan matar Dady takira nata yayan ta harari Mama tace "rahoto kam yadauku saura bugawa ajarida ko yarana" tai maganan tanajan kumatun yaran cikeda wasa aiko suka fashe da dariya sukai daki tarufo kofar flat dinsu da karfi, kwafa Mama tayi tace "duk zanyi maganin kune kunyi dani, yar halak ce kumani, muje Hajar" taja Hajar sukai part dinta suka bude kofa suka shige. Ajiyan zuciya Dady yasaki idan yace baigaji da matayen nan nashiba yay karya, bayason saki, ya tsani saki saisa bazai musuba kullum binsu yake da addu'a Allah ya shiryar mai da iyali kawai amma yasan sun lalatamai yara, dagokai yayi ya kalli Aneesa murmushi yamata yace "kama Rauda Aneesa kutafi flat dinku" ya kalli Rauda datai zuru zuru sabida kalaman maman ta ance uwa uwace koma yayatake yamata murmushi yace "don't worry okay, bi Aneesa ki kwana a flat dinsu, am coming there now yanzun nan zanzo duk muyi dinner tare, you guys should go and shower" gyadamai kai tayi suka wuce suka tafi Aliyu yabisu da kallo cikin fushi Dady ya kalleshi yace "come with me" yya hanyar shashin Aliyun. _how to subscribe_ _zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment to WhatsApp number na 07012181461. Zaki iya turo katin MTN na 300 for those dabasu da card sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya_ [4/5, 8:09 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 3️⃣9️⃣ _*Birthday Bonus page*_ _GGM ina gifts dina iyye?🥰_ _how to subscribe_ _xaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment ta watsapp number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya_ Ahankali shima ya tsaya chak jin soft hand dinta rike da hannunshi batare dayace mata komiba bakuma tareda yajuyo ba, juyowa tayi ta kalleshi sai wani irin swelling da zuciyanta kemata kaman zai fashe, ahankali cikin wani irin tattausan murya mai cike da so, kauna, tsantsan lallashi dason lallaba mutum tace "where do you think you are going? Saida ka koyama zuciyata sonka ne zaka tafi ka barta? Ina zaka?" shiru yayi baice komiba harta cire rai zai amsata ahankali cikin shakakkiyar muryanshi yace "California" dudda dai batasan inane wurinba amma dagajin sunan tasan sunan wani kasan wajene, murya chan kasa yace "everyone hates me, kowa ya tsaneni, I want to leave the house for them, zan barmusu gidan suhuta" girgiza mai kai tayi cikin wani tattausan murya sama da nadazu tace "zuciyata bazata iya rayuwa babu kaiba, I can't begin to imagine yanda rayuwana zai kasance idan natashi banci karo da fuskanka a gidan nanba, karkazama butulu ka gama koyar da zuciyata tsantsan kaunarta saika tafi ka barta, I....l....love yo...uu Aliyu" tafada muryanta na breaking sosai kafin ahankali tace "isn't my love enough for you? Please karka tafi ka barni, ina sonka Aliyu nasan banfada ma ba, I love you so much my Aliyu" wani irin sakin jakan hanunshi Aliyu yayi jakar tafadi akasa batare daya juyoba, ahankali Aneesa ta juyo idanunta sun cika da kwalla sosai tana kallon bayanshi she's so sad, so soo sad tarasa mesa she's feeling his sorrow sama da tunaninta, murya chan kasa tace "turn and look at me, kajuyo ka kallen ka kalli idanuna da a yanzu basuda wani buri daya wuce suga fuskarka dauke da wanan murmushin annuri, karka tafi ka barni Aliyu I love you, kaji" wani irin juyowa Aliyu yayi idanunshi sunyi jajir sun cika da kwalla dawani irin gudu yafada jikinta yay hugging nata as if his whole life depend on it, dudda ta mugun ji tsoron yanda ya rungume ta dan unexpected ne amma saida ta bala'in ji tsoro sabida yanda takejin kirjinshi nabugawa, yana fitar da numfashi da sauri da sauri, ahankali take komawa baya yana biyeda ita har zuwa cikin dakin, tama rasa yanda zatamai dabas ta zauna bakin gado batasan takai bakin gadonba ahankali shima yarage tsawo kafin ahankali ya zame fuskarshi daga kirjinta yadaura kan cinyarta ya kife kanshi kan cinyarta, inda yacire kanshi akan hijabinta tabi da kallo kafin ma tai magana taji inda yadaura fuskan shi kan cinyarta shima yajike tanajin lema lema, rawa hannunta yashiga yi ahankali ta daura hannunta akan soft black gashin kanshi dake kamshi sosai murya chan kasa takira sunanshi. "Ya Aliyu, menene? Why are you this sad? Why are you like this? Please kadena you are breaking my heart, I hate to see you sad, I prefer seeing that masifaffe mai zuciyan Aliyu na, kayakuri kaji" dan lumshe ido tayi tana kokarin hana kanta kuka jitake kaman ta tayashi kukan she's so worried and so sad for him, dan sharce small kwalla dayasami nasaran fitomata tayi tace "ba dolene kowa yasoka in this life ba, so mafi kyawu shine Son Allah, Inhar Allah na sonka mezaka yi da son mutane?" shiru tayi kafin ahankali tace "nabaka Ammi na, nabarmaka ita, Ammi nasonka kaman d'anda ta haifa so karka damu idan sauran basu sokaba, issue of kaninka, together zamusa duka kaninka saisun soka I promise you, I will make all your siblings love you, you will never be lonely again, please kadago kanka ka kallan" tai maganan tana shafa kanshi ahankali tana dan dago shi, ahankali yadago kanshi daga kan cinyarta har tsoro taji sabida yanda idanunshi sunkai jaaa sunma kumbura, jijiyoyin kanshi sun fito fuskarshi tai jajir abunka da farin fata, ahankali yakama hannayenta yadaura kan fuskarshi saiga hawaye sharr sun zubo sun sauka kan hannunta da sauri ta girgiza mai kai takai yatsun ta ta aharce mai hawayen ta girgiza mai kai hawaye itama sun cika idanunta sosai, murya chan kasa kaman wacce ke shirin kuka tace "no please kadena kuka, please Ya Aliyu" gyadamata kai yayi ahankali kaman wani yaro maraya, Oh my God wani irin tausayi daya bata yasa taji kaman ta kurma ihu itama tafashe da kukan dukta rude, bakin hijabinta taja da sauri tasa afuskanshi tashiga gogemai fuskan tass duk yana kallonta, ahankali tace "you will never be lonely, I will always be by your side, always kaji" gyadamata kai yayi yana kallonta shikadai yasan yanda yakeson Aneesa, the way take nunamai care dinan he feels like yay cuddling nata and they should remain like that forever and ever, dan murmushi tayi daya lobar da dimples dinta tace "to kamin magana, tell me something, say something" lumshe ido yayi kafin ahankali yabude yadaura akanta, ahankali da muryanshi da bata fita ko kadan kaman wani dan auta da aka dake shi yasha kukan nan yace "I love you" shiru tayi tana kallonshi wanan shagwaban na Aliyu na melting heart dinta, har wani skipping heart dinta yakeyi in yanamata dan bata taba ganin namiji mai shagwaba ba sai akanshi, rungumeta dataji anyi yasa tadawo daga duniyan tunani, rungumeta yayi tsamtsam kanshi akan kirjinta yana sauke ajiyan zuciyan irin na wanda yasha kukan nan da sauri da sauri, sosai taji she's uncomfortable dan kanshi nakan kirjinta dudda he's not doing anything kawai dai runguma ne and tasan he needs it dan he's very sad but she's so uncomfortable dan she's not wearing bra tana dawowa daga islamiyya dazu taci abinci tai wanka kawai tazura rigan tafito batasaka komi cikiba, gashi yanda ya rungumetan yana sauke ajiyan zuciya dayake penetrating cikin hijabinta harkan bear chest dinta yasa taji Wani shocking nabin kafanta har zuwa cleavage din ta, she's so uncomfortable. Ahankali tasa hannunta tadan tureshi tareda ciro kanshi daga kirjinta, ahankali ya kalleta idanunshi sun kankance looking somehow yay wrapping hands dinshi around his waist inda ace zai mike ahaka nothing will stop her from seeing his erection, her body is so warm and soft, dan fuskarshi daya daura akan boobs dinta yasa yaji notin kanshi najuyawa dudda he's not seeing them but he could feel how big and perky they were, so full, hannunta yaji kan hannunshi dayay wrapping around her waist tana turawa alamun yasaketa ahankali ya janye hanunshi daga wajen, dan kallon fuskarshi tayi tace "bakaci abinci ba mezakaci?" shiru yayi yana kallonta yana kallon cute pink lips dinta dat he's feeling kaman he should grab them and give them the suck of their life, dauke kai yayi ganin maranshi ya murda joystick dinshi getting more harder, ahankali da muryanshi dabata fita sosai yace "pancake with coffee zansha" murya chan kasa tace "to tashi muje namaka" he don't want to embrace kanshi agabanta baikuma so tagane meke damunshi yanzu matsawa gefe yayi yace "go am coming" makemai kafada tayi ahankali tace "tare zamu, karka gudu ka barni" ahankali ya kalli fuskanta yama kasa cewa komi, dan murmushi tayi tace "okay to naji karkai fushi zan tafi, but promise me zakazo kaci kaji, promise?" gyadamata kai yayi yace "promise" murmushi tamai ta mike tsaye tabi ta gefenshi yanabinta da kallo he just wish yanada ikon dazai cire mata hijabin nan yaga irin baiwar halittan da Allah yamata, fita daga dakin tayi yana binta da kallo akwatinshi daya fadi awurin tadaga tajawoshi ciki tana kallon fuskanshi tace "kuma kazo yanzunan kaji" gyadamata kai yayi ashgawbe kaman wani mara lafiya dauke kai tayi da sauri tawuce tafita, tashi yayi ahankali yana cije lips yanda gaban jeans dinshi yadaga shi kanshi yaji tsoro shi harya manta in fact bazaima iya tuna d last time dayay having erection bama to shi yanadama lokacin matane banda Aneesa data shigo ranshi tai kane kane jin sonta yake a zuciyan shi kaman zai mutu bathroom ya shiga yabada warm water ya shiga ko yasa jikinshi ya kwanta. Fitowa yayi daga wankan yaje gaban wardrobe dinshi ya chanza kaya zuwa simple kaya marasa nauyi yadawo yana kamshi sosai ringing da wayarshi yakeyi yasa yayi kan gado daukan wayar yayi sunan Boldest dayagani yasa murmushi ya subucemai a fuska saka wayan yayi a aljihu yazura white bathroom slippers dinshi yafice. Ahankali yake tafiya dan sosai kanshi kemai ciwo har zuwa flat dinsu, ahankali yabude kofar flat dinsu wani sassanyar kamshi ne yamai sallama ahankali ya shigo tareda maida kofan yarufe ya shigo dakin yay hanyar dinning, kujera yaja yazauna tareda lumshe ido, bude kofan kitchen da akayi yasa yadago kai Aneesa ce tadan leko ganinshi tasa tasakinmai wani cute baby smile tace "kazo Ya Aliyu" gyadamata kai yayi yana kallonta ganin har yanzu da hijabin ajikinta, komawa kitchen din tayi already tariga tagama pancakes din dayake tagane shidan gayune sai kawai tabude fridge tana nema neme hango wani strawberry datayi yasa taciro wanke ssu tayi tamai slicing dinsu adorable dicing tadaura kan pancake din sanan ta tsiyaya honey mai kyau akai, tadauko wani tray ba silver mai bala'in kyau tadaura sanan tadau mug ta tsiyayo coffee dayariga yayi tadaura akan cup din, tadauko wani karamin sugar bottle din Ammi ta ijiye a side din tray sanan takawo spoon shima tasaka, murmushi tayi tana kallon tray ganin tray din yakara haska abincin kaman wani 5star dish, tadau tray din tafito, tundaga nesa yake kallonta harta karaso inda yake a kusada shi ta tsaya ta ijiye tray agaban shi ahankali sanan tadauko mug din coffee tace "sugar or honey? Wanne kakeso?" ahankali yamata pointing honey murmushi tayi tadau honey ta zuba mai a coffee, tadau spoon ta juyamai sanan ta mikamai, hannunta yabi da kallo he feels kaman ya janyo hannunta yadaura ta akan laps dinshi and have d coffee ahaka, ahankali yasa hannu yakarba tacire plate din pancake din ta ijiye mai agabanshi tace "kafara ci to am coming" da sauri ya kalleta kafin ahankali yace "ina zaki?" dan shiru tayi tana kallonta wani iri yakemata idan zaimata magana saikace wani jaririnta, dauke kai tayi da sauri ganin yanda yake binta da ido ahankali taja kujera ta zauna tana wasa da yatsun ta duk wani iri takeji, ahankali yana kallon fuskanta yadau fork tareda daukan zuma ware ido tayi ta kallai tace "laaa haka kakeson zaki Ya Aliyu?" wani irin murmushi yasakin mata for the first time tunda ya shigo dakin, ganin har lokacin zuba zuman yake yay nasha nasha akan pancake din yasa ta fizge roban zuman tace "yay yawa Ya Aliyu cikin ka zaimaka ciwo, ya isa haka" wani irin make mata kafada yayi kaman wanda yake shirin mata kuka, da sauri ta dauke kai kirjinta na bugawa, murmushi yayi ganin yanda yake samin lagonta yau ahankali yadau pancake din bayan yay wrapping sliced strawberry da honey a tsakiya zai kai baki yace "ance miki ni ina period ne kaman ke da cikina zai dinga ciwo dan nasha zuma whenever am about to have my monthly flow". [4/5, 8:09 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 4️⃣0️⃣ Wani irin kunya taji ya lullubeta sabida maganan daya mata, dauke kai tayi kaman bataji meyace ba, murmushi yayi yashiga cin pancake dinshi dayamai wani irin dadi harsaida ya lumshe ido yabude yacigaba daci yana kallonta, murmushi yasake yi kafin ahankali yace "kobaki yi ne?" dago kai tayi ta kalleshi kafin ta turomai baki tadan harareshi tadauke kai sanan tace "ni banayi" dan murmushi yayi yadau mug din coffee ya kurba ya lumshe ido yayi abincin yamai dadi sosai, dan cizan bottom lips dinshi yayi yay murmushi yana kallonta yace "all girls use to have that stomach pain, haka Rauda tafadamin ita har kuka ma tanayi, kema kuma kinayi har kuka kema kikeyi idan kina having your monthly flow" tashi tayi da sauri zatai sama hannunta yarike tareda fashewa da dariya, juyowa tayi ta kallai yanda yake dariya sai taji ya bala'in burgeta hakanan saitaji duk damuwam datake ji dazu ya kau sabida yana dariya, turo baki tayi cikeda masifa ta kalli yanda yarike mata hannu tace "nika saken ba kyau namiji nataba macen daba muharraman shiba, nika saken" tsayawa yayi yana kallon bakinta yanda takemai tsiwa kaman ba itace tagama lallashin shi dazu ba barkono kawai, murmushi yayi kafin ahankali a shagwabe yace "to ni karkije ko ina stay with me inba hakaba I will not be able to very well, kinji Anebaby" dauke kai tayi tareda gyadamai kawai ganin yanda yake mata wani shagwaba ahankali ta zauna kan kujeran shikuma yacigaba dacin abincin as usual ahankali kaman wani karamin yaro yana kallonta, tun tana kallonshi yanaci harta fara gyangyadi dantagaji kafin ahankali wani bacci mai dadi yay awon gaba da ita danta gaji sosai. Ture abincin yayi yadaura both his elbows akan table din yabuga uban tagumi yana kallonta, yanason Aneesa, yanaso ta yanaso ta sama da tunanin shi, she's just the definition of matar dayake so, dazaran ya shirya da Dady zai mishi maganan ta dan bazai taba bari innocent brave and fearless yarinya haka mai addini ta subuce mai ba, ahankali yaji tafara jan munshari ware ido yayi surprisingly this is the first time yake jin mace na minshari matso da kujeran dayake kai yayi kusada ita, lumshe ido yayi yanajin saukan munsharinta kan fuskanshi what is love without loving your woman's flaws? Ahankali yace "i love you girl" murmushi yayi kafin yamika hannunshi yadaura kan lips dinta dasuke abude firgigit ta farka tabude idanunta dake cikeda bacci tace "me haka kake tonona eh?" murmushi yayi yanuna mata stairs yace "muje naraka ki ki kwanta you are sleeping babyna" tashi tayi ahankali tana sosa ido tai gaba yana biyeda ita abaya har sama, dakinta tabude ahankali ta shiga, shigowa yayi shima yana kallon dakin yanda gadon kenan agyare, hijabinta tasa hannu zata zare tadago idanunta ta kallai yanda ya tsaya daga jikin kofa yana kallonta ahankali cikin muryan bacci tace "to kawuce kafita" gyadamata kai yayi yace "Alright gud night" juyawa yayi yasa hannu zai bude kofan saikuma ya juyo ya kalleta itama kallonshi take murmushi yamata murya chan kasa yace "I love you Fateema, Swt dreams" murmushi tayi tabude bathroom dinta ta shige akunyace hakan yasa yabude kofa yafita yasauka kasa yay hanyar fita, sauka idanunshi sukayi akan wayanta dakuma littafan ta datake assignment dasu,v karasawa wajen yayi tsugunnawa yayi ahankali yadebi littafan ya tattare tareda wayanta yay stairs hawa yay yayi sama, ahankali yabude kofar dakinta ya shiga daidai lokacin tabude bayi tafito tana sanye dawani spaghetti hand cotton half night gown baby pink, ihu tayi tabude kofan bayin takoma ciki da gudu shikuma ya tsaya yana binta da kallo murmushi yayi sosai yakara so ciki ya ijiye mata abubuwan nata kan gado sanan yawuce yafita tareda rufo mata kofa. [21/03, 17:46] Aishat Muhammad: Tadade abayi dudda taji budewan kofan shi amma taki fitowa sai daga baya sanan tabude kofan ahankali tadan leko ganin babushi yasa tasauke ajiyan zuciya tafito gabaki daya tai wajen kofan su da gudu ta kulle sanan tadawo ta kwanta kan gado tanaji wayanta na ringing taki dauka dan tasan shine kuma mugun kunya takeji tai magana dashi ahaka bacci yay awon gaba da ita. Kaman amafarki taji muryan Ammi na kiranta. "Aneesa, Aneesa wai bazaki tashi daga baccin nan ba" firgigit ta farka ganin yanda gari yay haske sosai har rana tafito ysa tazabura tamike tsaye, buga kofan dataji anayi yasa yakalli kofan tai wajen kofan da sauri tabude Ammi ce ta shigo tana sanye dawani black hadadden bakin riga taci gayu tabi Aneesa dake murza idanu da kallo tace "dan iskanci sai yanzu kike tashi iyye?" kaman zatai kuka ta janye hannunta daga ido tace "Ammi nagaji jiyane saisa bantashi da wuriba" "common wuce kije ki dauro alwala kizo kiyi salla kifito kisamen a kitchen" gyadama Ammi kai tayi tajuya tai bayi Ammi kuma tawuce kasa. Salla tayi tazura doguwan riga na atampa tafito a kitchen tasami Ammi tana girki, ahankali ta shigo tace "Ammi ina kwana" hararanta Ammi tayi tace "wuce kidau tsintsiya ki sharo ko ina har baranda, ki tattara takalmomin nan dasuka hargitse gefe daya" gyadama Ammi kai tayi tadau tsintsiya tafita tafara gyara falon tsaf har dining sanan ta shiga shara har zuwa bakin kofa takai sharan sanan ta kwashe ta kunna turaren burner dinsu dtazuba turare dakin yadauki kamshi sanan tadau tsintsiyan tabude kofa ahankali dan gyara varandan su kaman yanda Ammi ta gaya mata, idanunta ne suka sauka akan wata babban mota irin ta company mai suna Fitness Equip ana sassauke wasu manyan machines dabata san na meye ba agaban flat din Aliyu, hango mazan datayi yasa takoma daki hijabi tadauko tasaka sanan tadawo wajen idanunta ne suka sauka akan na Aliyu data ganshi tsaye kusada wani mutumi yana sanye dawani Beach 3quter dawani logo brown shirt ajikinshi magana yake amma yana hango ta yay shiru ya tsaya yana kallonta har saida mutumin da kemai magana ya juyo dan yaga meyagani me yake kallo dayasa yay shiru baya magana, dauke kai da sauri Aneesan tayi taduka tafara shara, kwala mata Aneesa taji anyi da sauri ta dago daga sharan datake, Abba ne tagani yana sanye da farar jallabiya da hula as usual shiga shi ta asuba ya tattaro yaran gidan gabaki daya harda Hajar dahar lokacin fuskanta yake a suntume, da hannu yamata alamu yace "zonan Aneesa" ajiye tsintsiyan tayi ahankali tafito ta karaso wajen tana kallon fuskan Dady ahankali tace "ina kwana Dady" murmushi Dady yamata yace "kin tashi lpy, kumuje ku gaida yayanku" Dady yay gaba duk suka dunguma suka bishi abaya hannunta Rauda takama tace "Aneesa how are you" batasamu ta amsa ba sabida kaiwa inda Aliyun yake tsaye da mutumin dasukayi Abba yajuya ya kalli Hajar ya mugun daure fuska yace "zoki gaida Yayanki" dayake duk iskancin ta tana tsoron Dady yasa tataho ahankali kanta akasa Aliyu ya zubamata ido yana kallonta, ahankali tace "ina kwana Ya Aliyu" ba yabo ba fallasa yace "fine, how was your night?" ahankali tace "Alhamdulillah, uhmm Ya Aliyu am sorry about yesterday" murmushi Dady yayi jin taji warning din dayamata, gyadamata kai Aliyu yayi yace "never mind" ahankali tace "thank you" dan murmushi ne ya subuce ma Aneesa sosai abin yamata dadi, da hannu Dady yace "oya Aneesa you and Rauda kuzo ku gaida yayanku" Rauda dai da gudu tafada jikin Ya Aliyu yau wace rana tazo taganshi freely, makalkaleshi tayi tace "Ya Aliyu gud morning" "ke cewa nayi ki karyashi" Dady yafada yana hararanta, ahankali Aliyu ya kalli Aneesan hada ido sukayi sanan ya kalli Rauda yace "ya ciwon cikin?" kaman zatai kuka tace "yadena" gyadamata kai yayi ya kalli Aneesan ahankali ta saukar da kanta kasa tace "ina kwana Ya Aliyu" batare daya kalleta ba dan yasan idanun Dady na kanshi yace "how was your night?" batare data kalleshi ba tace "Alhamdulillah" dan juyowa yayi ya kalleta yanda hijabinta yadan zame baya ana ganin gaban gashinta ga gashin goshinta ya kwanta sosai, kasa daurewa yayi ahankali ya tsugunna yadau Amal dake ta kallonshi yana mata wasa sanan yadan kalli Aneesan hada ido sukayi da hannu yamata alamu yace "ja hijab dinki gaba" da sauri Dady ya kalleta yace "yayanki yace kija hijab dinki gaba suman ki awaje Aneesa" jan hijabin tayi gaba shikuma Aliyu ya tsugunna yana wasa da yan kanenshi yaran sai washe mai baki suke Dady na murmushi ganin yanda yake murna Hajar kam kaman ta chakamai wuka takeji, kallonsu Dady yayi yace "to kuwuce aje a shirya school" ahankali Aliyu ya shashafa kan yaran yace "bye girls" yaja kunen Rauda yace "bye" washemai baki tayi tace "bye Ya Aliyu na" tajuya tabi bayan Aneesa sukai gaba, kallonshi Dady yayi yace "Gadanga na, sport zaka farane wanan kayan gym din daka sayo fa" daure fuska yayi yace "I don't wanna talk to you Dad" murmushi Dady yayi cikin kwaikwayan yanda yamai magana yace "haba Gadanga na har yanzu ba'a dena fushin da Dady ba, Dady fa yace a yakuri iyye, adan kalleni mana ko sau daya nai kewan yarona fa" murmushi ke cinshi amma ya danne yay kini kini darai shi adole fushi yake da Dady, murmushi Dady yayi cikeda son dan nashi yace _"Baba Aliyu mangyada baya bacci, ranan haihuwan shi ba wahala ko daya, yafado turus kaman namijin tarwada, tashi ingank...."_ fashewa da dariya Aliyun yayi tun kafin Dady yakarsa wakan his Dady is just the best, ahankali yay hugging Dady murya chan kasa yace "I love you old man" murmushi Dady yayi yadan tallabe keyanshi yace "I love you too yarona, my one and only Son, rigimammen yaro kawai" murmushi Aliyun yayi yadago sai a lokacin ma yatuna aikin da akemai kallon Dady yayi yace "stop calling me rigimamme in front of people Dad" dariya Dady yayi yajuya yana kallonsu yace "aikin me sukema haka?" dan yatsine fuska yayi yace "I want to create a gym ne, wanna start working out" haba Dady yakama cikeda mugun mamaki yace "working out, Aliyuuuu! Kaina zakai work out" murmushi yayi yace "yes, meet my instructor ma" yanunama Dady mutumin da suke magana dashi dazu, gaisawa Dady yay da mutumin Dady yakasa dena mamaki wai Aliyu ne zai fara exercise harda su gym instructor gareshi lallai, ikon Allah zaiga yanda hakan zaiyu yaron dabai jure wahala. _duk wanda yakaranta bai biyaba, Allah ya isa, chat me up in kinason book Dinnan 07012181461_ [4/5, 8:09 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 4️⃣1️⃣ Kallon Aliyun Dady yayi yana kokarin yagano wani abu dan shidai yasan inba wahayi akama Aliyu kowani abuba babu abinda zaisa yaron nan yatashi rana tsaka shi exercise zai fara, gyadamai kai yayi kawai dan he's not convinced yace "to shikenan kayi sauri kagama sai kazo kai breakfast abangaren Mummy ka, kobaka ma gamaba kazo kayi breakfast dan nafiso mudinga breakfast atare" gyadamai kai Aliyun yayi yana lashe lips da sauri Aneesa data tsaya tana kallonsu sabida yanda suka bala'in burgeta ta duka tafara sharan, Dady nason Aliyu so ko dabata taba ganin irinshi ba, shima Aliyun nason Dadyn shi, kuma wani irin soyayya sukeyi irin na yan gayu, irin soyayyan uba da d'a na kasashen waje dasuke gani a TV, ganin Dady yataho yasa ta tsayar da sharan, murmushi yamata ya shafa kanta yace "sannu da aiki yar albarka, my brave girl mara kuwuya" dan dariya tayi Dady ya iya wasa da yara, kofa Dady yabude ya shiga ciki itakuma ta cigaba da sharan tanadan satan kallon Aliyu, inda dane da tuni ta gama sharan dan barandan dabaida wani girma, dayake da abinda take kallo shiyasa bata gama ba. Motar data kawo kayan ne tai reverse tafice daga dakin, fitowa Aliyu yayi daga flat dinshi sanye dawasu kayan exercise na kampanin ceegar, purple rigane armless hoodie sai wani gajeren wando daya tsayamai a guiwa, yasaka sport shoes na Nike yafito yanadan kakkabe hannu yana kallon inda Aneesan take datai kaman bashi take kallo ba tana sharanta abinta nanko idanunta nakanshi, kallonshi instructor yayi yace "are we ready Leo?" gyadamai kai yayi with full confidence shi adole soyake ya burge Aneesa yau, wani adjustable dumbbell instructor nashi yadauka kaman yadau tsinke abinka da wanda aikinshi kenan yace "are you ready Leo, squat, spread your legs and give me your hands" squatting Aliyu yayi ya bubbude kafa kaman yanda instructor yayi agabanshi yamikamai hannu, ahankali instructor yasakama Aliyu dumbbell din ta hanyar dauramai a hannu yace "let's go, lift it up in the count of 3, one, two, three" wani irin ihu Aliyu yayi Instructor na zare hannunshi daga kan dumbell with yasakan mai nauyin duka, ko lifting dumbbell din up baiyiba yahau sakin ihu "auuchhh Daddddd, ahhhh hannuna, auuchhh" da sauri Aneesa tadago kai rike karfen barandan su tayi kaman zatai kuka tana kallon Aliyun dataga yay wani iri da hannu kaman hannunshi na shirin ballewa yana kiran Dady, the thing looks funny amma tausayi yabata dan tasan ita tasashi da yanzu yana zaman zaman shi, dariya instructor yayi yana gyara position din dumbbell din a hannunshi yace "oh common u can do it, is just 80kg dumbell fa, saika saba da wanan zan kaga 100kg dumbell, lets go, let go lift it up" kaman Aliyu zai sakin mai kuka ya girgiza kai a shagwabe yace "ni bazan yiba kacire mini kona kirama Abba na wlh" kyalkyacewa da dariya Aneesa tayi at this point the whole Aliyu thing looks funny wlh, bata taba ganin lazy namiji irin Aliyu ba ita yama akai takeson wanan mutum haka Allah na tuba ai koni zan iya dagawa sama, akwai shi a shagon madam ta backyard tafa taba dagawa fa kuma bawani nauyi koda yake dadai nauyi but ba sosai ba, kyalkyacewa da dariya tayi hartana buga kanta da brander abin yay kara da sauri Aliyu yajuyo ganin Aneesa ce ke dariya sosai tana kallonshi yasa ya kauda kai, kafin yakara waigowa da sauri hada ido sukayi ta daure fuska kaman ba ita ke dariya ba tamai alamu da hannu idan bakayi ba forget bazan aureka ba dinan, wani irin namijin ihu Aliyu yayi yay lifting karfen sama gabaki daya yana huci da baki kaman macen dake nakuda, yanda taga hannunshi na rawa kaman yana shirin sakinshi kasa jijiyoyin wuyan shi dana kanshi duk sun bullo tsabagen nauyin abinda yadaga kana ganinshi kasan yanacin wuya, tausayi taji yabata sosai daukan tsintsiyan tayi tabude dakinsu ahankali ta shiga dan bazata iya jure taganshi yana aikin wahala ba kuma ita tasashi. Daddy ne kadai zaune afalo yana kallon news ganinta yasa yace "ki shirya, anjima idan Yayanki yagama tarkacen training dinchan zansa yakaiki saikiyi registration din jamb ko, mamanki tacemin baki riga kinyi ba" murmushi tayi tace "to Abba" tawuce kitchen ta ijiye tsintsiyan sanan ta wanke hannu tazo tana taya Ammi aiki sinasir Ammi keyi da safen nan daga taji Dady yace yanajin cin sinasir shine tafara yi bamata fadamai shizatayi ba, sai around 10 suka gama tsaf Aneesa ta dinga fito da warmers din tana jerasu a dinning, waya Dady yadauka yakira Aliyu. "leave that training kazo kai breakfast" katse wayan Dady yayi saida Aneesa tagama ajiye komi a dinning harda cucumber zobo juice din da Ammi tayi sanan tawuce sama danta watsa ruwa, dakinta ta shiga bayi direct tawuce wanka tayi sanan tafito wata hadadiyar pink atampan da Dady ya saimata ta dauko tasaka an mata dinkin Riga da skirt daya kamata ya bala'in mata kyau, mai kawai ta shafa ko hoda bata tsaya shafawaba sabida kwala mata kira dataji Ammi tayi tace "ganinan zuwa Ammi" wani karamin hijabinta na zaman gida tadauko baki daya tsayamata acinya tasaka, sanan tafito ta maida kofan tarufe, tundaga saman takejin kamshin turaren Aliyu alamun ya shigo kenan ahankali take tafiya kanta akasa harta fito falon baki Ammi tabude zatamata masifa dan tuntuni ita suke jira basu faracin abincin ba gashi Dady zai fita Dady yadaga mata hannu yace "kinga bance kima y'ata fadaba bakiga wanka tayiba, zauna abinki muci abinci" Dady yay maganan yana nuna mata kujeran dake gefen na Aliyu, ahankali taja kujeran ta zauna, Ammi tadau plate mai kyau ta zubama Dady sinasir da miyan, tadau wani bowl tazubamai farfesun kayan ciki sanan ta kalli Aliyu tace "mezakaci son?" ahankali yace "coffee Mum" dan hararanshi Ammi tayi tace "nasan zakasha coffee namaka shi daman, but zakaci abincin dazai kama maka ciki" mug ta dauka ta tsiyayamai coffee sanan tamika mai zuma tace "gashi kasa daidai" da sauri Aneesa ta fizge zuman kafin ya amsa tace "Ammi cikawa zaiyi wlh ya iyacin zaki" wani irin kallo Ammi tabita dashi surprisingly, Aliyun ma dago kai yayi ya kalleta for the first time tunda ta shigo dakin, Ammi zatai magana Dady yace "ya akayi kikasan Aliyu dason zaki daughter? Aiko hakane, samishi kadan kinji" dan murmushi Aneesa tayi akunyace sabida kallon da Ammi keta binta dashi tasan sai tace nata Yaya2 akayi tasan Aliyu nason zaki, adan kunyace tadago kanta hada ido sukayi da Aliyun dake kallonta dauke kai tayi tamika mai zuman tace "gashi kasa" da sauri Dady yace "samai daughter na kinji" ahankali tasaci kallon Ammi ganin takoma gefen Dady tai zamanta abinta kaman ma bata ganinta yasa tajawo coffee Aliyu dake binta da kallo ta zubamai zuman daidai sanan ta juyamai ta turamai gabanshi tadan saci kallonshi tareda sakinmai harara, murmushi yayi yadau mug din yakai baki, Ammi tace "samai sinasir kema kisaka" zubama Aliyun tayi dayawa ta ajiyemai agabanshi sanan itama tazuba nata tadawo ta zauna, ahankali takecin abinci duk wani motsi dazatayi akan idanun Aliyu hakan yasama takasa cin abincin da kyau gashi yay shegen dadi girkin. Saida Dady yagama sanan ya kalli Aliyu yace "Son take Aneesa to inda zatai jamb registration okay, nizan fita saina dawo" dan dukowa yayi ko damuwa baiyi ba ya sumbaci goshin Mami rufe fuska da hijabi Aneesa tayi akunyace Aliyu yay murmushi aranshi yace "I will do more to you yarinya". Shafa kan Aliyu Dady yayi sanan ya shafa kan Aneesa yace "saina dawo yarana" ahankali Aliyu yace "bye Dad" "saika dawo Abba" Aneesah tafada ahankali tanacin abinci fita Dady yayi yarufo musu kofan duk suka gama cin abincin Aliyu ne yafara ture abincin kadan yarage dan girkin yamai dadi sosai Ammi ne tace "badai harka cinye ba" murmushi yayi yace "nakoshi Mum, bari naje nai wanka" ya kalli Aneesa yace "get ready" da sauri Ammi tace "wlh kaman kasani dan wanan wasanta yay yawa Aliyu" daure fuska Aneesa tayi tareda turo baki Aliyu yay murmushi yawuce yafita, saida Ammi taga yarufo kofa sanan ta kalli Aneesan tace "ya akayi kikasan yanason zuma harda fizgewa?" sosai gabanta yafadi kasa magana tayi, wani irin kallon da Ammi tamata yasa batasan lokacin datace ai uhn jiyane da ina assignment anan falo ya shigo yace namai coffee idanunshi sunyi ja sun kumbura shine namai naga yanata tula uban zuma ciki fa" wani irin kallo Ammi tamata saikuma bata karacewa komiba tace "tashi ki kwashe kayan nan kikai kitchen kibar wanke wanken kije ki sako proper hijabi kizo kutafi wajen jamb registration din" tashi tayi ta shiga hade plates din takai kitchen sanan tadawo takarasa kwashe sauran tawuce sama, wani baby pink hijabi tajawo har kasa tasaka sanan tazauna bakin gado tasa safa tadau Jakarta tasa wayanta da kudin datake dashi dubu ta jefa ajakan tadau jakan ta rataya she looks damn cute dudda babu kwalliya akan fuskanta banda mai kadai data shafa, fitowa tayi tawuce dakin Ammi a kwance taga Ammi da alamun kaman bacci takeso tayi ganin Aneesa yasa ta tashi zaune tace "harkin shirya?" "hijabi kawai nasa da safa" gyadamata kai Ammi tayi tajawo Jakarta yan dubu daidai tajawo tabata guda uku tace "gashinan kirike incase, ki kama kanki banda rawan kai, inkin dawo kitunamin yau zamu kira su Baffan ki kinji" murmushi tayi tace "to Ammi na, Ammi yaushe zanje hutu gidansu Ihsan din Momma" idanu Ammi ta ware tace "tooo su Anty Aneesa manya, yaushe kika fara islamiyyan da zaki fara fashi? Keda kije koda nan da chan ne sai kunyi hutun islamiyya da hadda, so nake ki natsu ki haddace Al Qur'ani kinji Aneesa kafin tsayayyen miji yafito" akunyace tarufe fuska murmushi Ammi tayi tace "kunyan gulma tashi kije Aliyu na jiranki awaje saikin dawo" gyadama Ammi kai tayi tatura kudin ajaka tawuce tafita. Ahankali tabude kofar flat dinsu daidai lokacin Aliyu yabude kofar flat dinshi yana sanye dawani dark blue fitted jumper data mugun haska farin fatanshi, hannunshi rikeda wayanshi kiran iPhone 11 sai key motar shi, kallon juna sukayi na almost a minute kafin Aneesa tafara dauke kai, wani sabon loafers dinta dake kan shoe rag din bakin kofansu ne tadauka tazauna ahankali kan dakalin tasaka takalman dasuka ma dan karamin kafarta kyau, mikewa tayi tafara tafiya anatse tana saukowa Aliyu daya tsaya agaban motan yabude bangaren dazata shiga ya tsaya yana jiran takaraso, hardewa kafafun ta suka shiga yi tsabagen yanda yake kallonta, karasowa tayi har inda yake atsaye dagokai tayi ta kalleshi tareda turomai baki tace "nikadena kallona saikasa ka nafadi" tai maganan tana shiga motan ta zauna akan kujera, ahankali yasa hannunshi ya tattare hijabin nata yace "ke kadai idanuna suke gani, haka kuma kece abincin su, barka da zuwa gimbiyar zuciyata, the only woman that owns Ali Gadanga Gusar Yaki, I can't wait to make this yummy yummy barkono girl mine" da sauri tadago kai ta kallai zatai magana kuma saita dauke kai sabida yanda yacika mata ido, dan murmushi yayi yazagayo yanadan yatsine fuska sabida yanda hannunshi kemai ciwo sosai, shiga motan yayi ya kunna duk yana murmushi, ahankali batare daya kalleta ba yace "kin tuna ranan dakika fara shiga motan nan kina kuka wiwi kaman ba Aneesa barkono ba" da sauri tadago kai ta kallai jan motan yayi yafita daga Gate din gidansu da aka bude, ahankali tace "waye barkono?" kyalkyacewa da dariya yayi ya kalli fuskanta gani yayi tadaure fuska, ahankali yace "you are my barkono, tunda kikama motana wankan kasa nace toooo fah" murmushi tayi ta dauke kai tana kallon hanya, bata kara cemai komiba harsuka kai wajen wani babban cafe ne acikin baze University, parking yayi yaciro wayanshi yakira wani number ba'a dadeba saiga wani mata shi yafito yazo har wajen motan Aliyu. _duk wacce takaranta batare data biyaba Allah ya isa_ [4/5, 8:09 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 4️⃣2️⃣ Not edited Knocking glass din yayi Aliyu ya saukar da glass din kasa cikeda girmamawa matashin yadan dukar dakai yace "barka da zuwa Ya Aliyu, ya hanyar saukar yaushe agarin" dan murmushi Aliyu yayi yace "nadan kwana biyu, ya Umma?" "tananan lpy" dan ajiyan zuciya Aliyu yasauke yace "I brought Hajiyata, jamb registration mukeso muyi" da sauri guy din yace "masha Allah mu shiga daga ciki amata Ya Aliyu shine harsai katambaya wlh kafi haka muje ciki" yay maganan yana budema Aliyu kofan fitowa ahankali Aliyun yayi yazagaya yabude ma Aneesa murya chan kasa yace "let's go" gyadamai kai tayi tasanya kafa ahankali tafito gaba mutumin yayi Aliyu da ita suka bishi abaya suna tafiya dai dai looking sweet, sai kallonsu student dasuka cika wajen suke wani special daki mutumin yakaisu yabasu waje suka zazzauna sanan yakawo form din yabama Aliyu da byro cikemata komi Aliyu yafara tana fadimai saida yakai wajen date of birth da gangan yadago kai ya kalli fuskanta yace "your date of birth" dauke kai tayi ta shiga wasa da yatsunta ahankali tace "20yrs, march 1st aka haifan" wani irin murmushi yayi mai sauti dahar ita saida taji kunya taji shikenan yanzu zai dinga mata kallon wata yar yarinya, ko 1 hour cikakke basu bata awurin ba suka gama komi aka bata slip dinta ya karba sanan suka fito yabude mata mota ta shiga tana daure fuska sabida yanda taga anata kallon Aliyun shiga motan shima yayi yana yatsine fuska jikinshi namai ciwo bana wasaba, zama yayi sanan yatada motar sukabar wajen, agaban wani babba super market yay parking, kashe motan yayi yazagayo ta inda take yabude mata fitowa tayi ahankali tana kallon wajen hannunshi yamika mata hararanshi tayi akunyace hakan yasa yay gaba tana biyeda shi suka shige ciki, siyayya yadingayi harta dinga mamaki wayake ma siyayya haka, ya kwashi gowns na yan gayu da idan vatai mistake din lissafi ba zasu kai 16 ya kwashi kayan bacci da kayan kwalama sanan yabiya kudin komi aka kwashe musu suka dawo mota yatada motar gyangyadi tafara ya girgixa kai kawai yacigaba da driving a binshi har gida horn yayi aka bude musu ya shiga Maman su Rauda ce agaban flat dinta da Rauda agefenta dake mata rubuce rubuce, bin motan sukayi da kallo, parking yayi yafito yazagayo yabude side din Aneesa yana murmushi, ahankali tafito da kafafun ta, turomai baki tayi tace "to ka matsa so kake nabuge ka" dan shiru yayi yana kallon fuskanta, murya chan kasa yace "kinsan wani abu?" da sauri ta girgixa mai kai tace "menene" murya chan kasa kaman maison yin gulma yace "ina sonki sosai Aneesa, yau zan fadama Dady, nakosa na aureki" murmushi tayi tarufe fuskanta da hannayenta tace "nidai ka matsa na wuce" ahankali yace "bakice kina sona ba yau?" batare data bude fuskanta ba tace "kai da kake ta ihu ne kanka dan dauki dan karfe ne zance inaso hu'um, nisai kadawo mai karfi kaman zaki sanan zance ina sonka" ahankali ta zare hannunta daga fuskanta tadan kalli fuskanshi yanda yake kallonta da shagwababbun idanun nan tace "inaso kazama my lion, Boldest and bravest saida aji tsoranka badai ka kajiba, baka ganni ba, kataba ganin power na kuwa?" da sauri ya girgiza mata kai yana danne dariyan dayake ji, kyawawan idanunta tadazan zaro tace "kai namiji ne dana nunama, amma inada babban power, kaga ko a bakery mu in a day sainai baking su meat pie da cakes na buhu data saisa nakeda karfi, ranan nan nakusan yima Fatima duka" da zaro ido yayi surprisingly gyadamai kai tayi tace "yes tsokana take takan Yusuf security saurayinta namin magana toni mai ruwana dashi ninace yazo yamin magana aiba nibane ko?" ta kalleshi tana jiran amsa, gyadamata kai yayi tacigaba da zuba tace "shine tazo aiko nadau babban bowl nabita da gudu tafita daga bakery" ta kyalkyace da dariya harda tafi, this is the first time take sakin mai surutu haka ta masifan burgeshi ahankali yakira sunanta. "Aneesah" tsayar da dariyan tayi tadago kai ta kalleshi, wani irin luu yamata da ido ahankali yace "I love you so much, I will tell Dady about our love yau" ta gefenshi tayi tai hanyar flat dinsu da gudu tana murmushi ko lura dasu Mama daketa kallonsu batayi ta shiga flat dinsu, Booth Aliyu yabude ya kwalama mai sharan tsakar gidansu kira kayan daya saima Aneesa yanunamai flat dinsu yacemai yakai shikuma yawuce flat dinshi dan bacci yakeji sosai. Kayan da Ammi taga an shigo dashi yasa ta kalli Aneesa tace "wanan kayan fa" dan zaro ido tayi kaman wata mara gaskiya tace "nima bansani ba Ammi nadaiga yanata siyansu dazu" ajiyan zuciya Ammi ta sauke tana tunani saikuma ta kawad da tunanin hala Alhaji yace yadingayin haka, koma bahakaba yaron nada hankali danya saima Aneesa abu bawani abu bane dukansu Dady yarike a matsayin y'ay'a a yanzu. Karfe hudu driver ya kwashe su zuwa islamiyya koda daddare data dawo batama iya tsayawa taci abinci ba sai bacci, da Ammi ma ta shigo tadata suzo suci abinci kasa tashi tayi tai nisa a baccin haka Ammi tafito tafadi ma Dady da Aliyu, abincin da Aliyu bai iyaci da kyau ba kenan sabida bata a wurin yaso yaga fuskarta kafin yay bacci amma baiganta ba, ture abincin yayi yamike tsaye da sauri Ammi tace "ina zaka bakaci komiba ai" murmushi ya kakalo ma Ammi yace "na koshi ne Mum, ban wani jin yunwa, saida safe ku" "say your prayer before sleeping okay" gyadama Dady kai yayi yawuce yafita. Yau gudun kar Ammi tamata fada da sassafe ta tashi tai salla tai karatun Al 'Qurani saida gari yay haske sosai sanan ta shiga gyaran gidan har zuwa kasa, a kitchen taga Ammi na hada breakfast ahankali tace "ina kwana Ammi na" "kin tashi lpy yi sauri kikarasa gyara falon da baranda sai kizo muhada breakfast inaso kiyi wanki kyau kayan wankin mu sundan taru" gyadama Ammi kai tayi tacigaba da gyara falon harta fitar da sharan waje Aliyu tagani kan 34 degree hyper extension yana excerise yanda taga yana nishi saida hawaye yatarun mata a idanu, he's doing all this sabida ita, lumshe idanu tayi ahankali tace "ina sonka sosai Ya Aliyu na, I love you wlh" tsince yan datti gaban dakin tayi dan bataso ma yaganta tabude kofa tadawo daki, kitchen ta shiga alalen gwangwani taga Ammi nahadawa shidai Dady bai cika wani son abincin yan gayun nan as breakfast ba yafiso yaci lafiyayyen abinci a gida wanda koyaje office bazai damu dawani abinci ba, shi dama aka'ida sai biyu yakecin abinci safe da dare bayacin na rana awurin aiki, yau shida kanshi yacema Ammi tamai alale na gwangwani yana bala'in jin dadin girkin Ammi shidai he's so lucky Ammi is just good takowani fanni in bed hulala Ammi is a killer, a girki kuma wuhuhu she's a murderer, dan she murder anything she cook karyane kace kaci bai hadu ba, wuraren 10 suka gama Aneesa ta jera komi a dinning lafiyayyen alalen manja ne na gwangwani da akayi da kifi sai kunun gyada mai kauri, sai ruwan sanyi irin abincin nan ba'a hadashi da juice, sama Aneesa takoma dantai wanka Ammi kuma tadau waya takira Dady, ba'a wani jimaba Dady ya shigo sanye da suit necktie dinshi a hannu rungume Ammi yayi a kunnenta yarada mata "I will miss you yau da daddare, Ina kaunar ki yallabiyata, kin gamamini alalen?" gyadamai kai Ammi tayi takama hannunshi takaishi kan table zama tayi ta zauna a gefenshi ahankali yace "ina yaranmu suke?" daidai lokacin Aliyu ya shigo ya watso ruwa yasa jeans da riga murmushi Dady yayi yace "oh jama'a Gadanga na yadage, yaro duk yabi yanabama kanshi wahala iyye" murmushi yayi yaja kujera yazauna yana kallon Ammi yace "good morning Mum" "morning Aliyu, sannu kaji, Son anya baza'a rage excerise dinan ba kuwan yamaka yawa?" girgixa mata kai yayi yace "Mum ni inaso nayi please karki hanani" cikeda so Ammi tace "don't worry, kacigaba but saisa saisa okay" "sure Mum" murmushi Dady yayi yana sama Ammi albarka a ranshi, ahankali Aneesa ke saukowa maroon hijabi tasa har kasa, kafeta da ido Dady yayi for the first time hakanan saiyaji yama Aliyu sha'awan yarinyan, Aneesa nada natsuwa gata ustaziya, har cikin gida yawo take da hijabi, karasowa tayi akunyace ganin kowa na kallonta tace "ina kwana Abba na" cikeda fara'a Dady yace "kin tashi lafiya yarinyar Abban ta" Aliyu tadan kalla kafin ta dauke kai tace "ina kwana Ya Aliyu" myrya chan kasa yace "how was your night little sis" murmushi daga Ammi har Dady sukayi jin sunan daya kira Aneesa dashi kafin Ammi tamike tai serving kowa sanan aka shiga cin abincin Aliyu da Dady santi kawai sukeyi, Dady ne yagama yafara musu sallama yatafi office sai Aliyu shima sallama yama Ammi yatafi flat dinshi soyake yasake wanka da ruwan zafi dan jikinshi ciwo yakemai na bala'i. _duk wacce takaranta batare data biyaba Allah ya isa ban yafeba, in kinason book dinan kimin magana ta watsap 07012181461_ Clearing dinning Aneesa tayi ta shiga kitchen dinsu tai wanke wanke ta gyara ko ina tsaf sanan ta shiga dakin Ammi kayan Ammi dasukai datti ta kwashe a basket sanan tawuce nata dakin ta kwaso nata kayan tsaf sanan tafito tazura hijabi, afalo taga Ammi zaune tana duba wani littafin azkar tace "Ammi natafi wanki a laundry" kallan kayan wankin Ammi tayi tace "banda neman tsokana kowa kika gani a laundry ki gaidashi banson hayaniya nasan halinki Aneesa banda neman tsokana" dariya tayi tace "Ammi aini baruwana dasu" tabe baki Ammi tayi tace "ki gayama wanda baisan halinki ba masifaffa, wuce kitafi" fita tayi daga dakin tana dariya tai hanyar laundry da Dady yanuna musu yace "anan zasu dinga wanki" shiga laundry tayi babu kowa sai manya manyan washing machines har guda uku na LG, girgiza kai tayi tace "masu kudi na sha'ani ahaka still yan wanki ke zuwa suyi, inada wanan agidana ai bana bukatan masu wanki" tsayawa tayi agaban washing machine din tana kalle kallen neman yanda ake kunnawa dan wlh bata iyaba, wani button ta danna wani irin kara da washing machine din yayi batasan lokacin data saki wani irin ihu tarugo da gudu gab taci akaro da mutum atare daga ita har Aliyun data bangaje suka saki ihu. "auhhhh" rike ciki Aliyu yayi kaman zaiyi kuka yace "wayyo Allah na marana, ta tayarmini da ciwon mara na" dudda tana fama dajin zafin bigewan datayi amma bai hana yanda Aliyu yay kaman zaiyi kuka yana cewa wayyo Allah ta famamai ciwon mara bata dariya ba, wani irin fashewa tai da dariya hakan yasa yay shiru yana dafe maranshi yana kallonta yay kaman zaiyi kuka yay kini kini da fuska murya chan kasa yace "ni kin fama min ciwon marana sanan kuma kinamin dariya" sake ware manyan idanunta Aneesa tayi cikeda dariya tace "to maza na ciwon mara ne" tasake kyalkyacewa da dariya, ganin yanda take dariya gwanin ban sha'awayasa a shagwabe yace "ai is because of sit up din danake yi na exercise ne yasamin serious abdominal pain, its hurt badly" tsayar da dariyan tayi tana kallonshi yanda yay maganan ya mugun bata tausayi ahankali tace "sorry kaji" gyadamata kai yayi yana kallon fuskanta kafin kaman sun hada baki atare sukace "what are you doing here?" dariya dukansu sukayi ganin sunyi magana iri daya atare, da sauri Aneesa tace "I go first, nazo nai wanki ne kaifa?" dan yatsine fuska yayi yana kokarin mikewa tsaye yace "Dady yace nazo nadubamai wani necktie anan" kallonta yayi yace "mesaki gudu haka?" washing machine din data kunna ta nunamai dake kara har lokacin, karasawa wajen yayi ya saita mata komi ya kalli kayan data kwaso a basket ya juye a washing machine din sanan yarufe yana kallon fuskanta kaman yau yafara ganinta, murguda mai baki tayi tace "nika dena kallona" _duk wacce takaranta batare data biyaba Allah ya isa_ Matsowa yayi kusa da ita yakawo bakinshi daidai saitin kunnenta ahankali yace "I wish I can, I love you so much Anebaby, bakice min kinasona ba" murmushi tayi tareda juyamai baya ahankali tace "mesa baka zuwa aiki kullum kullum kana gida eh?" ahankali shima kaman yanda tai magana yace "gajiya nakeyi, saina kara girma zan fara aiki" dan kallonshi tayi saikuma ta dauke kai tace "ni kadinga zuwa aiki, I want you to be my strong working class Man, inta kallonka inajin dadi". [4/5, 8:09 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 4️⃣4️⃣ _duk wacce ta fitar min da book waje batare data tuntubeni akan hakan ba Ban yafemiki ba_ Ahankali ta debi guda biyu tasa mata a plate din tabata karba Maman su Rauda tayi tace "wow Allah amfana Aneesa, gako pancake din so fluffy daga gani yaji su baking powder, naji gidan na kamshin kunun gyada kunyi kunan gyada ne?" ganin yanda Aneesa ta tsaya tana kallonta yasa tace "don't mind me fa, abinki dame karamin ciki Alhaji baya barinmu mu sarara wlh yanzu haka mamaki ma nach....." da sauri Aneesa tace "Ak....akwai kunun gyadan, uhmm munyi" danko kadan batason taji karshen maganan banzan da Maman su Rauda ke mata, murmushi Maman su Rauda tayi ganin tai accomplishing abinda takeso tayi tace "to ina kunun yake nadan diba?" ahankali Aneesa datai flipping pancake din dake wuta tace "yana kan dinning a falo" da sauri Maman su Rauda tace "dan dauki kofi ki debomin kinji yar albarka yabiyabimin rai karkima yaron cikina rowa yafito sa tabon rowan ki" murmushi Aneesa tayi tace "to" cup tadauka tawuce tafita daga kitchen din. _duk wacce takaranta batare data biyaba Allah ya isa_ Da sauri da sauri Maman Rauda ke warware kullin zanin ta taciro wani katin magani dakeda kwayoyi yan mitsi mitsi, ahankali ta ballo guda daya ta jefa a coffee da Aneesa ta zuba a cup wanda tasan na Aliyu ne, balle wani kwayan maganin tayi ta jefa cikin kullin pancake din ta danna ciki da sauri ta tura maganin cikin zaninta daidai Aneesa ta shigo rikeda cup din kunun gyadan da sauri ta tare Aneesa ta karba tana murmushi tace "Allah yamiki albarka, bari naje dashi nagode, wanan kamshi haka" bude kofan backyard din tayi tafita ranta fess agaban babban bin dinsu ta taka marfin yabudu ta jefa pancake da mug din kunun ciki tai gaba abinta tana kakkabe hannu tace "yauce ranan ka ta karshe aduniya Aliyu, lemme go and call Nazif akwai muhimmin abinda nikeso yamin". _how to subscribe_ _zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment ta watsapp number na 07012181461, zaki iya turo katin MTN dari uku idan bakida banki_ Agurguje Aneesa ke karasa soya pancake din sai turo baki take dan yanda tabama maman su Rauda biyu saitaga kaman bazai ishi Aliyu ba dan idan akwai abinci guda daya dataga yanaci da mugun yawa shine pancake dinta, karasa soya kullin dayarage tayi tai guda uku dasu sanan ta kashe gas ta wanke roban kulin da pan din Agurguje tadau tray tahada coffee da har yanzu ke tiririn zafi da pancake plate din akai, tsamai sliced raspberries asama sanan tazubamai honey tadauka tai dinning ta ijiye sanan tadau wayanta dake kan dining kiran layinshi tayi kaman zai katse sanan ta dauka, ahankali tace "your pancake is ready kazo kaci kaji" murya chan kasa yace "I can't come Baby am sick" wani irin faduwa gabanta yayi da sauri tace "subhanallah menene Ya Aliyu meke maka ciwo?" murya chan kasa yace "just stomach ache, ki kawomin naci am so hungry" da sauri tace "okay halama yunwa ne yasa stomach kema ciwo, yau kadade bakai breakfast ba, sorry kaji" tafada cikeda tausayin shi tareda katse wayan ta ijiye kan dinning, tashi tayi tai kitchen tadauko plate da kuma karamin plate tadawo tarufe pancake din sanan tarufe mug din, tadau hijabinta dake kan kujera tasaka sanan tadau tray tafita, slippers tasaka tasauka kasa tai hanyar flat dinshi gabanta nafaduwa sosai, sallama tayi ganin babu kowa afalo sai TV dake aiki a tachan ball yasa tai hanyar bedroom dinshi gabanta nafaduwa still, ahankali tai knocking muryanta nadan rawa tace "U...uhm Ya Aliyu nine, nakawo ma kana ciki in shigo?" murya chan kasa kaman wanda ke shirin suma taji ance yes, ahankali tabude kofan, dakin duhu bamata iya ganin ciki sosai kodan sabida tafito daga rana ne oho, maida kofan tayi tarufe tanadan kyafkyafta ido dan bata gani sosai tace "Ya Aliyu bangani sosai" dan shiga dakin tayi kaman 3 steps sanan ta tsugunna ta ijiye tray abincin awurin tamike tsaye tana tattaba bango kokarin neman switch din kunna wutan dakin danso take taganshi ta bala'in damu, hannun mutum dataji kan waist dinta tacikin hijabi yasa da sauri ta saki hannunta tajuyo azabure dan ta tsorata, kafin ma tasan meke faruwa taji an daga hijabinta sama an shige ciki anwani irin rungumeta da karfi ana nitsar da fuska a kirjinta, wani irin faduwa gabanta yayi sabida yanda taji ana mata gashi jikinshi zafi kaman wuta, da sauri tashiga tureshi tace "Ya Aliyu me haka kasakeni? Baka da lafiya jikinka mugun zafi" make mata kafada yayi yana kara tura kanshi akan boobs dinta yasa hannu ya yaye hijab dinta duka ya yar akasa, sosai jikinta yahau rawa tama rude tasa hannu tana ture kanshi daga kirjinta tana gab da sakin kuka tace "dan Allah Ya Aliyu kasakeni naje nakira maka Abba akaika asibiti wlh bakada lafiya kaji" da muryan shi data shake sosai yace "please Anebaby let me play with you cikina, my stomach hurts badly, it will stop idan nayi, you are my wife u are all I got" da sauri ta girgixa mai kai tace "a'a wlh kasaken ni am not your wife" ahankali yake running hand dinshi abayanta harya sauke kan hook din bra dinta tabaya ya shiga kokarin cirewa, cikin wani irin mugun rudewa takira sunanshi "Aliyu! Ya Aliyu stop am not ur wife, kaga karkaja najimaka ciwo, I don't wanna hurt you kasandai bakada karfi ko" kokarin cirewa dataji yanayi kaman baimasan metagama cewaba yasa ta tureshi daga jikinta da karfi baya yayi tangal tangal kaman zai fadi hakan yasa da gudu tajuya zata fita wani irin fizgota yayi yasake shigewa jikinta tareda sakin mata kuka ahankali akan kirjinta yace "please Aneesa lemme touch your breast, please kinga bantaba ganinsu ba, please wlh dazaran nataba zan barki kitafi babu abinda zan miki I swear, please lemme touch your boobs" yanda yahaukace mata ya rirriketa gam ko motsi bata iyawa yana mata maganganun banza da bamataso taji yana mata kuka yasa tasaki salati. "innalillahi, Ya Aliyu, you are not my Yaya Aliyu danake so, bakai bane, kasa ke ni wlh kona wanka maka mari banza kawai!!!" bamatsan lokacin data zageshi ba tsabagen mugun haushin dayabata, ba karamin tabashi zagin datamai yayiba cikin muryan kuka sosai ahankali yace "nine banza Aneesa?" cikeda tsiwa tace "yes, kai banza ne, in fact you are very very stupid, how dare you took off my hijab and try to touch me eh? Common ka sakeni kona mugun tsinka maka mari kazaci niyar iskace dat u can do anyhow dani, banza kawai, dalla chan kasaken stupid boy, banza kawai" ahankali yasaketa dan zagin yamugun shiganshi baitaba zaton zata iya zagin shi hakaba no matter what, kwanciya yayi ahankali kan gadon yajuyamata baya yarike cikinshi dayake ji kaman zai fashe yasa dayan hannu yana goge hawayen dake zubomai, wani irin mugun tsaki taja ta kunna bedside lamp, dakin yay dan haske hijabinta tadauka daya yarmata akasa tasaka tanajin yanda yake fitar da sautin kuka chan kasa dahar zuciyanta takejin yanda yake kukan amma haushin shi ya rinjayi tausayinshi tajuya tafita daga dakin da sauri saikuma tasa gudu tabude kofa tafita daga flat dinshi da gudu tai flat dinsu sai dakinta kan gado tafada tasaki kuka sosai...... Duk wacce takaranta batare data biyaba Allah ya isa, pay aduniya or pay alahira🤷🏿‍♀️ duk wacce ta watsamin book waje batare da izinina ba ban yafemiki ba har abada. Yakai almost 30min yana kuka, ya tsani raini, ya tsani zagi, and abinda Aneesa tamai yau is a total raina, _Banza kawai, you are very very stupid, zan tsinka maka mari, zan mugun tsinka maka mari stupid boy_ duk shi kadai tama uban zagin nan, jin kanshi na neman fita yasa yatashi da kyar ya lallaba yadau paracetamol dake kan side drawer shi ya balla ya jefa abaki sanin babu kyau shan kagani babu komi acikinshi yasa yamika hannu yadauki coffee data kawomai dake kan tray dudda baiyi niyyan cin abincin ba yakafa abaki daga kwancen dayake saida ya shanye duka sanan ya yar da cup din kasa, yaja bargo yana lullubewa dan bala'in zazzabi da ciwon cikin fitina ke nukurkusan shi kaman zai mutu. _next page, anjima da magrib, in sha Allah_ [4/5, 8:09 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 4️⃣3️⃣ Dan shiru yayi na yan seconds kafin ahankali yace "is that all you want namiki koda wasu abubuwan kuma?" da sauri tajuyo tai facing nashi tace "kaga ko inaso da asuba idan katashi kaje mosque kai sallan ka a jam'i bayan ka idar kai azkar kai karatun Al 'Qur' ani saika dawo gida ka chanza kaya kazo gym kai training sosai harsai zufa ya wanke ka sanan saikaje kayi wanka, dazaran kayi wanka saika shirya office saika shigo flat dinmu na ganka naji dadi araina sai muyi breakfast tare, bayan munyi breakfast tare saiku fita tareda Dady katafi office, around 4 idan kadawo kai wanka ka chanza kaya saika fita ball irin yanda samari sukeyi da yamma sai bayan magrib saika dawo gida kasake yin wanka kahuta shikenan abinda nakeso" tamai wani irin murmushi tana kallon fuskanshi, shidai inhar zai dinga ganin wanan murmushi a fuskanta always inkuma har abinda takeso kenan zai iya mata kome takeso aduniyan nan, he love he has for Aneesa knows no boundary, lumshe ido yayi yabude yace "shikenan I will do anything for you Fateema na" murmushi tayi akunyace tana boye fuska murya chan kasa yace "kinsan ni menake so kimin?" da sauri tadago kai ta kalleshi tana girgizakai, ahankali yace "banson kikarama any namiji magana in your life, kowani taimako ko help kikeso komin ina nake ki kirani I will come, banson kowa ya rabeki, zan iya kashe duk wanda yazo yace yana sonki, kisa har lahira, u are my wife Aneesa, Ke gonata ce baby wanda ya isa yazo yace zai shiga gonata ko zai hada wata mu'amalat da ita, promise me I will always be the man u will always love till eternity" gyadamai kai tayi ahankali murya chan kasa tace "namaka Alkawari Ya Aliyu na" murmushi yamata yace "inaso nafada ma Dady ina sonki I want to marry you" makemai kafada tayi alamun a'a, kaman zaiyi kuka yace "why now?" ahankali tace "kaga Ammi na da Abban ka basu dade dayin aure ba mubari sundanyi kwana biyu saimu fadamusu, kumani inaso nai jamb har University nafara ko 100 level ne saimuyi aure" girgiza mata kai yayi kaman zai sakin mata kuka yace "zan iya jira kiyi jamb din tunda ending of this month ne but bazan tsaya jiranki har kifara University ba, ni nakosa nai aure, nakosa kizama matata ki haifan mini plenty babies" murmushi tayi akunyace zai sake magana washing machine din ya shiga kara din din din, alamun yagama wankin tass, kashe machine din yayi yaciro mata kayan yasa mata a bucket yace "muje backyard muyi shanya" daukan mata bucket din yayi itakuma ta dauki empty basket din suka fita har sunkai wurin kofan fita tace "laaa Ya Aliyu ka manta bakadau neck tie din Dady dayace ba" murmushi yayi yace "bakin mantan dani duniyan danake ba, am coming" ajiye bucket din yayi yawuce yakoma ciki tanabin bayanshi da kallo ganin haryadan soma chanza mata daga fara excerise dinshi, akasa ya hango necktie din kusa da kofan wani dan daki haka da suke zuba su omo da hypo abubuwan dai wanki , tsugunnawa yayi yace "gat u" yadauka harzai tashi idanunshi suka sauka kan kafafu hudu tacikin dakin omon, da alamu akwai mutane a wajen kenan all maganganun dayayi da Aneesa angama saurara kafafun babban mace dana yarinya dayagani ne yasa bai bude kofan ba yatabe baki yamike tsaye yasami Aneesa abakin kofa sukai backyard a binsu ko ajikinshi. Ahankali Mama tabude kofa tafito Hajar datai kini kini da fuska biye da ita tace "nidama Mama naga yanda yake yawan kallon yarinyar, harda jiyama dasuka dawo, ashe sonta yake saisa ya wulakanta Nafisa" shiru Mama tayi tayi mugun nisa atunani, tabata Hajar tayi tace "Mama kinko maji menake cewa kuwa? Tunanin me kikeyi haka?" kallon Hajar Mama tayi for few seconds tace "Hajar lokacin koyama Aliyu lesson yayi and yarinyar nan dakike gani is what am going to use, shekara da shekaru ina harin yaronan Allah bai bani damaba yau da Allah ko yasa mukaji conversation dinsu is a sign cewa kome zanmai yanzu zanyi nasara" murmushi Hajar tayi cikeda jin dadi tace "Mama ki ramamin dukan da mugun yamini, sanan ki rama hana auren Rauda dayayi da Nazif," gyadamata kai Mama tayi tace "uwa ta auri uban d'a, idan kuma nabari d'an ya auri yarinyan uwan aiza awayi gari mun rasa komine, duka kadaran mahaifinku maidama Aliyu da yarinyar nan su ubanku zaiyi to bazata yuba" dan rage murya tayi kafin tace "kawo kunnenki kiji Hajar" da sauri Hajar ta mikama Maman nata kunne cikeda kosawa taji me maman zatace, wani magana maman tafadi mata akunne a mugun tsorace Hajar ta fizge kunnenta ta kalli fuskar Maman tata tace "Mama kisan kai?" rawa jikinta yafara tana girgizakai tace "a'a gaskiya Mama, kema kinsan banson Ya Aliyu, na tsaneshi sosai kome zamumai mumai banda kissan kai Allah yahana wlh, a'a I always support you Mama kema kin sani but wanan no, kashe shifa Mama zamuyi how? Haba kashe rai nidai a'a Mama" wani mugun harara Mama ta watsa mata tace "dan ubanki kina dagamin murya so kike ajimu?" da sauri tace "sorry Maman mu, ai babu kowa a wurin, mama kinga dai karki kara furta maganan" dan dariya Mama tayi tana kara kallon koina ganin babu ko mahaluki daya yasa tace "listen to me jor, angayamiki banda hankaline? Bakiji kalmata ba zamuyi amfani da yarinyar nanne babu ubanda zaima san damu, we are going to use one bird to kill two stones, kinga dai yanzu daga maman ta har babanku babu wanda yasan da soyayyan su ko so is a good thing gwara mu aiwatar da abin kwanan nan tun kafin asan da suna soyayya, kawo kunnenki kiji plan dina" kunnenta Hajar tabata Mama tamata wasu maganganu dagokai tayi tareda gyadama Maman tasu kai duk tai wani iri harga Allah batason abinda Mama ke shirin aiwatar wa but Yaya zatayi hannunta Mama taja sukai daki tace "don't forget abinda nafada miki yanzu aikin ki shine samusu ido and watch all their moves, kibar komi a hannuna I will not involve you in this kinji" tai maganan tana bude kofan dakinsu suka shiga inda Rauda da sauran yaran ke kallon cartoons, daure fuska Mama tayi dan haryau bata amsa gaisuwan Raudan sanan tawuce dakinta Hajar tabita abaya suka shiga suka rufo kofa, tabe baki Rauda kawai tayi tacigaba da kallonta abinta. Yau asabar yaune second week din Ammi agidan Dady, wani irin rayuwa take ginawa itada Dady dako Aliyu abin burgeshi yake, tuni Dady yamata kyautan wata dalleliyar mota, dan Ammi is every with a plus arayuwan shi, she gives him happiness, kwanciyan hankali da komi, kome yace yanaso shi zai ci idan yanacikin matsala he don't need to say it Ammi na ganin fuskanshi zata gane ta lallasai, in bed kuwa kullum saiyay sumbatu saisa ko kadan baya iya daga mata kafa, gurxanta yake kaman ba gobe. mai fitarmin da littafi waje, wlh ban yafemiki ba, Allah kuma yana kallonki Wani irin soyayya Aneesa da Aliyu sukeyi asirrace na fitan hankali, yanda take juya Aliyu yanda takeso ko saika rantse tamai asiri ne kowani abun, idan tacemai tanaso yay kaza she don't need to repeat it zaiyi saisa itama ko kallon maza batayi dan she really really love Aliyu da duka zuciyanta, Sosai Dady ke bala'in mamakin chanjin Aliyu all of a sudden dudda yaso dagowa kaman soyayya suke da Aneesa amma dai ya share yasan komeye zaiyi tsami watarana suji, yanzu yaronshi aiki yake zuwa office ba fashi and he's so good dan yanada ilimi kan business sosai, ga training dayake yi babu kama hannun yaro all in the name of abinda Aneesa kesone so zaiyi. Duk wacce takaranta batare data biyaba Allah ya isa, keda Allah, kibiya anan duniya ko a lahira, littafina na kudi ne. Agurguje Aneesa ke hada breakfast dan kar azo ita kadai direban su ke jira sutafi hadda tariga tai wanka ta shirya tsaf, shigowa kitchen din Ammi da dawowan ta daga dakin Dady kenan danyau itace mai girki ganin yanda Aneesa dabama ta lurada ita ke sauri ba yasa tace "ke lafiyan ki wanan saurin fa" kaman zatai kuka tace "Ammi banso nasa muyi lattin hadda ne kinga takwas saura fa" shigowa kitchen din Ammi tayi tareda dan sauke ajiyan zuciya tace "bakuda hadda yau harma gobe I think, mai makarantan ku yarasu da asuban nan aka kira babanku aka sanar dashi kar yara suzo ba makaranta karfe Tara ma za'ai jana'izar shi babanku ma yaja Aliyu sun tafi gidan rasuwan" ahankali Aneesa tace "innalillahi wa innailaihi raji'un, Ammi na sanshi fa shiyamin interview da Abba yakaine, yanada kirki wlh, Allah ya jikanshi ya gafarta mai yasa yahuta" ahankali Ammi tace "Ameen" tasa mata hannu suka hada breakfast din sanan suka kai dining, divan wanda zataci Aneesa tayi taci sanan takoma sama duk jinta wani iri take, Al Qur'ani ta dauka tacigaba da haddan ta a abinta har wuraren 12, tana zaune kan dadduma adaki Dady ya kwala mata kira da sauri tafito ta sauka kasa atsaye taga Dady hakan yasa takarasa wajenshi tace "ina kwana Abba na ya hakuri" kanta ya shafa yace "hakuri Alhamdulillah, je kitchen kima yayanki pancake kinji zansa mamanki wani aiki a part dina" ya kalli Ammi datake murmushi kasa kasa yace "kitahomin da breakfast dina part dina Ummu Aliyu bari naje nadan watsa ruwa" gyadamai kai Ammi tayi tace "Tom" Dady yawuce yafita, Aneesa kuma tai kitchen tashi Ammi tayi zuwa dakinta asama wasu yan magunguna taciro tasha sanan ta sauko tadau basket mai kyau thada breakfast din Dady akai sanan tawuce tafita daga flat din. Fitan Ammi bayan fitan Dady da Mama tagani dan tuntuni take tsaye jikin window dan tasama flat din ido kowani motsi sukayi akan idanunta. Ahankali tabude kofa da saurinta tai backyard tana gyara daurin wani abu a haban zaninta, ta wajen window kitchen dinsu Aneesa ta tsaya tareda rage tsawo kafin ahankali tai knocking kofar, da sauri Aneesa dake tsiyaya coffee a mug ta kalli kofan, kara knocking da akayi yasa tai kofan da sauri tace "waye?" cikeda fara'a maman su Rauda tace "nice, maman su Hajar ce Aneesa" ahankali Aneesa tabude kofan cikeda mamaki amma dai ta boye mamakin ta, shigowa kitchen din Maman su Rauda tayi tana kallon ko ina tace "nazo shanya ne shine naji kamshi duk ya cikamin hanci me kike dafamana haka Aneesa?" dan murmushin yake Aneesa tayi danko kadan bata saba da matan ba hasalima koda taganta ta gaida ta bata amsawa itace yau harda mata murmushi, matsowa kusada ita Maman su Rauda tayi tana kallon non stick pan din dake kan gas da pancake ke ciki tace "wa kike soyama pancake haka?" ahankali tace "na Ya Aliyu ne" murmushi Maman Rauda tayi tace "wow yarinyar kirki, toni baza'a sammin bane dan kamshin shi yakado ni nan" murmushi Aneesa tayi tace "to" plate ta janyo da sauri Maman Rauda tace "guda daya ya isa ma basai kin samin a plate ba". [4/5, 8:09 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 4️⃣6️⃣ & 4️⃣7️⃣ _not edited_ _how to subscribe_ _zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din danake posting a tsakanin soyyayya_ _zaki iya turo katin MTN idan baki da banki_ _*masu fitarmin da book waje you guys pay for subscription to read littafin nan bawai kunsai littafi bane bakuda ikon abina, dan haka duk wacce tafitarmin da book waje banyafe mataba*_ _*duk wacce ta karanta littafin nan batare data biyaba ban yafema ta ba, Allah ya isa*_ _*masu tsoron Allah dake cin karo da littafin nan su biyoni su biya kudi Allah ya saka Muku da alhairi yabiya muku bukatun ku na alhairi*_ _you can chat me up here 07012181461 for any business proposal, etc_ _VIP group is always open, group din hajiyoyi da manyan mata wayanda basuson jira, *sangartattu* na, gasunan duk *Boyayyun Mutane* da *In Bani* bazasuzo VIP ba, masu so can chat me up 07012181461 danku shiga wanan sahun_ Wuraren 5 suka shigo gidan parking bodyguard din sukayi daya daga cikinsu ya zagayo da sauri suka bude mata ahankali tafito hada ido sukayi da Maman su Rauda dake gaban flat dinta kan plastic chair tanacin stick meat, wani banzan kallo datama Ammi yasa tadauke kai batare datasake kallonta ba tazo zata zuwa saida Maman su Rauda tabari tazo daidai kusada ita sanan tadanyi shewa tace "wayyo yar gaban goshi murmushin bazai wuce daga yanzu zuwa safiya ba, hahahah" ta kyalkyace da dariya tareda zaro nama daya daga stick din ta jefi Ammi dashi chak Ammi ta tsaya ta juyo ta kalleta gira daya Mama ta dagamata tace "au sannu nazaci karyan gidanan nefa ashe kece, yamai jikin?" bakaramin zafi maganan Mama yama Ammi ba amma tadanne tawuce tai gaba Mama takara kecewa da dariyan tsokanan yau duniyan dadi take mata she just use just a stone like dutse dayafa kacal dazata hargitse rayuwa hudu dashi. Kofar flat dinsu tabude da sauri Aneesa data kifa kanta akan kujera tana kuka tadago kai idanunta sun kumbura harsun godema Allah da gudu ta taso tafada jikin Ammi tace "Ammi ya jikin Ya Aliyu ya warke?" ajiyan zuciya Ammi tasauke tareda maida kofar tarufe ahankali tace "Alhamdulillah da sauki dena kuka" dagota tayi daga jikinta tasa hannu ta share mata hawaye tana murmushi tace "da sauki karki damu yayanku zaiji sauki, jeki hadamin tea bari na naje na watsa ruwa. _duk wacce takaranta batare data biyaba Allah ya isa_ Gyadama Ammi kai tayi tawuce kitchen tana share hawayen dasun kasa dena zuba Ammi kuma tai sama cikeda damuwa wanka tayi da ruwan zafi sosai dan jikinta ko ina ciwo yake mata kafin tasaka wata bakar doguwan riga mai duwatsu masu kyau, tundaga kan bene takejin sautin kukan Aneesa harta sauko kasa tana zaune kan kujera tana kuka karasowa falon Ammi tayi tace "waike kukan me kikeyi eh?" girgixa ma Ammi kai tayi wasu sababbin hawayen na fitowa binta da kallo Ammi tayi she really finds yanda take kuka weird and strange duka duka sau nawa suke magana da Aliyun dazata zauna taita kuka haka, zama Ammi tayi akan kujera tamata alamu da hannu datazo, tashi tayi ahankali ta taho da gudu fadawa jikin Ammi tayi sai kuka cikin kuka tace "Ammi ya jikinshi" , shafa bayanta Ammi tayi tace "da sauki kidena kuka he will be fine, uhmm share hawayen ki" hannu tasa ta share hawayen Ammi tanuna mata cup din tea data ijiyemata kan dinning tace "jeki kawomin nasha anan" sha Ammi tayi tass sanan ta tashi ta shirya tareda yafa gyalenta tama Aneesa sallama tafita har Gate taje batasami ko driver daya agidan ba daga bodyguards har driver duk sun fiffita cewan soja mai gadi, komawa ciki tayi ta zauna akan kujera tadau wayarta tai dailing number Alhaji harya katse bai dauka ba sake dialing number tayi akira na uku yay picking murya chan kasa tace "Alhaji ya jikin Aliyun?" cikeda damuwa Dady yace "Alhamdulillah har yanzu Dr bai fitoba balle naji wasu bayani ga Momma nan ma da Abdul sunzo" ahankali tace "Allah sarki angode, na shiryo nataho babu wanda zai kawoni nahau motan haya ne?" da sauri Dady yace "No no, karki hau, zasu dawo nina aika su sunje tahomin dawasu abokaina turawan likitan daga lagos sukazo suna Airport nan idan sun dawo zansa zuso, ki zauna yanzu kimin girki karki damu okay take care of yourself, ina Aneesa?" kallon Aneesan dake kuka har lokacin tayi tace "gatanan tun dazu kuka take dukta damu" "tell her not to worry, my son is a fighter zaiji sauki da izinin Allah, sai anjima" katse wayan yayi Ammi tasauke ajiyan zuciya takai kusan 20min zaune awurin kafin ta tashi tawuce kitchen bata kira Aneesa ba dan taga the girl is not fine haka tai girkin. Shiru shiru har magrib driver basu dawoba balle su dauke ta har bayan sallan isha'i takira Alhaji yafi akirga baya dauka, ahaka har bacci ya kwashe su daga ita har Aneesan anan falo. Kiran sallan asuba yatada Ammin tashi tayi ta tada Aneesa sukaje sukai sallan safiya sanan suka shiga gyaran gida ta kwashe abincin da Dady yasata dafawa jiya ta dumama snan tai tea. Misalin 8 tana zaune a falo Aneesa zaune agefenta sukaji karan motan yan sanda a tsakar gidan da sauri Ammi ta tashi ta daga labule tana lekawa Dady ne yafito daga mota tareda wasu yan sanda ranshi abace cikin tsananin bacin rai yace "dukan ku kufito tsakar gidan nan, Kareema, Amina, Aliya da Rukayya gabaki dayanku kufito" yanda Dady yakira sunanta kai tsaye yasa tagane ba lafiya Aneesa dake gefenta ta kalla tace "ke bani hijabi na" hijabinta Aneesa tadauko daga kan kujera tabata tasaka sanan tabude kofa tafita Aneesa itama tsa hijabinta tafita amma ta tsaya agaban flat dinsu dan ba'a kira da yaraba itakuma Ammi tai inda suke sauran matan ma sun fiffito, ma'aikatan gidan Dady ya kwalama kira gabaki dayansu kusan ma'aikata takwas duk suka taho wajen aka tsaitsaya anan kallon Dady dagabaki daya ya chanza kana ganinshi kasan baida kwanciyan hankali. Cikin tsananin fushi da mamaki Dady yace "as long as dasanina dudda abinda kukema Aliyu daidai magana ta banza na rana daya baitaba fadamuku ba, bari kuji da dukanku nan nake, na rantse da girman Allah, na rantse muku da girman Allah duk wanda yace shi da marayan d'ana zaiyi, yaron da baida mahaifiya, baida kani ko kanwa dasuka fito tajini daya, yaro shikadai, abin tausayin yarona, wlh duk wanda yace Aliyu zai taba zan iya ganin bayan mutum aduniyan nan, nida mutum zamu iya zuwa karshen duniya" Dady yay shiru sabida yanda zuciyar shi ke tafarfasa cikin wani irin tone kaman na wanda is about to cry yace "Aliyu was poison!" "innalillahi wa innailaihi raji'un! Poison kuma Alhaji" cewan matayen nashi da duk sunbi sun rude, cikin wani irin yanayin Dady yace "yes Aliyu was poison, idan kunga ruwan poison din da aka tsotso daga cikinshi saikun tsorata, Aliyu gadaishi nanne rai a hannun Allah baimasan inda kanshi yakeba, baima gane kowa, bakinshi gabaki daya yay jajir poison din yabata mai baki yarona na wahala rai a hannun Allah abinda kukeso kuji kenan ko?" Dady ya tambaye su yana kallon fuskokin su yace "dama kun tsaneshi so kuke ku kashe shi ko?" wani irin murmushi Dady yayi yace "to bari kuji kunga wayan nan yan sandan kusan su goma sha bakwai? Kowani dayansu na dauke da poison detector zasu bincika min kowani daki da lungu da sako na gidan nan, kusani, Allah kana shaida wlh kowaye kowaye yay niyyan kashemin d'a I mean kowaye billahillazi bazan barshi ba sai inda karfina yakare aduniyan nan, bazan taba yafema wanda yay niyyan kashemin Aliyu ba, hmmm" ya saukar da wata irin ajiyan zuciya sanan ya kalli yan sandan yace "kufara aikinku officer" cikeda girmanawa babban su yace "yes sir" sanan ya rarraba yaran nashi kowani yana turasu flat daban daban dan bincika ko ina nagidana, sosai gaban Mama ke faduwa tana kara tunani a inama tasaka katin maganin poison din badai tabarshi dakinta ba kaman kuma ta yarda abolan gaban kitchen din su Aneesa bolansu kai she's contemplating dan tsabagen rudewa tarasa inda tasa daurewa dai tayi ta cije kar wani yagane matsalolinta duk suna tsaye kowanne da abinda ke running azukatan su har wajen minti talatin sanan saiga polisawan from various flat wanda suka fito daga part din Aliyu suka fito dauke da tray da pancake ke kai, sai mug din coffee. Officer ne yanunama Dady mug da tray dasuka saka a forensic Bag yace "Sir he was poison ta wayanan abincin biyu, coffee akwai high level a poison a coffee nan sanan akwai a pancake dinan bari kaga" kallon daya daga cikin ma'aikatan yayi yace "get me water" da sauri mai aikin yatafi dauko ruwa officer kuma ya tsugunna ahankali yay unzipping bag din already da safan hannu a hannunshi yaciro mug din sanan yaciro pancake din daidai Gardner yakawo ruwa a babban buta karba officer yayi, ahankali Officer ya tsiyaya ruwa kan empty coffee mug din chaaaa ruwan yahau kumfa amma ba sosai ba sabida babu coffee saiya tsiyaya ruwa kan pancake din saiga kumfa shima nan wurin yadauki hayaniya, mikewa tsaye officer yayi ya kalli Abba daya tsaya yana kallon ikon Allah yace "waye yabashi abincin nan?" cikeda mamaki Dady yace "Aneesah nace tamai pancake da coffee but ai Aneesa can't do this" da sauri officer yace "waye Aneesa" juyawa Ammi da gabanta kewani irin faduwa tayi takira Anessa dake gaban flat dinsu alamun tazo fara zuwa tayi gabanta na dukn uku uku daidai nan wasu polisawa guda biyu suka fito daga part din Ammi, wani katin nagani suka mikama ogan nasu daidai Aneesa ta iso wajen ahankali tace "gani" da hannu officer yadaga mata yace "tsaya tukunna" ya kalli Dady yamai pointing flat din su Ammi yace "wacece mai flat dinchan" da sauri Dady yace "amarya tace gatanan" yamai pointing Ammi dake kallonsu, dan ajiyan zuciya officer ya sauke yamikama Dady katin maganin yace "ga poison din da aka sama Aliyu a abinci nan, a bolan gaban kitchen din flat din amaryan ka aka gani" da sauri Ammi tace "innalillahi wa innailaihi raji'un, Allahumma ajirni fi musibati wakhlifni khairan minha" taron jama'an yadauki kara kaman jira ake akira sunan ta Maman su Rauda tace "Allahu akbar ana zaton aga wuta tamakera sai akaga akasin hakan" cha cha cha sukahau yada kananun zancen duk Dady najinsu amma idanunshi nakan Ammi ne dayaga hankalinta yatashi and zuciyar shi bataso ta yadda itace no she can't betray him like that, kallon officer yayi yace "officer are you sure wanan poison ne sanan are you sure a bolansu aka gani?" ahankali officer yace "gasunan daga shashinta suka fito ai bari kaga" tsugunnawa yasake yi duk aka bishi da kallo akai shiru ballo kwaya daya yayi yajefa a ruwan mug din kofin wani iri chichi hi ruwan yayi yafara komawa bakin kirin salati aka dauka ana tafi da sauri Ammi tace "Alhaji me zamuyi da irin wanan maganin, tunda nazo gidan nan ko ciwon kai bamu yiba bamamu da nagani balle har munsami wanan za....." hannu officer yadaga mata yace "excuse me Madam ban katse kiba saura abu na karshe" wani karamin leda yamikama Dady da dan kunne kwaya daya keciki yace "wanan earing din kwaya daya munganshi akasan uwar dakan Aliyu ne" da sauri Dady yaciro dankunnen daga leda yadaga sama yace "dan kunen waye wanan?" faduwa gaban Aneesa yayi da sauri tasa hannunta ta taba dayan kunnenta aiko babu dayan da kunnenta, kafe dan kunen Ammi tayi da ido kirjinta na bugawa ganin dan kunen Aneesa ne tama kasa magana, ahankali Aneesa tadaga hannunta bakinta na rawa tace "n....n...nawane Abba" shewa Mama tadauka tace "ahayye nanaye idan baka mutuba zakaga abu aduniya" cikin fushi Dady yanuna Mama da yatsa yace "wlh kika sake cewa wani abu anan saina katseki da mari wawiya kawai" yajuya ya kalli Aneesa anatse yace "meyakai dan kunenki dakin Aliyu?" rawa jikinta yahauyi datama rasa dalili dawowa tayi kaman wacce bata iya magana ba kodan sabida yanda kowa na wurin kallonta ne oho bakinta narawa tace "y....ya... Aliyu yace nakawomai abincin bangaren shi cikinshi na ciwo bazai iya zuwa ba" da sauri officer yace "ta ina ya ganki yafada miki hakan?" bakinta narawa sosai tace "w....wa...ya" gyadakai officer yayi yace "ke kika dafa abinci ko kawai baki akayi ki kaimai?" ahankali tace "nina d...afa" "okay keda waye a shashin dakika dafa abincin" "n...ni kadai ne Ammi na wurin Abba?" "tun yaushe Ammi naki ta tafi wurin Abba? Kin fara abinci ko baki faraba?" muryanta narawa sosai tace "ban faraba....l...okacin" dan murmushi officer yayi yanuna mata katin maganin poison din yace "Aneesah sunan ki ko?" da sauri ta gyadamai kai, ahankali yace "kigayamin gaskiya, ni inhar mutum yafadamin gaskiya to komi na zuwan mai ta sauki inyamin karyane yakecin bakar wuya, a ina kika sami katin maganin nan? Kowani yabaki kisa karkimin karya bazan miki komiba, fadamin a ina kika sami katin nan? Wayabaki kisakama Aliyu a abinci?" girgixa kai Aneesa tayi hawaye ya gangaro tace "wlh, wlh nibansan katin maganin nanba, ni wlh banma taba ganinshi arayuwata ba wlh kuwan" hawaye suka zubo sharrr ta share da bayan hannu, murmushi Officer yasake yi yace "kin tsani Aliyu kin tsani Aliyu, luckily sai jiya babanshi yace kidafa mai abinci, sai abin yazama babu kowa adakin shine kika ciro magani kika samai danyaci yamutu hakane Aneesa?" fashewa da kuka tayi sosai tazo kusada Ammi tarike Ammi gam cikeda tsoro tace "Ammi kicemusu ni wlh bansan maganin nanba, ni bazan taba kashe Ya Aliyu ba wlh wlh kuwan" tafashe dawani irin kuka ajikin Ammi ahankali Ammi ke kallon Dady dayay shiru yana kallon Aneesan dake kuka girgiza kai yayi yace "No officer kubar yarinyar nan trust me something happen, Aneesa bazata iya kisa ba, dan ita tadafa abinci doesn't mean ita tasaka poison, banda haka ba itakadai ne agidan nanba sanan kowa anan can enter bangaren Aliyu" cikeda rashin kunya da rashin mutunci Maman su Rauda tace "me kake nufi Alhaji Aneesa bazata iya kisa ba to mune kenan zamu iya? Sonkai kiri kiri sabida yar gaban goshin kace, mukake zargi kenan mune zamu iya ko, nagadai akwai CCTV agidan aje aduba mana hakanan nifa na tsani zargi koba hakaba Amina" da sauri sukace hakane wlh, officer ne ya kalli Dady yace "Sir akwai CCTV agidan nanne?" gyadamai kai Dady yayi yace "akwai a compound dinan, banda haka akwai CCTV a bangaren Aliyu dashi kanshi baisani dashi ba, CCTV tareda kwan lantarkin dakinshi yake, nasaka ne sabida nasan matayena sun tsaneshi zasu iya komi akanshi saisa nasaka?" da sauri officer yace "ina zamuga footage din" "muje yana secret room dina" ya kalli matan yace "kar wacce ta tafi daki kujiramu anan" hanyar flat din Mama Dady yayi da Officer, wani irin murmushi Mama tayi zuciyata tai sanyi dama takira CCTV ne sabida tasa aduba, Dady yazaci shi kadai ysan password din shiga dakin baisani batun yauba tasan. Dakin Mama sukayi sukai sama, agaban wani daki ya tsaya da handle din kenan kaman waya ga boturan dannawa, password din yasaka saiga dakin yabudu computers ne wurin shiga adakin, straight computer bangaren Aliyu Dady yanuna musu, officer ya zauna gaban computer yay rewinding back har zuwa footage din jiya, rewinding sosai yayi har zuwa daidai inda Aneesa tazo part dinshi ahankali yace "got it" tsayawa Dady yay akanshi ya shiga kallo kirjinshi na bugawa shigowa part din tayi rike da tray ta kalli ko ina kaman tana neman wani abu kafin suga tai tafiya da sauri ta shiga falon ta sauke tray din kan center table tana kalle kalle, sai sukaga ta chusa hannunta agefen zaninta basuga metayi ba sundaiga tafito da kwaya daya ta jefa a mug saikuma tadauko daya ta dagargaza kaman yanda ake dagargaza magi da hannu ta barbaza kan saman pancake ta kakkabe hannunta tadauka da sauri tai hanyar bedroom dinshi tabude kofa ta shiga dayake babu CCTV a bedroom dinshi basusan meya faru ba sundaiga chan tafito daga dakin aguje, baya Dady yayi zai fadi tsabagen yanda heartbeat dinshi yay weak polisawan suka tareshi suna salati wani irin fincike kanshi Dady yayi yafita daga dakin da mugun zuciya. Tundaga yanda Ammi taga fuskarshi gabanta ya shiga faduwa ta shiga ambaton Allah, dawani irin zuciya Dady ke dumfaro su harya karaso inda suke tsaye hannu yasa yawani irin fizgo Aneesa dake tsaye kusada Ammi jikinta na rawa Dady baiyi wata wataba ya daga hannu ya watsa mata lafiyayyen mari "tass!" runste ido Ammi tayi dan har kashinta taji marin da Dady ya dauke Aneesa dashi, fashewa da kuka sosai Aneesa tayi tsabagen tsoro tamika hannunta tana kokarin kamo Ammi tace "wayyo Allah na Ammi, Ammi, Ammi, Ammi n...." zuba mata wani marin Dady yayi akaro na biyu da saita yasa tai shiru tai gum tama kasa magana sai dubu datake gani a idanunta cikin ihu da daga murya Dady ya jijjigata yace "me Aliyu yamiki? Meya miki kikeso kiashi lahira? Ubanwa yasaki kikashe min d'a??" yakara daga hannu zaikai mata mari na uku Ammi ta kirashi. "Alhaji" dago kai yayi ya kalli Ammi idanunta sunyi jajir suna shirin tsiyayar da hawaye, cikin raunin zuciya Ammi tace "kayakuri Alhaji ka kwantar da zuciyan ka abi komi ahankali, Aneesa bazata iya kisa ba, nasan abinda na haifa" cikin wani irin fushi Dady yace "nine makaryaci ko, kina zaton shiri nama yarki? Okay naji shairi namata a CCTV baya shairi ko to muje kigani" ya finciki Aneesa dahar lokacin bata gani sosai yay flat din Mama Ammi tabisu da sauri su Rauda dake kuka sosai da sauran matan Dady ma suka bisu har dakin cameran, shiga dakin Dady yayi rikeda Aneesa kaman wacce tai sata sauran matan ma da Ammi ma ta shigo cikin tsananin fushi Dady yace "play d footage back officer" dan bude idanu Aneesa tayi ta kafe computer da ido, wani irin faduwa gaban Ammi keyi lokacin da sukaga Aneesa ta jefa kwayar a mug da lokacin data dagargaza daya ta zuba akan pancake dakin yadau salati Mama tace "ga irinta nan ai, aure aure yau munga ranan aure aure, ka aurosu karufa mata asiri ka kawota gidanan da ita da agolan yarta, kahada yarta da namu gashinan suke son kashemaka d'a muda muke gidan nan shekara da shekaru ko kurjewa bamu tabasa Aliyu yayi ba amma gasunan dududu satinsu nawa a gidan just sati biyu da kwana daya" tajuya ta kalli Ammi tana mata tafi a fuska tace "to Allah yatona asirin ku, Allah yatona asirin ku kinyi amfani da yarki ta kashe Aliyu an kamaku, Allah saiya sakama Aliyu, butulu kawai murders, Aliyu daya dauke ku a matsayin uwa, andaiji kunya anji kunya, wlh hukuma ce zata rabamu daku, mutumin daya miki komi yafi fitaki kanmu harda siyamiki mota ne zaki kashema da" Dady jiyayi kirjinshi na tafarfasa kan maganganun Mama dan kaman tana sosamai inda kemai ciwone, cikin fushi Dady yajijjiga Aneesa dake kuka sosai yace "me dana yamiki Aneesa zaki kasheahi tell me the truth" fashewa da kuka sosai tayi tace "Abba wlh wlh, na rantse maka da girman Allah bani bane wlh, wlh kuw......" wani irin mari Dady ya kifa mata abaki saijini cikin ihu yace "stop lying! Stop lying kifadamin gaskiya, Maman ki tasa ki kashemin Aliyu kowane?" da sauri ta girgixa kai muryanta harbaya fita da kyau tsabagen kuka tace "wlh Abba banine ba, banine ba na rantse maka da girman Allah" cikin wani irin fushi ganin yanda take karya bayan ankamata dumu dumu yasa Dady yarufe ta da duka baji bagani tun Aneesa na ihu tana kiran Ammi hartazo takasa ihu ganin yana neman sumar da ita yasa officer da yaranshi suka rikeshi, yaciro ankwa daga aljihu yakama hannun Aneesa yasamata yace "with all the evidence damuka samu a kanki malama Aneesa, you are under arrest for attempt murder of Aliyu Muhammad Ibrahim you have the right to remain silent anything you say will be used against you" yajuya ya kalli Ammi dake kallon Aneesan dako numfashi bata iyayi yace "ki gayama yarki tafadi gaskiyan duk inda tasamo wanan poison din inba hakaba gidan yari ne makomarta" yaja Aneesan kaman yanajan kare sukai hanyar fita daga dakin Ammi ta tsaya still tana ma Dady wani irin kallo, duk fita akayi daga dakin akabi su officer dan aga inda zasuyi da Aneesa yarage daga Ammi sai Dady adakin, ko kallonta Dady baiyiba azuciye yazo zaibi tagefenta yawuce takama hannunshi tarike lumshe ido Dady yayi Allah kadai yasan iyason dayake ma Ammi dan tabashin nan datayi har brain dinshi yaji, kasa juyowa yayi hakan yasa ahankali Ammi ta zagayo ta gabanshi tasan Dady nacikin tashin hankali, ya acikin matsala saisa dudda uban dukan dayama Aneesa still tamai uzuri batason ko kadan taga bakinshi, ahankali tana kallon fuskan shi tai kneeling akasa ta hade hannayenta ta danne zuciyata sosai dan bata so ta karaya she needs to be strong and fight this battle for her daughter a yanzu Aneesa batada kowa sai ita she's all alone, Murya chan kasa tace "Alhaji nasan kana cikin tsananin fushi da bacin rai amma dan girman Allah ka sauraren" tadanyi shiru tana sauke ajiyan zuciya tadaga fuskanta ta kallai har yanzu idanunshi a lumshe kaman bayamason ganinta ne, Murya chan kasa tace "Alhaji bantabajin daidai da atom of hatred towards Aliyu ba, na rantse maka da Allah ubangijin mu, ubangijin Al arshi wanda ya busamana numfashi, ubangijin sammai bakwai, wanda ya halicce ni ya hallice ka ya hallici duwatsu da dabboni Alhaji bazan taba tunanin bama Aliyu wani abu danna halaka shi ko kokuma wani abu mai kama da hakan, haka zalika zan iya rantsemaka Aneesa ma bazata iya hakanba, am not justifying abinda Aneesa tayi bakuma kokarin kareta nakeba, but dan Allah ka yakuri, ka sauko da zuciyan ka, dan girman Allah kasaka asaki Aneesa she is too small tazata san rayuwan gidan yari kokuma rayuwan police station the trauma bazai taba barinta ba, Allah kayakuri ka janye case dinan kasa asaki Aneesa tadawo gida let's solve matsalan nan maturely, matsalan gidane let's solve it at home dan girman Allah kaji". _follow me lemme walk on the journey of visuals can be deceptive wlh_ [4/5, 8:09 AM] Hijabi_muslimah🙌: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_ _IN BETWEEN THE LOVE_ ❤ _Lies another love_❤ _✍🏿M Shakur_ 4️⃣5️⃣ Ko minti biyar baiyiba yawani irin yaye bargon da sauri yatashi zaune sabida jidayayi kaman hanjin cikinshi na harhardewa tundaga wuyan shi har zuwa cikinshi zafi yakemai kaman an watsa garwashin wuta akansu, wani irin kara yayi yana juyi "ahhhh" yajuya yana nukurkusu yana nishin azaba, azaban dayakeji yawuce misali, goran bottle water dake kan side drawer dinshi ne yadauka yabude ya kurba ko ya ragemai ciwon kaman yazuba gishiri a ciwo haka yaji hakan yasa yawani irin bankare yana ihu yana lankwashewa...... Shigowa gidan Nazif yayi yay parking motarshi Mama dahar lokacin ke jikin window tana kallon komi dake faruwa na tsakar gidanne gabanta nafaduwa tana addu'a Allah yabata nasara ne tabude kofa da sauri tamai alamu da hannu daya yakarso da sauri, karasowa yayi kafin ma yay magana taja hannunshi suka shiga dakin tamaida kofan falon tarufe, hada ido yayi da Rauda dake zaune da kanninta suna kallon cartoon, daure fuska tayi kaman batasan shiba dan ta mugun tsananshi yanzu, hararanta Mama tayi tace "bance ki cinyemin d'a da idanunki dasukai kama dana ubanki ba mai bakin hali kawai, common tashi kifitan min daga flat, wuce kitafi wurin Yayan ki mayya nasan abinda kikeso kenan" da sauri Rauda ta kalleta dan bata yadda da abinda taji Mama tafada yanzun nanba, anya Mama ce zata turata wurin Ya Aliyu willingly kuwa?, cikin daga murya da masifa Mama tace "kindaiji menace ko, tashi ki barmin daki kiwuce wajen Yayanki magana zanyi da Nazif mai mahimmanci" dawani irin gudu Rauda tai tsalle ta mike tsaye tai hanyar fita Nazif yabita da kallo, cikin rawan jiki Mama tace "kai yanzu ba lokacin kallon Rauda bane wani muhimmin abu nikeso kamin yanzun nan muje kaga" sama tai dashi wani dakin Dady tabude ta shiga yana biyeda ita tasa Hajar gadi afalo dazaran taga Abba kokuma Rauda tafada mata kota mata signal....... Sallama Rauda tai a part din Aliyun jin shiru yasa tabude kofa ta shiga abinta ta maida kofan tarufe tana hararan TV dake aiki a tashan kwallo tace "shi ya Aliyu kullum, kullum ball, ball ball uhm" tai maganan tana daukan remote ta chanza channel zuwa cartoon ta ijiye remote din tai hanyar bedroom dinshi tana kwalmai kira. "Ya Aliyu, Ya Aliyu kana bathroom ne? Ya Aliyu" agaban bakin kofanshi ta tsaya tai knocking jin shiru yasa tabude ahankali dan tasaba shiga dakinshi kai tsaye daman kuma baya hanata, dayake itama daga rana take batagani sosai dudda bedside lamp dinshi akunne yake, ahankali tadaga hannunta zata kunna switch din wutan dakin tace "bacci kakene Ya Aliyu?" kunna wutan tayi dakin yay haske, idanunta ne suka sauka kan Aliyu dake kasa yana wani irin mimmikewa kaman wanda ake zarema rai idanunshi na juyawa, harshen shi yafito daga bakinshi wani irin kumfa nabin gefen bakin nashi, wani irin talo idanu waje Rauda tayi tana kara kallon Ya Aliyu danta tabbatar shine koba shi bane yana sanye da dogon jeans dinshi blue jikinshi ba riga lying on the floor yana fizge fizge jijiyoyin wuyanshi dana fuskanshi sun fito tsabagen yanda yake stretching din azaba, wani irin ihu Rauda tayi da saida gabaki dayan flat din Aliyu ya amsa. "Ya Aliyuuuuuuuu!" da gudu tai kanshi ta tsugunna agabanshi tana tabbatashi bama tasan metake yiba. "Ya Aliyu, Ya Aliyu, Ya Aliyu menene menene wanan sabulu kasha ne?" ganin Aliyu baimasan waye akanshi ba kakkari yake yana har yanzu harshen shi awaje bakinshi nafitar d kumfa yasa tai wani irin jumping tsaye tama rasa mezatayi da gudu tafita tana kwalama Dady kira da duka muryanta. "Dady, Dady, Daddy Ya Aliyu" yanda take kwalama Dady kira zaka zaci ta haukace ne da gudu tai flat din Dady hannu ta daura kan handle ta shiga murzawa amma kofan a kulle hakan yasa tasa duka hannayenta ta shiga bubbugawa tana kwalama Dady kira. "Daddy, Dady, Dady Ya Aliyu, Dady ya Aliyu zai mutu wlh, wayyo Allah Ya Aliyu Dady" Kaman daga sama Dady yaji ana bubbugawa kofa ana kiranshi da sunan Ya Aliyu dayake suna bedroom ne saisa basujiba, Ammi ce ta tureshi tace "subhanallah, Alhaji Aliyu, tashi muje muga" da sauri Dady yadagata yadau boxer shi yazura tareda daukan jallabiyan shi yasa yay sitting room dinshi da sauri, doguwan riga ta Ammi tazura tareda saka hijabinta tabi bayan Dady da sauri, daidai Dady yabude kofa, da sauri ya tare Rauda dake neman zubewa muryanta harya shake tsabagen yanda take kwalamai kira, da sauri yace "subhanallah bani ruwa Ummu Aliyu" da sauri Ammi takoma ta dauko ruwa tabude mai tabashi karba yayi zaibama Raudan ta karban da hannunshi ta hanyar mikewa daga jikinshi tamai pointing flat din Aliyu tana haki tace "D....Da...dy, Ya....Y....Al....yu mutu, mutu zai mutu" arude Dady yace "w..... Wat? Meya sami Aliyu na?" kasa magana tayi dan her heart is beating way too fast zaunar da ita yayi a wajen yace "jikina yabani ba lafiya zauna da ita anan Ummu Aliyu, bari nadubo Aliyun" da dan gudu gudu sauri sauri Daddy yay flat din Aliyu tareda tura kofan yana kiran Aliyu. "Gadanga na, Gadanga na kana ina? Meya hadaka da Raudan ka ya......" kasa karasa maganan yayi sabida yanda yaga Aliyu na kakarin mutuwa kumfa nafita daga bakinshi kaman yana wasa da shower gel, wani irin bugu kirjinshi yabada "dududu-dum!!!" bakinshi ma rawa ya shigayi, baimasan takamaimen inda hankalinshi yake and not knowing mema zaiyi, ahankali yadaga kafanshi yana pointing Aliyun da yatsa yace "Gadanga na mehaka kakeyi you know this is a hard joke ko" yay maganan yana tsugunnawa agabanshi ahankali yakai yatsanshi kaman wanda yazare yadaura kan tongue dinshi yace "me haka kakeyi? Why are you playing with your tongue kamaida shi ciki wai liquid sabulu ka kurba ne da bakinka ke kumfa haka Gadangana? Why are you struggling and stretching like this? Me kake jujjuya idanunka kana kafar da idanu iyye, kai Aliyu, Son" Dady yakirashi yana jijjigashi...... Ganin Rauda tadawo daidai yasa Ammi ta shafa kanta tana mata murmushi tace "menene why are you like this? Laifi kikama yayan naki?" da sauri Rauda ta girgixa mata kai tace "Mum Aliyu mutuwa Ya Aliyu zaiyi wlh he's doing somehow?" adan rude cikeda wani irin yanayi Ammi tace "kaman ya mutuwa zaiyi, what sort of joke is that?" da sauri Rauda na kuka sosai tace "wlh wlh da gaske naje dakin naga....." Ammi bamata tsaya taji mezata ceba ko takalmi ba tasaka ba tai flat din Aliyun tabude kofan, babu kowa falo saidai taji maganan Dady sama sama hakan yasa tai hanyar inda takejin maganganun Dady, abude Dady yabar kofan hakan yasa ta tsaya tsak numfashinta yadan tsaya kafin ahankali yadawo ta shigo dakin sosai tana kallon yanda Dady ya rungume Aliyun dake mukurkuso yana surutai da bamata gane meyake cewa da sauri ta tabashi tace "Alhaji, Alhaji tashi mukaishi asibiti" kallonta Dady yayi for some seconds saikuma yamata murmushin nan nashi mai kyau yace "wasa yakeyi min, soyake yaga nadamu, my Boy is playing pranks, April fool ne don't worry ummu Aliyu, wasa yake mana ba dazunan muka dawo daga gidan rasuwa tareba so he's just joking" ahankali Ammi tace "innalillahi wa innailaihi raji'un" kafin da sauri tamike tsaye tafito da saurinta da Rauda dake kuka sosai sukaci karo, da sauri Ammi tace "jeki kiramin bodyguards din baban ku da driver ku imaza Rauda" da gudu Rauda tajuya Ammi kuma takoma daki ko one minute ba'ayiba bodyguards din Dady suka shigo dakin ganin Aliyu ba karamin hankalin su tashi yayi ba da sauri sukai wajen suka karbeshi daga hannun Dady, Dady yamike tsaye yace "kai ina zaku kaimin d'ana wasa fa yakemin" da sauri Ammi ta girgixa mai kai tareda cupping face dinshi ahankali tace "Alhaji look at me, kadawo hayyacin ka okay, Aliyu is sick you need to be back a hayyacin ka your son needs you, call ur doctor Alhaji" da sauri ya lumshe idanunshi kafin ahankali yabude maganganun Ammi sun shiga brain dinshi sunyi resetting na brain din ahankali Ammi tace "kace innalillahi wa innailaihi raji'un" ahankali batare daya bude idanun ba yace "innalillahi wa innailaihi raji'un, Ummu Aliyu da gaske Aliyu na nagani lying here kumfa na fita daga bakinshi?" hannunshi Ammi tarike tace "let's go to the hospital first bodyguards dinka sun fita dashi" da sauri suka fita Ammi ta zura wani takalmin Aliyun datagani abakin kofa tabi Abba Rauda ma tabisu tana kuka sosai, sauran Matan Dady duk suka fiffito suna kallon ikon Allah jin hayaniya da kukan Rauda daya cika gidan sosai. Ahankali Aneesa da tun lokacin dataji muryan Rauda na kwalama Dady kira ta tashi ta tsaya a window tana kallon tsakar gidan tana kuka sosai ta sulale akasa gani datayi anfito da Aliyu kaman wanda yamutu kumfa nabin bakinshi yana did diga a compound dinsu, sai karanto duka addu'an datasani take so dama da gaske yake baida lafiya dama da gaske ne, she regret abinda tamai she regretted it, wani irin kuka tafashe dashi da tadade batai irinshi ba. Wani babban private asibiti number asibiti da manyan Abuja keji dashi suka tafi, tun kafin sukai Dady ya danna ma babban likitan asibitin kira akan gashinan zuwa da danshi baida lafiya atanadi komi, Ammi tasan cewa Dady na tsananin son Aliyu amma bata taba sanin haka yake mai wanan mahaukacin son ba, Alhaji yadawo kaman wani zararre har fakan idanunshi take tana tofamai addu'a akai sanan tana kiramai sunayen Allah yana karba, cikin ikon Allah suka kai asibitin already anzuba nurses da hadadden gado agaban reception ana jiran senate president da danshi karban Aliyu da kaman babu rai ajikinshi sukayi ciki dashi Dady yabisu akai theater dashi aka rufo kofa batare da anbari Dady yabisu cikiba,. Ahankali Ammi tazo har inda take, dan murmushi yakakalo mata ganin yanda dukta damu fuskarta ya shafa murya chan kasa yace "kidena damuwa am fine okay" gyadamai kai tayi tareda kakalo mai murmushi dan tasan he's just saying that to make her feel better, to calm her down, ahankali yace "muje su kaiki gida kiyi wanka akwai najasa a jikin mu" cikeda damuwa Ammi tace "kaifa?" "anjima zanzo nai wankan in sha Allah" gyadamai kai tayi tarike hannunta cikeda so sukai inda bodyguards dinshi suke tsaye yace "ku kaita gida" cikeda girmama wa sukace to sukai gaba Dady yace "bisu, I love you" gyadamai kai tayi ahankali tace "I love you too, be safe for me okay" gyadamata kai yayi tajuya tafita tana waigenshi kaman yanda shima yakasa dena kallonta yana bala'in son Ammi sosai harta shiga mota saida aka tada motan sukabar asibitin sanan yakoma gaban dakin yaciro wayanshi daga aljihu ya kira Momma.